Sashe 50
Sakayyah Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so.
0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida.
GARKUWAR MA'AURATA
By
*GARKUWAR MARUBUTA*
📝✨💫⏰🤴🏻👹❤️❤️❤️🍇
*SAKAYYAH*
_Page 13_
_NA_
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Littafin SAKAYYAH na kuɗine ƴar uwa ki biya ki karanta cikin Aminci da salama, ba haƙƙin kowa akanki. Littafin 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276. Sai in saki a Group ɗin littafin inda zan rinƙa posting.
*WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA*
_Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_
_Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 09097853276 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._
🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo. sayan na gari maida kuɗi gida,
Khausar kuwa cikin tsare Hajja Nana da ido ta riƙe ƙugu tare da cewa.
“Gaskiya nikam bana son irin wannan mulkin mallakar naki”.
Da sauri Mommy ta ɗaga mata hannu fuskarta babu walwala ta kalli Khausar kana tace.
“Kifita, daga nan Khausar!”.
Lokaci daya fara'ar data shigo da shi ya gushe ɓacin rai ya mamaye mata zuciya juyawa tayi ta fice daga Bedroom ɗin Mommy ta nufi nata tana shiga Bedroom ɗin ta jiyo Muryan Asma'u afalo.
Kai tsaye Bedroom ɗin Khausar Asma'u ta shiga tare da cewa.
“Assalamu Alaikum”.
Atare Dije da Khausar suka amsa da.
“Wa'alaikum Salam”.
Asma'u naganin fuskar Khausar ta ware Ido kana tace.
“Ya dai mutuniyar naga fuskarki haka?”.
Wani abu mai masifar ɗaci Khausar ta haɗiye Idanunta akan Asma'u dake tsaye ta gyara zamanta tare da faɗin.
“Babu komai ƙara so ki zauna”.
Zama Asma'u tayi tare da tsare Khausar da ido ganin yanayin damuwa atare da ita.
Kallon Dije Khausar tayi sai kuma ta juya ta kalli Asma'u tare da faɗin.
“Wannan Itace Dije”.
Murmushi Asma'u tayi Idanunta akan Dije ta ajiye Handbag din dake hannunta kana tace.
“Sannunki”.
Murmushi Dije tayi tare da faɗin.
“Yawwa”.
Juyawa Asma'u tayi tare da kallon Khausar kana tace.
“Khausar wacece ban ganeta ba”.
Muskutawa Khausar tayi tare da gyara zamanta kana tace.
“Dije ce wacce nake baki labarin ta a Jauro Yaya”.
Jinjina kai Asma'u tayi tare da faɗin.
“Ohh Ayyah na tuna ta itace tazo ita da Hajja Nana suka zone?”.
Khausar kuwa kai ta gyaɗa mata kana tace.
“Eh"
Murmushi tayi tare da faɗin.
“Ai lallai dai kam kice muna da manyan baƙi Dije amma zamu daɗe ko?”.
Kai ta girgiza tare da yin murmushi kana tace.
“A'a yau zamu koma ”.
Ware ido Asma'u tayi tare da faɗin.
“A'a yau zaku koma kuma?”.
Sai kuma Asma'u ta juya ta kalli Dije kana tace.
“Shaf-shaf haka?”.
Ita dai Khausar na gefe ta jingina bayanta da jikin gado Idanunta alumshe tana tunanin maganar Hajja Nana.
Kai Dije ta gyaɗa tare da faɗin.
“Eh ai da Yaya Aliyu muka zo”.
Murmushi Asma'u tayi kana tace.
“Ayyah ai kam munji daɗin ganinki”.
Asma'u kuwa juyawa tayi tare da kallon Khausar wacce ta tsirawa waje ɗaya Idanu cike da kulawa Asma'u ta dafa kafaɗar ta kana tace.
“Wai Meye ne kike ta haɗa rai!?”.
Iska mai zafi ta furzar tare da kallon Asma'u fuskarta babu walwala ta saki Ajiyar zuciya kana tace.
“Kina ji wata magana da wannan tsohuwar tazo dashi wai batun Aurena!kuji min tsohuwar nan da wani iyayi ta bari Iyayena suyi magana akai na mana ita kuma kaka wake maganarta!?”.
Asma'u kuwa Dariya mai sauti tayi tare da cewa.
“Iyeeee kice zamu sha bidiri!”.
Dije tayi murmushi kana tace.
“Barta dai kuma ma kinga mijin data samun ne kyakkyawa fa?”.
Baki Khausar ta kuma taɓewa tare da wurga musu Harara kana tace.
“Toni ina ruwana dashi?,
Ni bana so kada ma ayimin wannan maganar tsakani da Allah shi yafara Auren yayata fa Asma'u”.
Da sauri Asma'u ta ɗago kanta tare da cewa.
“Addarki kuma?, Dama ba kece ƴar farin Mommy ba?”.
Jinjina mata kai Dije tayi tare da cewa.
“Eh ba ita bace ƴar fari Akwai Addarta Nenne Amma ta rasu kuma itama Yayanta Aliyu aka aura mata sunyi aure da shekara biyu ta samu ciki tazo wajen haihuwa ta rasu!”.
Asma'u ta jinjina kai tare da cewa.
“Allah sarki Allah ya gafarta mata,.
Ohh Ashe shiyasa Mommy bata kunyar kiran sunanki nida duk atunanina kece ƴar fari har nace Mommy ƴar zamani ce bata ɓoye sunan ki”.
Kai Khausar ta girgiza kana tace.
“A'a ba nice ƴar fari ba ni ta biyu ce”.
Murmushi Asma'u tayi tare da faɗin.
“Ohhh lalle kam kice zamu sha biki”.
Khausar kuwa fuska ta tsuke kana tace.
“Zaku sha bikin waye?”.
Dariya Asma'u tayi tare da cewa.
“Bikin ki mana”.
Cikin haɗe rai Khausar kai ta girgiza tare da faɗin.
“Asma'u kiyi min fatan alkhairi mana, kina jin tsohuwar nan da shiririta da shirme wai ko bayan sallah za ayi ko menene oho?”.
Dije kam kai ta girgiza tare da cewa.
“Bafa cewa tayi bayan sallah ba ita dai alissafinta ki gama karatunki sai anyi idan yaso in kinaso kici gaba da karatunki sai Yaya Ali ya saki ki cigaba dayi a Adamawa bayan sallan baɗi take nufi”.
Fuska Khausar ta ya mutse kana tace.
“Aima Allah ya kiyaye abar mutum yayi karatunsa mai zurfi mana sannan ai mutum nada tsarin rayuwarsu da kuma yanda yake so ya kasance haka kawai sai atakura min”.
Dariya Asma'u tayi tare da cewa.
“Mu dai kar ki mana baƙin ciki ki hana mu shan biki”.
Harara Khausar ta maka mata kana tace.
“Ai sai kuyi shagalin ku kuka ɗai”.
Dije na dariya ta dubi Khausar kana tace.
“Yo ina zamuyi shagali ba Amarya ai dan ke za'ayi”.
Baki Khausar ta taɓe kana tace.
“Ai lalle dai kam”.
0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida.
GARKUWAR MA'AURATA
By
*GARKUWAR MARUBUTA*
📝✨💫⏰🤴🏻👹❤️❤️❤️🍇
*SAKAYYAH*
_Page 13_
_NA_
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Littafin SAKAYYAH na kuɗine ƴar uwa ki biya ki karanta cikin Aminci da salama, ba haƙƙin kowa akanki. Littafin 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276. Sai in saki a Group ɗin littafin inda zan rinƙa posting.
*WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA*
_Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_
_Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 09097853276 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._
🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo. sayan na gari maida kuɗi gida,
Khausar kuwa cikin tsare Hajja Nana da ido ta riƙe ƙugu tare da cewa.
“Gaskiya nikam bana son irin wannan mulkin mallakar naki”.
Da sauri Mommy ta ɗaga mata hannu fuskarta babu walwala ta kalli Khausar kana tace.
“Kifita, daga nan Khausar!”.
Lokaci daya fara'ar data shigo da shi ya gushe ɓacin rai ya mamaye mata zuciya juyawa tayi ta fice daga Bedroom ɗin Mommy ta nufi nata tana shiga Bedroom ɗin ta jiyo Muryan Asma'u afalo.
Kai tsaye Bedroom ɗin Khausar Asma'u ta shiga tare da cewa.
“Assalamu Alaikum”.
Atare Dije da Khausar suka amsa da.
“Wa'alaikum Salam”.
Asma'u naganin fuskar Khausar ta ware Ido kana tace.
“Ya dai mutuniyar naga fuskarki haka?”.
Wani abu mai masifar ɗaci Khausar ta haɗiye Idanunta akan Asma'u dake tsaye ta gyara zamanta tare da faɗin.
“Babu komai ƙara so ki zauna”.
Zama Asma'u tayi tare da tsare Khausar da ido ganin yanayin damuwa atare da ita.
Kallon Dije Khausar tayi sai kuma ta juya ta kalli Asma'u tare da faɗin.
“Wannan Itace Dije”.
Murmushi Asma'u tayi Idanunta akan Dije ta ajiye Handbag din dake hannunta kana tace.
“Sannunki”.
Murmushi Dije tayi tare da faɗin.
“Yawwa”.
Juyawa Asma'u tayi tare da kallon Khausar kana tace.
“Khausar wacece ban ganeta ba”.
Muskutawa Khausar tayi tare da gyara zamanta kana tace.
“Dije ce wacce nake baki labarin ta a Jauro Yaya”.
Jinjina kai Asma'u tayi tare da faɗin.
“Ohh Ayyah na tuna ta itace tazo ita da Hajja Nana suka zone?”.
Khausar kuwa kai ta gyaɗa mata kana tace.
“Eh"
Murmushi tayi tare da faɗin.
“Ai lallai dai kam kice muna da manyan baƙi Dije amma zamu daɗe ko?”.
Kai ta girgiza tare da yin murmushi kana tace.
“A'a yau zamu koma ”.
Ware ido Asma'u tayi tare da faɗin.
“A'a yau zaku koma kuma?”.
Sai kuma Asma'u ta juya ta kalli Dije kana tace.
“Shaf-shaf haka?”.
Ita dai Khausar na gefe ta jingina bayanta da jikin gado Idanunta alumshe tana tunanin maganar Hajja Nana.
Kai Dije ta gyaɗa tare da faɗin.
“Eh ai da Yaya Aliyu muka zo”.
Murmushi Asma'u tayi kana tace.
“Ayyah ai kam munji daɗin ganinki”.
Asma'u kuwa juyawa tayi tare da kallon Khausar wacce ta tsirawa waje ɗaya Idanu cike da kulawa Asma'u ta dafa kafaɗar ta kana tace.
“Wai Meye ne kike ta haɗa rai!?”.
Iska mai zafi ta furzar tare da kallon Asma'u fuskarta babu walwala ta saki Ajiyar zuciya kana tace.
“Kina ji wata magana da wannan tsohuwar tazo dashi wai batun Aurena!kuji min tsohuwar nan da wani iyayi ta bari Iyayena suyi magana akai na mana ita kuma kaka wake maganarta!?”.
Asma'u kuwa Dariya mai sauti tayi tare da cewa.
“Iyeeee kice zamu sha bidiri!”.
Dije tayi murmushi kana tace.
“Barta dai kuma ma kinga mijin data samun ne kyakkyawa fa?”.
Baki Khausar ta kuma taɓewa tare da wurga musu Harara kana tace.
“Toni ina ruwana dashi?,
Ni bana so kada ma ayimin wannan maganar tsakani da Allah shi yafara Auren yayata fa Asma'u”.
Da sauri Asma'u ta ɗago kanta tare da cewa.
“Addarki kuma?, Dama ba kece ƴar farin Mommy ba?”.
Jinjina mata kai Dije tayi tare da cewa.
“Eh ba ita bace ƴar fari Akwai Addarta Nenne Amma ta rasu kuma itama Yayanta Aliyu aka aura mata sunyi aure da shekara biyu ta samu ciki tazo wajen haihuwa ta rasu!”.
Asma'u ta jinjina kai tare da cewa.
“Allah sarki Allah ya gafarta mata,.
Ohh Ashe shiyasa Mommy bata kunyar kiran sunanki nida duk atunanina kece ƴar fari har nace Mommy ƴar zamani ce bata ɓoye sunan ki”.
Kai Khausar ta girgiza kana tace.
“A'a ba nice ƴar fari ba ni ta biyu ce”.
Murmushi Asma'u tayi tare da faɗin.
“Ohhh lalle kam kice zamu sha biki”.
Khausar kuwa fuska ta tsuke kana tace.
“Zaku sha bikin waye?”.
Dariya Asma'u tayi tare da cewa.
“Bikin ki mana”.
Cikin haɗe rai Khausar kai ta girgiza tare da faɗin.
“Asma'u kiyi min fatan alkhairi mana, kina jin tsohuwar nan da shiririta da shirme wai ko bayan sallah za ayi ko menene oho?”.
Dije kam kai ta girgiza tare da cewa.
“Bafa cewa tayi bayan sallah ba ita dai alissafinta ki gama karatunki sai anyi idan yaso in kinaso kici gaba da karatunki sai Yaya Ali ya saki ki cigaba dayi a Adamawa bayan sallan baɗi take nufi”.
Fuska Khausar ta ya mutse kana tace.
“Aima Allah ya kiyaye abar mutum yayi karatunsa mai zurfi mana sannan ai mutum nada tsarin rayuwarsu da kuma yanda yake so ya kasance haka kawai sai atakura min”.
Dariya Asma'u tayi tare da cewa.
“Mu dai kar ki mana baƙin ciki ki hana mu shan biki”.
Harara Khausar ta maka mata kana tace.
“Ai sai kuyi shagalin ku kuka ɗai”.
Dije na dariya ta dubi Khausar kana tace.
“Yo ina zamuyi shagali ba Amarya ai dan ke za'ayi”.
Baki Khausar ta taɓe kana tace.
“Ai lalle dai kam”.