Sashe 75
Sakayyah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Asma'u ta cigaba da cewa.
“Sannan kin gani tayi miki maganar Yayanki Aliyu idan har baki amince da Naseer ba kika fitar dashi amatsayin wanda kike soba dole Yaya Aliyu za'a liƙa miki, kuma kinga Yaya Naseer tunda ansan Asalin sa sannan ansan komai nasa, kuma ke kanki kinsan yana masifar sonki”.
Ƙaramin tsaki Khausar taja tare da kallon Asma'u kana tace.
“Kayya Asma'u Asalin nasa har wani kyau gareshi!?
Mahaifiyarsa fa ƙanwar Gimbiya Dadu ce Uwar su ɗaya ubansa ɗaya, kuma duk ɗabi'u da hallayar Gimbiya Dadu babu wanda mahaifiyarsa ta bari, sannan kuma shine ɗan Auta wajenta Ni Wallahi tsoron su na nake ji wallahi nama fi tsoron mahaifiyarsan”.
Ajiyar zuciya ta sauƙe kana ta cigaba da cewa.
“Amma shi Uncle Naseer bashi da matsala Saboda zuciya nason mai kyautata mata, shi kuma tun ina ƙara ma yake nunawa kowa cewa. Ni ta da bance ni ta musamman ce awajensa, na ɗaukesa ne tamkar wani sashina amma banjin Uncle Naseer awani mataki na daban sannan batun Yaya Aliyu kuwa gaskiya saidai Hajja Nana tayi duk abinda zatayi, amma ni bazan Aure shiba babu ta yanda zanyi na aureshi”.
A hankali ta furzar da iska mai zafi daga bakinta kana ta kalli Asma'u da itama ita take kallo.
Idanunta ta lumshe cikin sanyi murya tace.
“Ni inaji azuciya ta ina da muradin da nake da ita na, musamman da nake buƙata inada muradin da nake so Asma'u ina da wani abun da nake so, wanda ni kaina bansan menene ba.
Amma Uncle Naseer ba irin Nature da nakeso ajikin namiji yake dashi ba dama yanada ilimi Addini kamar Yah Jameel ne to da ya tsarkaka, dama ace ɗabu'unsa irin na Yah Jameel ne da ya cikemib ko wanne gurbi”.
Ajiyar zuciya Asma'u ta sauƙe kana tace.
“Allah ko?”.
Tayi mgnar a fili yayinda zuciyarta ke saƙa wasu zantukan, ita kuwa Khausar kai kawai ta gyaɗa mata.
Cikin sauƙe numfashin Asma'u tace.
“Allah ya mana zaɓi mafi alkhairi dai”.
Cikin lumshe ida Khausar tace.
“Amin”.
Hira suka cigaba dayi, ƙarfe biyar dai-dai Khausar ta miƙe tare da ɗaukan gyalenta ta yafa kana ta kalli Asma'u tare da cewa.
“Asma'u Ni zan tafi”.
Saurin Kallonta Asma'u tayi tare da cewa.
“Toh ba kince sai ƙarfe shida zaki tafi ba?,Kuma ina Uncle Naseer zai zo ya ɗauke ki!?”.
Baki Khausar ta taɓe kana tace.
“Guduwa zanyi kafin yazo ɗin dai, ai shiyasa nace masa shida kinga yanzu biyar zan tafi”.
Murmushi Asma'u tayi tare da cewa.
“Toh idan yazo fa?”.
Ka faɗa Khausar ta ɗage tare da taɓe baki kana tace.
“Sai kice masa na tafi”.
Ta ida maganar tana ficewa da sauri.
Asma'u tabi bayanta dan yi mata rakiya.
Misalin ƙarfe shida saura kwata Naseer yayi Parking aƙofar gidansu Asma'u tare da danna Hong.
Asma'u dake sauraran zuwansa ta sanya hijabi ta fita zaune ta samesa acikin mota kana tace.
“Bata daɗe da tafiya da taga iska ya taso”.
Kai ya gyaɗa tare da cewa.
“Nagode”.
Kana ya figi motarsa yabar layin kai tsaye gidansu Khausar ya nufa lokacin daya isa ankira maghariba direct masallaci ya wuce ya gabatar da sallah kana ya wuce gidan kai tsaye sashen Gimbiya Dadu ya shiga.
Shigarsa ba daɗewa Haiydar ya shiga bakinsa ɗauke da Sallama kana ya gaishesu tare da ajiye kulan abincin Gimbiya Dadu.
Har ya juya zai fita.
Naseer ya kallesa tare da cewa.
“Please Haiydar kace da Khausi tazo zamuyi hira”.
Kai Haiydar ya gyaɗa kana yace.
“Toh Uncle Naseer sannan ya fita”.
Kai tsaye masallaci ya wuce sai Misalin takwas saura kwata ya koma sashen su bakinsa ɗauke da Sallama.
Khausar dake zaune kan 1sitter sanye cikin Neavy blue riga da wando na bacci mai santsi wanda ya sauƙa har ƙasa rigar kuma mai hannun Spaghetti ne kanta sanye da hular Net jikinta na fitar da sanyayyan ƙamshin tularen ta yayin da hannunta ke riƙe da wayar Mommy tana latsawa.
Da sauri Haiydar ya kalleta tare da cewa.
“Addah Khausar na manta ban faɗa miki ba, ɗazu kafin na wuce Masallaci Uncle Naseer yace. In faɗa miki kije ki same shi a sashen Gimbiya Dadu yana son ganinki”.
Nanda nan Khausar ta canza fuska tare da cewa.
“A falon Gimbiya Dadu kuma!?”.
Harara Mommy ta watsa mata kana tace.
“Toh cin yeki Gimbiya Dadu za tayi ko kuma me Ni nalura wani shan ƙamshi kike yiwa Naseer fa, idan kinsan bakya sonshi ki fito fili ki faɗa, sannan ki fito da wanda kike so, tun kafin kakar ki tazo ta buwayemu da batun Aurenki.
Kinga dama ta ajiye target ne kina gama Secondary school magana ya ƙare za azo ayi miki aure”.
Ajiyar zuciya ta sauƙa kana ta cigaba da cewa.
“Idan kuma kinƙi baki da hujjar da zaki ƙi Auren Aliyu, dole kibi zaɓin ta dan haka ma gwara ki tsaida zuciyarki kisan me kike ciki don in duniya duk zasu taru babu mahluƙin da zai hana batun wai kin gama secondary School za'ayi miki aure, tunda har Hajja Nana ta rantse, dan haka gwara kawai ma ki tsaida zuciyarki, ki fidda mijin da zai iya barinki kici gaba koda kinyi aure, kuma da fidda wanda kike sone, zamu samu hujjar nuna mata kinada wanda kike son”.
A hankali Khausar ta janye idonta daga kallon Mommy kana tace.
“To amma ni gaskiya ba zanje.
Falon Gimbiya Dadu ba”.
Ɓata fuska Mommy tayi babu walwala atare da ita tace.
“Maza ki wuce kije idan ita kura ce to ta cinye ki”.
Miƙewa Khausar tayi badan ranta yaso ba sai dan ganin yanda Mommy ta ɓata rai yasa ta ɗauki hijabinta dake fitar da ƙamshi sanya kana ta fice.
Acan ɓangaren su Moddibo kuwa zaune suke aɗakin Innayi shi da M Jameel bayan sun kammala cin abinci Anutse ya miƙe tare da kallon Innayi da suke magana da M Jameel ya gyara tsayuwar sa tare da cewa.
“Innayi saida safe”.
Kallon sa M Jameel da mamaki afuskarsa yace.
“Zaka je ka kwanta fa kace?”.
Kai Moddibo ya gyaɗa tare da lumshe idanunsa kana yace.
“Eh”.
Kai M Jameel ya gyaɗa tare da faɗin.
“Ok nima zan tafi gida”.
Ahankali Moddibo ya buɗe Idanunsa dake lunshe kana yace.
“Mu kwana anan mana tunda har ƙarfe takwas tayi”.
Girgiza kai M Jameel yayi tare da miƙewa kana yace.
“A'a ina so Inje gida”.
Kallon yanayin fuskarsa Moddibo yayi tare da cewa.
“Dan Allah mu kwana mana”.
Ataƙaice M Jameel yace.
“A'a tafiya zanyi”.
Ajiyar zuciya Moddibo ya sauke tare da cewa.
“Toh shikenan ni zanje in kwanta”.
Ya Ida maganar tare da ficewa.
Da kallo Innayi da M Jameel suka bisa har ya ɓacewa Kallonsu.
Moddibo kuwa yana shiga falonsa yayi saurin yarfe hannunsa tare da jan tsaki tare da jan numfashi kamar wanda yaci yaji lokaci ɗaya lips ɗin sa suka kama rawa cikin yanayin damuwa ya dafe kansa tare da cewa.
“Ya salam³,Wannan wani irin al'amari ne meke mai wuyar ɗauka haka?”.
Cikin mutuwar jiki ya wuce kichen tare da ɗaukan Cup ya ɗauraye ya zuba ruwan Tea kana ya yanka lemun tsami ya matse sannan ya zuba zuma ya kafa kansa ya shanye tass, ajiye Cup ɗin yayi ya fita zuwa Bedroom ɗin sa yana shiga ya kwanta ko minti ɗaya baiyi da kwanciya ba yayi saurin miƙewa ya zauna cikin sauri ya sake komawa ya kwanta tare dayin ruf da ciki cikin wani irin yanayi yasanya hannunsa duka biyu ya danne mararsa saboda wani masifaffen harbawa da yakeyi.
Acan ɓangaren Gimbiya Dadu kuwa cikin sanyi jiki Khausar ta buɗe ƙofar falon tare da Sallama tana shiga ta...!
*Littafin SAKAYYAH na kuɗine ƴar uwa ki biya ki karanta cikin Aminci da salama babu haƙƙin kowa a kanki littafin 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276, kana in saki a Group ɗin da zanke posting nashi, yar uwa koda kinga LITTAFIN SAKAYYAH A WAJE TO na satane, in dai kin san baki biya kadama ki karanta.*
*GARKUWAR* taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya*
Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara.
Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida.
“Sannan kin gani tayi miki maganar Yayanki Aliyu idan har baki amince da Naseer ba kika fitar dashi amatsayin wanda kike soba dole Yaya Aliyu za'a liƙa miki, kuma kinga Yaya Naseer tunda ansan Asalin sa sannan ansan komai nasa, kuma ke kanki kinsan yana masifar sonki”.
Ƙaramin tsaki Khausar taja tare da kallon Asma'u kana tace.
“Kayya Asma'u Asalin nasa har wani kyau gareshi!?
Mahaifiyarsa fa ƙanwar Gimbiya Dadu ce Uwar su ɗaya ubansa ɗaya, kuma duk ɗabi'u da hallayar Gimbiya Dadu babu wanda mahaifiyarsa ta bari, sannan kuma shine ɗan Auta wajenta Ni Wallahi tsoron su na nake ji wallahi nama fi tsoron mahaifiyarsan”.
Ajiyar zuciya ta sauƙe kana ta cigaba da cewa.
“Amma shi Uncle Naseer bashi da matsala Saboda zuciya nason mai kyautata mata, shi kuma tun ina ƙara ma yake nunawa kowa cewa. Ni ta da bance ni ta musamman ce awajensa, na ɗaukesa ne tamkar wani sashina amma banjin Uncle Naseer awani mataki na daban sannan batun Yaya Aliyu kuwa gaskiya saidai Hajja Nana tayi duk abinda zatayi, amma ni bazan Aure shiba babu ta yanda zanyi na aureshi”.
A hankali ta furzar da iska mai zafi daga bakinta kana ta kalli Asma'u da itama ita take kallo.
Idanunta ta lumshe cikin sanyi murya tace.
“Ni inaji azuciya ta ina da muradin da nake da ita na, musamman da nake buƙata inada muradin da nake so Asma'u ina da wani abun da nake so, wanda ni kaina bansan menene ba.
Amma Uncle Naseer ba irin Nature da nakeso ajikin namiji yake dashi ba dama yanada ilimi Addini kamar Yah Jameel ne to da ya tsarkaka, dama ace ɗabu'unsa irin na Yah Jameel ne da ya cikemib ko wanne gurbi”.
Ajiyar zuciya Asma'u ta sauƙe kana tace.
“Allah ko?”.
Tayi mgnar a fili yayinda zuciyarta ke saƙa wasu zantukan, ita kuwa Khausar kai kawai ta gyaɗa mata.
Cikin sauƙe numfashin Asma'u tace.
“Allah ya mana zaɓi mafi alkhairi dai”.
Cikin lumshe ida Khausar tace.
“Amin”.
Hira suka cigaba dayi, ƙarfe biyar dai-dai Khausar ta miƙe tare da ɗaukan gyalenta ta yafa kana ta kalli Asma'u tare da cewa.
“Asma'u Ni zan tafi”.
Saurin Kallonta Asma'u tayi tare da cewa.
“Toh ba kince sai ƙarfe shida zaki tafi ba?,Kuma ina Uncle Naseer zai zo ya ɗauke ki!?”.
Baki Khausar ta taɓe kana tace.
“Guduwa zanyi kafin yazo ɗin dai, ai shiyasa nace masa shida kinga yanzu biyar zan tafi”.
Murmushi Asma'u tayi tare da cewa.
“Toh idan yazo fa?”.
Ka faɗa Khausar ta ɗage tare da taɓe baki kana tace.
“Sai kice masa na tafi”.
Ta ida maganar tana ficewa da sauri.
Asma'u tabi bayanta dan yi mata rakiya.
Misalin ƙarfe shida saura kwata Naseer yayi Parking aƙofar gidansu Asma'u tare da danna Hong.
Asma'u dake sauraran zuwansa ta sanya hijabi ta fita zaune ta samesa acikin mota kana tace.
“Bata daɗe da tafiya da taga iska ya taso”.
Kai ya gyaɗa tare da cewa.
“Nagode”.
Kana ya figi motarsa yabar layin kai tsaye gidansu Khausar ya nufa lokacin daya isa ankira maghariba direct masallaci ya wuce ya gabatar da sallah kana ya wuce gidan kai tsaye sashen Gimbiya Dadu ya shiga.
Shigarsa ba daɗewa Haiydar ya shiga bakinsa ɗauke da Sallama kana ya gaishesu tare da ajiye kulan abincin Gimbiya Dadu.
Har ya juya zai fita.
Naseer ya kallesa tare da cewa.
“Please Haiydar kace da Khausi tazo zamuyi hira”.
Kai Haiydar ya gyaɗa kana yace.
“Toh Uncle Naseer sannan ya fita”.
Kai tsaye masallaci ya wuce sai Misalin takwas saura kwata ya koma sashen su bakinsa ɗauke da Sallama.
Khausar dake zaune kan 1sitter sanye cikin Neavy blue riga da wando na bacci mai santsi wanda ya sauƙa har ƙasa rigar kuma mai hannun Spaghetti ne kanta sanye da hular Net jikinta na fitar da sanyayyan ƙamshin tularen ta yayin da hannunta ke riƙe da wayar Mommy tana latsawa.
Da sauri Haiydar ya kalleta tare da cewa.
“Addah Khausar na manta ban faɗa miki ba, ɗazu kafin na wuce Masallaci Uncle Naseer yace. In faɗa miki kije ki same shi a sashen Gimbiya Dadu yana son ganinki”.
Nanda nan Khausar ta canza fuska tare da cewa.
“A falon Gimbiya Dadu kuma!?”.
Harara Mommy ta watsa mata kana tace.
“Toh cin yeki Gimbiya Dadu za tayi ko kuma me Ni nalura wani shan ƙamshi kike yiwa Naseer fa, idan kinsan bakya sonshi ki fito fili ki faɗa, sannan ki fito da wanda kike so, tun kafin kakar ki tazo ta buwayemu da batun Aurenki.
Kinga dama ta ajiye target ne kina gama Secondary school magana ya ƙare za azo ayi miki aure”.
Ajiyar zuciya ta sauƙa kana ta cigaba da cewa.
“Idan kuma kinƙi baki da hujjar da zaki ƙi Auren Aliyu, dole kibi zaɓin ta dan haka ma gwara ki tsaida zuciyarki kisan me kike ciki don in duniya duk zasu taru babu mahluƙin da zai hana batun wai kin gama secondary School za'ayi miki aure, tunda har Hajja Nana ta rantse, dan haka gwara kawai ma ki tsaida zuciyarki, ki fidda mijin da zai iya barinki kici gaba koda kinyi aure, kuma da fidda wanda kike sone, zamu samu hujjar nuna mata kinada wanda kike son”.
A hankali Khausar ta janye idonta daga kallon Mommy kana tace.
“To amma ni gaskiya ba zanje.
Falon Gimbiya Dadu ba”.
Ɓata fuska Mommy tayi babu walwala atare da ita tace.
“Maza ki wuce kije idan ita kura ce to ta cinye ki”.
Miƙewa Khausar tayi badan ranta yaso ba sai dan ganin yanda Mommy ta ɓata rai yasa ta ɗauki hijabinta dake fitar da ƙamshi sanya kana ta fice.
Acan ɓangaren su Moddibo kuwa zaune suke aɗakin Innayi shi da M Jameel bayan sun kammala cin abinci Anutse ya miƙe tare da kallon Innayi da suke magana da M Jameel ya gyara tsayuwar sa tare da cewa.
“Innayi saida safe”.
Kallon sa M Jameel da mamaki afuskarsa yace.
“Zaka je ka kwanta fa kace?”.
Kai Moddibo ya gyaɗa tare da lumshe idanunsa kana yace.
“Eh”.
Kai M Jameel ya gyaɗa tare da faɗin.
“Ok nima zan tafi gida”.
Ahankali Moddibo ya buɗe Idanunsa dake lunshe kana yace.
“Mu kwana anan mana tunda har ƙarfe takwas tayi”.
Girgiza kai M Jameel yayi tare da miƙewa kana yace.
“A'a ina so Inje gida”.
Kallon yanayin fuskarsa Moddibo yayi tare da cewa.
“Dan Allah mu kwana mana”.
Ataƙaice M Jameel yace.
“A'a tafiya zanyi”.
Ajiyar zuciya Moddibo ya sauke tare da cewa.
“Toh shikenan ni zanje in kwanta”.
Ya Ida maganar tare da ficewa.
Da kallo Innayi da M Jameel suka bisa har ya ɓacewa Kallonsu.
Moddibo kuwa yana shiga falonsa yayi saurin yarfe hannunsa tare da jan tsaki tare da jan numfashi kamar wanda yaci yaji lokaci ɗaya lips ɗin sa suka kama rawa cikin yanayin damuwa ya dafe kansa tare da cewa.
“Ya salam³,Wannan wani irin al'amari ne meke mai wuyar ɗauka haka?”.
Cikin mutuwar jiki ya wuce kichen tare da ɗaukan Cup ya ɗauraye ya zuba ruwan Tea kana ya yanka lemun tsami ya matse sannan ya zuba zuma ya kafa kansa ya shanye tass, ajiye Cup ɗin yayi ya fita zuwa Bedroom ɗin sa yana shiga ya kwanta ko minti ɗaya baiyi da kwanciya ba yayi saurin miƙewa ya zauna cikin sauri ya sake komawa ya kwanta tare dayin ruf da ciki cikin wani irin yanayi yasanya hannunsa duka biyu ya danne mararsa saboda wani masifaffen harbawa da yakeyi.
Acan ɓangaren Gimbiya Dadu kuwa cikin sanyi jiki Khausar ta buɗe ƙofar falon tare da Sallama tana shiga ta...!
*Littafin SAKAYYAH na kuɗine ƴar uwa ki biya ki karanta cikin Aminci da salama babu haƙƙin kowa a kanki littafin 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276, kana in saki a Group ɗin da zanke posting nashi, yar uwa koda kinga LITTAFIN SAKAYYAH A WAJE TO na satane, in dai kin san baki biya kadama ki karanta.*
*GARKUWAR* taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya*
Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara.
Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida.