Sashe 45
Sakayyah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Khausar kuwa miƙewa tayi cikin neman izinin tace.
“Ayyah Mommy zanje gidan su Asma'u?”.
Ido Mommy ta zuma mata, na tsawon second bakwai tana kallonta kana tace.
“Toh yayi kyau”.
Khausar kuwa juyawa tayi ta shiga Bedroom Dogon rigar dake jikinta ta cire tare da ɗaura towel tashiga toilet,
shawer ta ɓude ta sakarwa kanta ruwan ɗumi,
ta ɗauki kusan minti shabiyar kafin ta fito ɗaure da towel da tsawon sa bai wuce gwiwar taba yayin da ƙarami ke kanta tana tsane ruwan kanta.
Stool ta janyo ta zaune tare da goge ruwan jikinta ta ɗauki Vassiline lotion ta shafa kana ta ɗauki powder ta shafe sai kuma Kajol ta zizara a idanunta mascara ta ɗauka ta taje gashin Idonta da sukayi tsayi tamkar tasa Eyelashes golb mai sheƙi ta ɗauka ta shafa asaman pinch lips ɗin ta sai yayi kamar jan baki ta shafa kallon fuskarta tayi a mirrow sosai tayi kyau.
Miƙewa tayi ta nufi jikin durowar ta buɗe uban kayan dake ciki ta zubawa ido ahankali Idanunta suka sauka akan wani Less Coffee da aka masa adon cycle da rastin Milk colour ta janyo ta sanya Masha Allah Sosai ɗinkin less ɗin ya mata kyau tare da fitar da shape din jikinta skirt ɗin ya zaune ɗass ajikinta tare da fitar mata da tsarerrenn ƙugunta haka ma rigar ta zauna ɗass ajikinta ɗan kwalin ta ɗauka tayi ɗauri mai kyau sai kuma ta ɗauki glaye medium size milk color kana ta feshe jikinta da turarukanta masu daɗin ƙamshi.
Falon ta fita tun kan ta isa Aunty Ruƙayya ta ɗago kanta tare da tsira mata Idanunta jin ƙamshin daya ratsa hancinta ta saki murmushi kana tace.
“Iyeee Masha Allah Khausar irin wannan kyau sai kace preety ta ƙasar India”.
Hannu Khausar ta sanya ta rufe fuskarta tana dariya sai kuma ta buɗe tace.
“Kai Aunty Ruƙayya Ina Zan samu koda rabin kyawunta ne?”.
Ware ido Aunty Ruƙayya tayi kana tace.
“Allah kuna kama dan da zakije India ma cewa za'ayi ke ƙanwarta ce, har rawan kanki ma irin natane a Film ɗin Chori-Chori Cubke-Cubke ne”.
Mommy Kam murmushi take musu batare da tace komai ba.
Khausar kuwa Murmushin jin daɗi tayi tare da tsugunnawa ta ɗauki wayar Mommy tace.
“Mommy zan tafi da wayarki".
Kai kawai Mommy ta gyaɗa mata sannan ta ɗauƙi wayar tare da faɗin.
“Na tafi”.
ta ida maganar tana gyara zaman Handbag din Hannunta tare da ciro earpiece aciki
Suka haɗa baki wajen faɗin.
“Adawo lafiya".
Kai ta jinjina tare da ficewa,
Abokin gate ta haɗu da Haiydar riƙe da MP ɗin sa, cikin sauri tace.
“Yauwa Haiydar dan Allah aramin MP ɗinka”.
Cike da mamaki ya zuba mata ido tare da cewa.
“Yau kuma to ke kuma da ba jin kiɗa ya dameki ba, me zakiyi dashi?”.
Kai ta ɗan jinjina tare da cewa.
“Wallahi yau dai shauƙi nakeji zanje wurin Asma'u mu ɗan rausaya”.
Murmushi yayi yana mamakin wai yau Khausar ce da cewa zata sha ƙiɗa, kawai miƙa mata yayi. Tare da cewa.
“Kuma kikasa gyale ko?”.
Cikin daɗi tace.
“Ngd kai rabani kullum mutum liƙe da hijabi kamar maitakaba” na mgnar tana fita ta tari adaidaita sahu ta shiga.
Acan ɓangaren Moddibo kuwa bayan an idar da Sallah juma'a ya kalli M Jameel dake Driving yace.
“J yakamaya muje mu gaida Ummi kafin mu koma gida!”.
Kai ya Jinjina kana yace.
“Dama abinda nake son faɗa kenan ka rigani”.
Gyara zama Moddibo yayi tare da lumshe idanunsa yana sauraron ƙira'ar dake tashi amotar kana ya shafa sajensa yace.
“Muje toh”.
Kai M Jameel ya gyaɗa tare da juya akalar motar zuwa unguwar su Ummi.
Suna cikin tafiya wayar M Jameel ya hau ruri yana duba screen ɗin wayar yaga Bahrain ba suna sai Number Dariya M Jameel yayi still hankalinsa nakan Driving din yace.
“Jalaludden! Wallahi Jalaludeen!! nayi mana abinda ransa keso”.
Moddibo da Idanunsa ke lumshe yayi ɗan guntun Murmushi ba tare daya buɗe idanun ba yace.
“Toh ka ɗaga mana kar ya yanke”.
Picking M Jameel yayi tare da Sallama.
Amsawa Jalaludeen yayi da faɗin.
“Idan kun isa ku gaishe da Ummi”.
M Jameel yayi Murmushi kana yace.
“Kana biye da mu ne?”.
“A'a bana biye daku na dai rigaku zuwa na gaisheta”.
Cewar Jalaluddeen
Dariya M Jameel yayi sai kuma ya zare ido yace.
“Wallahi Jalaludeen kada ka razana mana tsohuwa!”.
Murmushi Jalaludeen yayi yace.
“A'a bazata ra zanata ba sannan ba zata tsorata ba ai mun taɓa zuwa tare daku baku dai sani bane kuma na bayyana mata ta ganni”.
“Wallahi Jalaludeen ka kiyaye mufa”.
Dariya Jalaludeen yayi kana yace.
“Tare dai mukayi sallama jumma'a a sahu daya.
Yanzu kuma Na dai hango ku ahanya zakuje yanzu ina katakon nan?”.
Da sauri M Jameel yace.
“Wani katakon?”.
Cike da tsokana Jalaludeen yace.
“Katakon dake gefenka”.
Murmushi M Jameel yayi tare da kallon Moddibo yace.
“A.J ɗin nawa ne katako?”.
“Eh inba katako ba shi menene? ka faɗa masa cewa akwai furen dake ƙoƙarin tsiro a jikinsa tun daga ƙasa har ya isa zuciya ya gab da kanshi tuni ma ya ratsa zuciyarsa amma bai sani ba”.
Murmushi M Jameel yayi tare da kallon Moddibo da still Idanunsa ke lumshe kamar mai bacci kana yace.
“Wai yace in faɗa maka akwai furen da zai fito tsakiyar kanka yama ratsa zuciyarka”.
Sai asannan Moddibo ya buɗe idanunsa ya kalli M Jameel tare da faɗin.
“Ka ganni karabu dani da kalaman Jalaludeen, shiya sani can yaje yata faman maganganunsa da baza ka gane kansu ba bare gindinsu ya riƙa yi mana maganar damu mutane zamu gane ba sai wanda sai sune masu ganewa ba”.
Dariya Jalaludeen yayi yace.
“Zaka gane ne ai lokaci ne yana zuwa”.
Dariya M Jameel yayi tare da hong aƙofar gidan Ummi ganin shiru ba'a buɗe masu bane yasa, M Jameel fitowa ya buɗe, kana ya dawo yaja motar still kafaɗarsa saƙale da wayar
Jalaludeen ne yace.
“Ku gaishe da Ummi idan kun shiga”.
Sannan ya katse wayar kana shi kuma ya kutsa kai cikin gidan.
Dai-dai lokacin da a dai-dai-ta ya ajiye Khausar kudinsa ta basa tare da buɗe ƙaramin ƙofar dake maƙale da gate ɗin tashiga,
Batama lura da babban gete ɗin dake ɗan buɗe ba,
ganin mota a fake a harabar gidan yasa ta isa wajen kasancewar glass ɗin tink-tenk ne yasa bata fahimci da mutane aciki ba rawar kanta kuma ya hanata fahimtar alamun yanzu motar ta tsaya.
Jikin gefen mai zaman banza ta nufi tare da kallon fuskarta ajikin mirrow sai kuma ta juya manyan Idanunta kalaman Aunty Ruƙayya suka dawo mata kunne tana kama da Preety matsa pinch lips ɗin ta tayi tare da lasa kadan sai kuma ta juya manyan Idanunta.
M Jameel kuwa dake mazaunin Driver murmushi ya saki domin ya tabbata bata san da mutane aciki ba.
Acan ɓangaren su Hajiya Bunayya kuwa zaune suke gaban boka Kar'uzu cikin tsananin ɓacin rai da fushi Boka Kar'uzu ya buga musu wata razananniyar tsawa cikin sautin muryarsa mara daɗin sauti
bayan ya gama sauraron Hajiya Bunayya yace.
“Ai seda na faɗa muku aduk lokacin data fara aiki da maganin kada tayi alwala da sallah na tsawon wata ɗaya amma saboda taurin kai kuka bari tayi alwala tayi sallah shiyasa yake kallon fuskar ta kamar na ƙonennen Biri”.
Atsorace Hajiya Bunayya ta juya ta kalli Hajiya Lami da itama ɗin Iran take kallo.
Sun kasa hafimtar sharrin boka na wasa da hankali da ƙarya sun kasa tuna sam bai faɗa musu hakanba a lokacin, su kasa aminta mgnar boka dubune babu gsky ko ɗaya sai yaudara da taɓewa.
Acan ɓangaren su Moddibo kuwa sake kallon madubi Khausar tayi tare dasa hannu ta gyara man lips ɗin ta sai kuma danna MP ɗin cikin Sa'a kuwa sautin waƙar BUGA ya fara tashi.
A hankali ta gyara tsayuwar ta, tare da fara jujjuya ƙugunta a hankali tana mai rausaya jikinta.
Zuwa tsakiyar waƙar kam fa da abu ya jiƙa, sai ga mayafinta bisa kafaɗarta gefe ɗaya, sosai take jujjuya mazaunenta tare da motsa dukkan jikinta, tana mai kallon kanta a madubi.
Sai kuma ta kalli Glass ɗin tare da ɗaura bakinta akai ta saki zazzafan kiss muahhhh.
Shi kuwa Moddibo dake zaune idanu ya zuba mata tare da manna kumatunsa adai-dai glass ɗin sai kuma hakan yasa lips ɗinta sauƙa kan....!
FREE page sun kusa ƙarewa 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA ki biya 1k dinki ya isheki
By
*GARKUWAR MARUBUTA*
[19/07, 7:44 PM] Halimatu A/rahman Sadeeya: 📝✨💫⏰🤴🏻👹❤️❤️❤️🍇
*SAKAYYAH*
_Page 12_
_NA_
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*Littafin SAKAYYAH na kuɗine wannan Free page ne ƴar uwa ki biya ki karanta cikin Aminci 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276 saura shafi huɗune kacal ana biyar na gama Free page*
Da sauri Modibbo ya rintse idanunsa, tare da shafa sajensa domin, badan glass dake tsakani ba da akan tattausan sajensa sumbatar zata sauƙa.
Shi kuwa M Jameel cikin sauri ya lumshe idanunsa tare da gyara zamansa yana fuskantar ta da kyau.
Ita kuwa Khausar hannu tasa tare da gyara zaman ɗaurin ɗan kwalinta, sai kuma ta canza Baitin da take ji zuwa.
Waƙar Lamba tana marming tamkar zabia kai kace itace ta raira waƙar, bin baitukan takeyi tana jujjuya manyan idanunta, tana mai girgiza jikinta zuwa ƙugunta.
lumshe manyan Idanunta kumayi tare da fitar da sautin zazzaƙar muryanta a fili ta tace.
“Kai zan yiwa kalamaina.
Kai zan baiwa muƙamai na. Ungo makullaina ka riƙe.
Ta ida bautin tare da nuna saitin fuskar Moddibo da yar yatsarta ma nuniya.
Wani irin shu'umin murmushi M Jameel ya sake tare da sa hannunsa ya riƙon hannun Moddibo da ya yunƙura zai ɓalle karfin motar.
Ita kuwa Khausar, cikin azama taci gaba da bin waƙar cike da zazzafan shauƙi tace.
“Ni ban furta da wasa ba, samari dukka basu kai ba, kana nan banganin kowa da ido, dan basu isheni kalloba”.
Tayi mgnar bisa alamu daga ainihin cikin ranta take bin waƙar, M Jameel kam murmushi yakeyi cike da shauƙi.
Modibbo kuwa ya cika yayi fam dan har ransa yakeji yarinyar ta tarainashi gani yake kai tsaye ma dashi takeyi, gashi kuwa M Jameel ya riƙe masa hannunsa ƙam-ƙam.
“Ayyah Mommy zanje gidan su Asma'u?”.
Ido Mommy ta zuma mata, na tsawon second bakwai tana kallonta kana tace.
“Toh yayi kyau”.
Khausar kuwa juyawa tayi ta shiga Bedroom Dogon rigar dake jikinta ta cire tare da ɗaura towel tashiga toilet,
shawer ta ɓude ta sakarwa kanta ruwan ɗumi,
ta ɗauki kusan minti shabiyar kafin ta fito ɗaure da towel da tsawon sa bai wuce gwiwar taba yayin da ƙarami ke kanta tana tsane ruwan kanta.
Stool ta janyo ta zaune tare da goge ruwan jikinta ta ɗauki Vassiline lotion ta shafa kana ta ɗauki powder ta shafe sai kuma Kajol ta zizara a idanunta mascara ta ɗauka ta taje gashin Idonta da sukayi tsayi tamkar tasa Eyelashes golb mai sheƙi ta ɗauka ta shafa asaman pinch lips ɗin ta sai yayi kamar jan baki ta shafa kallon fuskarta tayi a mirrow sosai tayi kyau.
Miƙewa tayi ta nufi jikin durowar ta buɗe uban kayan dake ciki ta zubawa ido ahankali Idanunta suka sauka akan wani Less Coffee da aka masa adon cycle da rastin Milk colour ta janyo ta sanya Masha Allah Sosai ɗinkin less ɗin ya mata kyau tare da fitar da shape din jikinta skirt ɗin ya zaune ɗass ajikinta tare da fitar mata da tsarerrenn ƙugunta haka ma rigar ta zauna ɗass ajikinta ɗan kwalin ta ɗauka tayi ɗauri mai kyau sai kuma ta ɗauki glaye medium size milk color kana ta feshe jikinta da turarukanta masu daɗin ƙamshi.
Falon ta fita tun kan ta isa Aunty Ruƙayya ta ɗago kanta tare da tsira mata Idanunta jin ƙamshin daya ratsa hancinta ta saki murmushi kana tace.
“Iyeee Masha Allah Khausar irin wannan kyau sai kace preety ta ƙasar India”.
Hannu Khausar ta sanya ta rufe fuskarta tana dariya sai kuma ta buɗe tace.
“Kai Aunty Ruƙayya Ina Zan samu koda rabin kyawunta ne?”.
Ware ido Aunty Ruƙayya tayi kana tace.
“Allah kuna kama dan da zakije India ma cewa za'ayi ke ƙanwarta ce, har rawan kanki ma irin natane a Film ɗin Chori-Chori Cubke-Cubke ne”.
Mommy Kam murmushi take musu batare da tace komai ba.
Khausar kuwa Murmushin jin daɗi tayi tare da tsugunnawa ta ɗauki wayar Mommy tace.
“Mommy zan tafi da wayarki".
Kai kawai Mommy ta gyaɗa mata sannan ta ɗauƙi wayar tare da faɗin.
“Na tafi”.
ta ida maganar tana gyara zaman Handbag din Hannunta tare da ciro earpiece aciki
Suka haɗa baki wajen faɗin.
“Adawo lafiya".
Kai ta jinjina tare da ficewa,
Abokin gate ta haɗu da Haiydar riƙe da MP ɗin sa, cikin sauri tace.
“Yauwa Haiydar dan Allah aramin MP ɗinka”.
Cike da mamaki ya zuba mata ido tare da cewa.
“Yau kuma to ke kuma da ba jin kiɗa ya dameki ba, me zakiyi dashi?”.
Kai ta ɗan jinjina tare da cewa.
“Wallahi yau dai shauƙi nakeji zanje wurin Asma'u mu ɗan rausaya”.
Murmushi yayi yana mamakin wai yau Khausar ce da cewa zata sha ƙiɗa, kawai miƙa mata yayi. Tare da cewa.
“Kuma kikasa gyale ko?”.
Cikin daɗi tace.
“Ngd kai rabani kullum mutum liƙe da hijabi kamar maitakaba” na mgnar tana fita ta tari adaidaita sahu ta shiga.
Acan ɓangaren Moddibo kuwa bayan an idar da Sallah juma'a ya kalli M Jameel dake Driving yace.
“J yakamaya muje mu gaida Ummi kafin mu koma gida!”.
Kai ya Jinjina kana yace.
“Dama abinda nake son faɗa kenan ka rigani”.
Gyara zama Moddibo yayi tare da lumshe idanunsa yana sauraron ƙira'ar dake tashi amotar kana ya shafa sajensa yace.
“Muje toh”.
Kai M Jameel ya gyaɗa tare da juya akalar motar zuwa unguwar su Ummi.
Suna cikin tafiya wayar M Jameel ya hau ruri yana duba screen ɗin wayar yaga Bahrain ba suna sai Number Dariya M Jameel yayi still hankalinsa nakan Driving din yace.
“Jalaludden! Wallahi Jalaludeen!! nayi mana abinda ransa keso”.
Moddibo da Idanunsa ke lumshe yayi ɗan guntun Murmushi ba tare daya buɗe idanun ba yace.
“Toh ka ɗaga mana kar ya yanke”.
Picking M Jameel yayi tare da Sallama.
Amsawa Jalaludeen yayi da faɗin.
“Idan kun isa ku gaishe da Ummi”.
M Jameel yayi Murmushi kana yace.
“Kana biye da mu ne?”.
“A'a bana biye daku na dai rigaku zuwa na gaisheta”.
Cewar Jalaluddeen
Dariya M Jameel yayi sai kuma ya zare ido yace.
“Wallahi Jalaludeen kada ka razana mana tsohuwa!”.
Murmushi Jalaludeen yayi yace.
“A'a bazata ra zanata ba sannan ba zata tsorata ba ai mun taɓa zuwa tare daku baku dai sani bane kuma na bayyana mata ta ganni”.
“Wallahi Jalaludeen ka kiyaye mufa”.
Dariya Jalaludeen yayi kana yace.
“Tare dai mukayi sallama jumma'a a sahu daya.
Yanzu kuma Na dai hango ku ahanya zakuje yanzu ina katakon nan?”.
Da sauri M Jameel yace.
“Wani katakon?”.
Cike da tsokana Jalaludeen yace.
“Katakon dake gefenka”.
Murmushi M Jameel yayi tare da kallon Moddibo yace.
“A.J ɗin nawa ne katako?”.
“Eh inba katako ba shi menene? ka faɗa masa cewa akwai furen dake ƙoƙarin tsiro a jikinsa tun daga ƙasa har ya isa zuciya ya gab da kanshi tuni ma ya ratsa zuciyarsa amma bai sani ba”.
Murmushi M Jameel yayi tare da kallon Moddibo da still Idanunsa ke lumshe kamar mai bacci kana yace.
“Wai yace in faɗa maka akwai furen da zai fito tsakiyar kanka yama ratsa zuciyarka”.
Sai asannan Moddibo ya buɗe idanunsa ya kalli M Jameel tare da faɗin.
“Ka ganni karabu dani da kalaman Jalaludeen, shiya sani can yaje yata faman maganganunsa da baza ka gane kansu ba bare gindinsu ya riƙa yi mana maganar damu mutane zamu gane ba sai wanda sai sune masu ganewa ba”.
Dariya Jalaludeen yayi yace.
“Zaka gane ne ai lokaci ne yana zuwa”.
Dariya M Jameel yayi tare da hong aƙofar gidan Ummi ganin shiru ba'a buɗe masu bane yasa, M Jameel fitowa ya buɗe, kana ya dawo yaja motar still kafaɗarsa saƙale da wayar
Jalaludeen ne yace.
“Ku gaishe da Ummi idan kun shiga”.
Sannan ya katse wayar kana shi kuma ya kutsa kai cikin gidan.
Dai-dai lokacin da a dai-dai-ta ya ajiye Khausar kudinsa ta basa tare da buɗe ƙaramin ƙofar dake maƙale da gate ɗin tashiga,
Batama lura da babban gete ɗin dake ɗan buɗe ba,
ganin mota a fake a harabar gidan yasa ta isa wajen kasancewar glass ɗin tink-tenk ne yasa bata fahimci da mutane aciki ba rawar kanta kuma ya hanata fahimtar alamun yanzu motar ta tsaya.
Jikin gefen mai zaman banza ta nufi tare da kallon fuskarta ajikin mirrow sai kuma ta juya manyan Idanunta kalaman Aunty Ruƙayya suka dawo mata kunne tana kama da Preety matsa pinch lips ɗin ta tayi tare da lasa kadan sai kuma ta juya manyan Idanunta.
M Jameel kuwa dake mazaunin Driver murmushi ya saki domin ya tabbata bata san da mutane aciki ba.
Acan ɓangaren su Hajiya Bunayya kuwa zaune suke gaban boka Kar'uzu cikin tsananin ɓacin rai da fushi Boka Kar'uzu ya buga musu wata razananniyar tsawa cikin sautin muryarsa mara daɗin sauti
bayan ya gama sauraron Hajiya Bunayya yace.
“Ai seda na faɗa muku aduk lokacin data fara aiki da maganin kada tayi alwala da sallah na tsawon wata ɗaya amma saboda taurin kai kuka bari tayi alwala tayi sallah shiyasa yake kallon fuskar ta kamar na ƙonennen Biri”.
Atsorace Hajiya Bunayya ta juya ta kalli Hajiya Lami da itama ɗin Iran take kallo.
Sun kasa hafimtar sharrin boka na wasa da hankali da ƙarya sun kasa tuna sam bai faɗa musu hakanba a lokacin, su kasa aminta mgnar boka dubune babu gsky ko ɗaya sai yaudara da taɓewa.
Acan ɓangaren su Moddibo kuwa sake kallon madubi Khausar tayi tare dasa hannu ta gyara man lips ɗin ta sai kuma danna MP ɗin cikin Sa'a kuwa sautin waƙar BUGA ya fara tashi.
A hankali ta gyara tsayuwar ta, tare da fara jujjuya ƙugunta a hankali tana mai rausaya jikinta.
Zuwa tsakiyar waƙar kam fa da abu ya jiƙa, sai ga mayafinta bisa kafaɗarta gefe ɗaya, sosai take jujjuya mazaunenta tare da motsa dukkan jikinta, tana mai kallon kanta a madubi.
Sai kuma ta kalli Glass ɗin tare da ɗaura bakinta akai ta saki zazzafan kiss muahhhh.
Shi kuwa Moddibo dake zaune idanu ya zuba mata tare da manna kumatunsa adai-dai glass ɗin sai kuma hakan yasa lips ɗinta sauƙa kan....!
FREE page sun kusa ƙarewa 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA ki biya 1k dinki ya isheki
By
*GARKUWAR MARUBUTA*
[19/07, 7:44 PM] Halimatu A/rahman Sadeeya: 📝✨💫⏰🤴🏻👹❤️❤️❤️🍇
*SAKAYYAH*
_Page 12_
_NA_
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*Littafin SAKAYYAH na kuɗine wannan Free page ne ƴar uwa ki biya ki karanta cikin Aminci 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276 saura shafi huɗune kacal ana biyar na gama Free page*
Da sauri Modibbo ya rintse idanunsa, tare da shafa sajensa domin, badan glass dake tsakani ba da akan tattausan sajensa sumbatar zata sauƙa.
Shi kuwa M Jameel cikin sauri ya lumshe idanunsa tare da gyara zamansa yana fuskantar ta da kyau.
Ita kuwa Khausar hannu tasa tare da gyara zaman ɗaurin ɗan kwalinta, sai kuma ta canza Baitin da take ji zuwa.
Waƙar Lamba tana marming tamkar zabia kai kace itace ta raira waƙar, bin baitukan takeyi tana jujjuya manyan idanunta, tana mai girgiza jikinta zuwa ƙugunta.
lumshe manyan Idanunta kumayi tare da fitar da sautin zazzaƙar muryanta a fili ta tace.
“Kai zan yiwa kalamaina.
Kai zan baiwa muƙamai na. Ungo makullaina ka riƙe.
Ta ida bautin tare da nuna saitin fuskar Moddibo da yar yatsarta ma nuniya.
Wani irin shu'umin murmushi M Jameel ya sake tare da sa hannunsa ya riƙon hannun Moddibo da ya yunƙura zai ɓalle karfin motar.
Ita kuwa Khausar, cikin azama taci gaba da bin waƙar cike da zazzafan shauƙi tace.
“Ni ban furta da wasa ba, samari dukka basu kai ba, kana nan banganin kowa da ido, dan basu isheni kalloba”.
Tayi mgnar bisa alamu daga ainihin cikin ranta take bin waƙar, M Jameel kam murmushi yakeyi cike da shauƙi.
Modibbo kuwa ya cika yayi fam dan har ransa yakeji yarinyar ta tarainashi gani yake kai tsaye ma dashi takeyi, gashi kuwa M Jameel ya riƙe masa hannunsa ƙam-ƙam.