Sashe 32
Hafsatu Manga Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“That's it that's it, Amal da wannan yarinyar duk daya suke a guna, idan yarki ce ake yi mta haka wani gurin ya zakaji? Farinciki? Sannan Amal ma bata wuce ta shiga halin da wannan yarinyar ta shiga ba, amman wannan abun da kike be dace ba, kuma ban jidadi ba”
Ya karasa a fusace sannan ya tashi ya doshi inda take kwance kasan tile, ya kai hannu ya taba sai ta farka a firgice. Hawaye ya bushe mata a fuska zaunawa yai a gurin ya maida saman jikinsa.
“Mama”
“Uhmm ni bana son wacan matar ita da yarta, bana son su bana son zama nan”
Ta fada tana nuna Anty Ummi dake kallonsu.
“Miyasa”
“Tana min fada idan na dukar mata ya, kuma ita Ammal din ita take tsokana na, ni na gaji da nan ka kaini garin mu gurin Inna Ladi da Mamana”
Ta karasa tana fashewa da kuka. Wani irin tausayinta ne ya rufe shi, rumgumeta yai yana rarrashinta.
“Shiiiiiiiii zan kaiki gida amman ba yanzu ba, kina son muje yawu dake anjima ko?”
Ta gyada kai
“Zanje da ke yawo na siya miki ice cream da madara da chocolate kinji”
Ta gyada kai daga saman kafadarsa data kwantar da kanta. Anty Ummi ta tashi tsaye taba fadin
“Kana bani mamaki Zain, ka baro matarka ka zo nan kana lallaba wata”
“Karamar yarinyace wannan”
“Haka ne, na gani ai”
Daga haka ta shige dakinta. Shi kuma tashi tsaye ya kama hannun suka nufi kitchen, da kansa ya dafa mata indomie, sai surutu take masa labarin garinsu da kuma na Anty Ummi kamar be santa ba, wani gurin yai murmushi wani kuma har da yar dariya. Bayan sun gama suka dawo falo. Plate biyu ne nata daban nasa daban amman sai ta canja ta dauki nasa ganin nasa yafi nata yawa.
“Sai kin cinye shi”
He said with funny face.
“Kai ma sai ka cinye shi”
“Ai ni zan iya ai”
Tayi dariya.
“Uncle”
Ta kirashi da sunan dasu Amal suke kiransa da shi kuma sunan da Anty Ummi ta fada mata ta kiranshi da shi.
“Uhmm Mamana”
“Miyasa kai baka kwana a nan gidan?”
“Gidanmu nake kwana, nan ai gidan Antyna ne”
“Ina ne gidanku?”
“Wani guri ne can ciki gari”
“Zaka tafi da ni yau ko?”
Yayi shiru be ce mata komai ba, sai ta cire fork din dake cikin indomie dan har yau har gobe taki ta saba da cin da fork duk da irin kokarin da Anty Ummi take na koya mata.
“Wannan na Mamana ne”
Ta kai loma daya a bakinta.
“Wannan na Babana ne, wannan na Inna Ladi ne, wannan na laure ne, wannan na Anty Ummi ne, wannan na Amal ne....”
Haka tai ta jera lomomi har ta kai gareshi.
“Wannan naka ne, na ci maka kai ma”
Ta fada tana dariya, shi ma dariyar yai yana kallonta cike da burgewa.
“Mama ina Babanki yake?”
“Nima ban sani ba, ban taba ganinsa ba mamana kuma mahaukaciya ce”
Indomie sa ya diba ya kai mata a baki ta karba ta cinye. Ido ya kura mata har ga Allah tana bashi tausayi.
“Zain tashi ka koma gurin matarka”
Kamar daga sama ya jiyo muryar Anty Ummi. Tana fadar hakan ya wuce kitchen. Tashi yai tsaye yana fadin.
“Kije ki wanke hannunki anjima zan kaiki yawo”
“Tau”
Ta nufi kitchen din da sauri shi kuma ya juya ya fice. Tana aje plate din Anty Ummi ta kalleta ta ce
“Je ki yi wanka fita zamu yi”
“Ina zamu je? Uncle ma yace zai fita da ni”
“Wani gurin zan kaiki inda za a kaiki garinku”
Duk da son da Hafsatu manga na zuwa gida sai ta ji babu dadi, kamar zata fasa kuka ta fito daga kitchen din.
A harabar gidan ya hadu da mijin Anty Ummi suka gaisa har yana zolayarsa wai ango. A maimakon ya wuce gidan kamar Anty Ummi ta bukata sai ya wuce gurin abokinsa Ibrahim.
A wajen gidan ya tsaya ya kira shi a waya, ya sanar masa yana bikin gate
“Ka shigo mana”
“Dan Allah ka fito kawai”
Ya kashe wayar. Ba a dauki lokaci ba sai ga Ibrahim ya fito fuskarta shimfide da murmushi.
“Ango Ango Ango ka sha mai”
“Ka fara ko? Kasan bana son haka ai”
“Ko baka so ai dole muyi mana, miya fitar da kai da safen nan haka kana angon jiya jiya”
Tsaki Zain yaja kamin ya bijiro masa da maganar abunda ya faru a yau. Ibrahim was shocked a yadda yake tunani Hameeda zata iya aikata haka, but baya son ya furta wani abu akan abunda ya shafi family Zain.
“Amman kana da tabbacin Hameeda ce ta aikata haka?”
“Ban sani ba, amman alamu ya nuna haka kuma a yadda Hameeda take zata iya”
“It could be possible tunda ita ta girkawa Haleema abinci kuma abincin da Farhat ta ci ya kai hannunta, amman be kamata kai magana da ita hakan nan kai tsaye ba, wani lokacin kana abu kamar ba kai ba, a yadda kake fitowa kao tsaye kana fadawa mutane ko nuna abunda yake ranka wani amfani zai yi da wannan damar ya cutar kai, baka da tabbacin ita ta aikata hakan ko ba ita ba, and wannan abinci Hajiya ma ta girka you shouldn't talk to her”
“Hakan da nai zai tsoratata idan ma akwai hannunta a ciki, but na gaji Ibrahim yarinyar nan tana cutarda ni ta karkashin kasa, duk wani fada da muke da Dada ko Mai Martaba akanta ne, a yadda ta tsani Haleema zata iya mata wani abun makamancin wannan, i tot ta canja shiyasa na saketa na sake jiki da ita”
“Amman kai da baka son Farhat miye na damuwa idan ta mutu”
Cewar Ibrahim yana dariya.
“Rayuwa ake magana a nan ba so ba, and tana karkashin kulawata a yanzu dukan abunda Hameeda zata mata ko wani yai mata a cikin familyna zai yi mata ne saboda ni so dole ne nai wani abu akai, and Hameeda har shaye-shaye take yanzu kasan masu shan kayan maye basa cikin hankalin kansu”
Ya karasa yana duba wayarsa dake ringing, number Ikram ce.
“Mai Martaba yana nemanka yanzu, yace a duk inda kake ka zo ka sameshi yanzu kai da matarka”
Yana picking ta fada masa. Sai ya sauke wayar ya bude motarsa.
“Mai Martaba na nema sai mun hadu”
“To Allah ya tsare zan kira ka”
Yai ma motar key ya kama hanyar kan wurin sarki.
[3/4, 3:37 PM] Mrs Zainab Jega: *HAFSATU MANGA*
_Yarinyar Kauye_
Wattpad @KhadeejaCandy
2⃣4⃣
Yana isa fadar part dinsa ya fara wucewa. A lokacin Farhat na zaune gaban madubi tana saka sarka, da alama wanka tai sai dai fuskarta duk d kumbura kamar an daketa.
Daga bakin kofar dakinta ya tsaya yana kallonta ta madubi kamar yadda ita ma take kallonsa.
“Miyasa kika yi abunda kika yi dazu? Dan ki bani kunya? Ko dan ki sake sakani cikin wata matsalar?”
Juyowa tai ta fuskanceshi.
“Ba ko daya”
“Tazo muje”
Kamar dai zata tambaya sai kuma wata zuciyar ta hanata, wardrobe ta bude ta dauko mayafin da dake sa launin atamfar dake jikinta ta rufe kanta, sannan ta nufi kofa already shi har kai downstairs.
A tare suka fita daga falon daga ita har shi babu wanda fuskarsa ke dauke da walwala, shi dai ya hade rai kamar an masa mutuwa ita kuma tayi fuskar tausayi. Duk inda suka bi sai an kai har kasa ake gaishesu shi din be kula su ba, itama bata damu da amsarwa ba. Kamar dai jiya ta kofar data shiga jiya yau ma ta nan ta bi, banbanci kadan ne jiya kawota aka yi a matsayin amarya yau kuma ita da kanta ta kai kanta dan amsa kiran Mai Martaba.
Babu kowa a fadar sai masu aikin gyarashi, gaisheshi suka rikayi har ya isa gaban wata kofar wacce ta sadasu da wani falon na dabam mai cike da kayan alatu, nan ma babu kowa sai ac dake ta aikinsa, ita dai tana biye da shi har suka wuce falo hudu sannan ya dauke wata hanyar mai kama da corridor ta nan ta hango garden din Mai Martaba, hannusa na dama ya kai ya tura wata kofar sai gasu sun fado cikin wani babban falo, bata yi sallama ganin shi a be yi ba, karasa yai sai ya zauna kasa yana fuskantar Mai Martaba ita ta zauna kusa da shi, Dada na zaune saman kujera tare da Hajiya Hadiza, Hajiya Maryam da Zara kuma suna a kujera daya, sai Hameeda dake zaune gafen Dada.
Gyaran murya Mai Martaba yai yana kallon Zain.
“Na fada maka kuskure daya daga matarka ba zamu dauka ba anyi haka?”
Zain yai shiru ya kasa amsawa ya kuma kasa daga kai ya kalli Mai Martaba. Hajiya Hadiza ta share kwalla da suka zubo mata ta ce
“Mai Martaba karka hukuntashi da laifin da ba nashi ba, laifinane domin ni n girka abincin da yarinyar nan ta ci, kuma wannan laifin ba nata bane kuma bana mutum daya ba ne”
“Sai dai idan kin so dorawa kanki laifi amman miye naki a ciki, ai yasan ke kika girka abinci amman daya tashi sai ya dora laifin akan Hameeda, kare da karau ma har da cewa yai wai ita ta kashe Haleema wannan magana ai ta girma”
Cewar Dada cikin masifa. Hajiya Maryam ta tabe baki.
“Daga zuwan yarinya jiya jiya har ta haddasa fitina, nan gaba abunda zata yi a gaba ai mai yawa ne”
“Lallai kam kara asan abun yi tun kamin abun yafi haka”
Cewar Hajiya Zara. Har Zain ya bude baki zai yi magana sai Farhat ta tari numfashinsa wacce suka ji muryarta kamar daga sama.
Ya karasa a fusace sannan ya tashi ya doshi inda take kwance kasan tile, ya kai hannu ya taba sai ta farka a firgice. Hawaye ya bushe mata a fuska zaunawa yai a gurin ya maida saman jikinsa.
“Mama”
“Uhmm ni bana son wacan matar ita da yarta, bana son su bana son zama nan”
Ta fada tana nuna Anty Ummi dake kallonsu.
“Miyasa”
“Tana min fada idan na dukar mata ya, kuma ita Ammal din ita take tsokana na, ni na gaji da nan ka kaini garin mu gurin Inna Ladi da Mamana”
Ta karasa tana fashewa da kuka. Wani irin tausayinta ne ya rufe shi, rumgumeta yai yana rarrashinta.
“Shiiiiiiiii zan kaiki gida amman ba yanzu ba, kina son muje yawu dake anjima ko?”
Ta gyada kai
“Zanje da ke yawo na siya miki ice cream da madara da chocolate kinji”
Ta gyada kai daga saman kafadarsa data kwantar da kanta. Anty Ummi ta tashi tsaye taba fadin
“Kana bani mamaki Zain, ka baro matarka ka zo nan kana lallaba wata”
“Karamar yarinyace wannan”
“Haka ne, na gani ai”
Daga haka ta shige dakinta. Shi kuma tashi tsaye ya kama hannun suka nufi kitchen, da kansa ya dafa mata indomie, sai surutu take masa labarin garinsu da kuma na Anty Ummi kamar be santa ba, wani gurin yai murmushi wani kuma har da yar dariya. Bayan sun gama suka dawo falo. Plate biyu ne nata daban nasa daban amman sai ta canja ta dauki nasa ganin nasa yafi nata yawa.
“Sai kin cinye shi”
He said with funny face.
“Kai ma sai ka cinye shi”
“Ai ni zan iya ai”
Tayi dariya.
“Uncle”
Ta kirashi da sunan dasu Amal suke kiransa da shi kuma sunan da Anty Ummi ta fada mata ta kiranshi da shi.
“Uhmm Mamana”
“Miyasa kai baka kwana a nan gidan?”
“Gidanmu nake kwana, nan ai gidan Antyna ne”
“Ina ne gidanku?”
“Wani guri ne can ciki gari”
“Zaka tafi da ni yau ko?”
Yayi shiru be ce mata komai ba, sai ta cire fork din dake cikin indomie dan har yau har gobe taki ta saba da cin da fork duk da irin kokarin da Anty Ummi take na koya mata.
“Wannan na Mamana ne”
Ta kai loma daya a bakinta.
“Wannan na Babana ne, wannan na Inna Ladi ne, wannan na laure ne, wannan na Anty Ummi ne, wannan na Amal ne....”
Haka tai ta jera lomomi har ta kai gareshi.
“Wannan naka ne, na ci maka kai ma”
Ta fada tana dariya, shi ma dariyar yai yana kallonta cike da burgewa.
“Mama ina Babanki yake?”
“Nima ban sani ba, ban taba ganinsa ba mamana kuma mahaukaciya ce”
Indomie sa ya diba ya kai mata a baki ta karba ta cinye. Ido ya kura mata har ga Allah tana bashi tausayi.
“Zain tashi ka koma gurin matarka”
Kamar daga sama ya jiyo muryar Anty Ummi. Tana fadar hakan ya wuce kitchen. Tashi yai tsaye yana fadin.
“Kije ki wanke hannunki anjima zan kaiki yawo”
“Tau”
Ta nufi kitchen din da sauri shi kuma ya juya ya fice. Tana aje plate din Anty Ummi ta kalleta ta ce
“Je ki yi wanka fita zamu yi”
“Ina zamu je? Uncle ma yace zai fita da ni”
“Wani gurin zan kaiki inda za a kaiki garinku”
Duk da son da Hafsatu manga na zuwa gida sai ta ji babu dadi, kamar zata fasa kuka ta fito daga kitchen din.
A harabar gidan ya hadu da mijin Anty Ummi suka gaisa har yana zolayarsa wai ango. A maimakon ya wuce gidan kamar Anty Ummi ta bukata sai ya wuce gurin abokinsa Ibrahim.
A wajen gidan ya tsaya ya kira shi a waya, ya sanar masa yana bikin gate
“Ka shigo mana”
“Dan Allah ka fito kawai”
Ya kashe wayar. Ba a dauki lokaci ba sai ga Ibrahim ya fito fuskarta shimfide da murmushi.
“Ango Ango Ango ka sha mai”
“Ka fara ko? Kasan bana son haka ai”
“Ko baka so ai dole muyi mana, miya fitar da kai da safen nan haka kana angon jiya jiya”
Tsaki Zain yaja kamin ya bijiro masa da maganar abunda ya faru a yau. Ibrahim was shocked a yadda yake tunani Hameeda zata iya aikata haka, but baya son ya furta wani abu akan abunda ya shafi family Zain.
“Amman kana da tabbacin Hameeda ce ta aikata haka?”
“Ban sani ba, amman alamu ya nuna haka kuma a yadda Hameeda take zata iya”
“It could be possible tunda ita ta girkawa Haleema abinci kuma abincin da Farhat ta ci ya kai hannunta, amman be kamata kai magana da ita hakan nan kai tsaye ba, wani lokacin kana abu kamar ba kai ba, a yadda kake fitowa kao tsaye kana fadawa mutane ko nuna abunda yake ranka wani amfani zai yi da wannan damar ya cutar kai, baka da tabbacin ita ta aikata hakan ko ba ita ba, and wannan abinci Hajiya ma ta girka you shouldn't talk to her”
“Hakan da nai zai tsoratata idan ma akwai hannunta a ciki, but na gaji Ibrahim yarinyar nan tana cutarda ni ta karkashin kasa, duk wani fada da muke da Dada ko Mai Martaba akanta ne, a yadda ta tsani Haleema zata iya mata wani abun makamancin wannan, i tot ta canja shiyasa na saketa na sake jiki da ita”
“Amman kai da baka son Farhat miye na damuwa idan ta mutu”
Cewar Ibrahim yana dariya.
“Rayuwa ake magana a nan ba so ba, and tana karkashin kulawata a yanzu dukan abunda Hameeda zata mata ko wani yai mata a cikin familyna zai yi mata ne saboda ni so dole ne nai wani abu akai, and Hameeda har shaye-shaye take yanzu kasan masu shan kayan maye basa cikin hankalin kansu”
Ya karasa yana duba wayarsa dake ringing, number Ikram ce.
“Mai Martaba yana nemanka yanzu, yace a duk inda kake ka zo ka sameshi yanzu kai da matarka”
Yana picking ta fada masa. Sai ya sauke wayar ya bude motarsa.
“Mai Martaba na nema sai mun hadu”
“To Allah ya tsare zan kira ka”
Yai ma motar key ya kama hanyar kan wurin sarki.
[3/4, 3:37 PM] Mrs Zainab Jega: *HAFSATU MANGA*
_Yarinyar Kauye_
Wattpad @KhadeejaCandy
2⃣4⃣
Yana isa fadar part dinsa ya fara wucewa. A lokacin Farhat na zaune gaban madubi tana saka sarka, da alama wanka tai sai dai fuskarta duk d kumbura kamar an daketa.
Daga bakin kofar dakinta ya tsaya yana kallonta ta madubi kamar yadda ita ma take kallonsa.
“Miyasa kika yi abunda kika yi dazu? Dan ki bani kunya? Ko dan ki sake sakani cikin wata matsalar?”
Juyowa tai ta fuskanceshi.
“Ba ko daya”
“Tazo muje”
Kamar dai zata tambaya sai kuma wata zuciyar ta hanata, wardrobe ta bude ta dauko mayafin da dake sa launin atamfar dake jikinta ta rufe kanta, sannan ta nufi kofa already shi har kai downstairs.
A tare suka fita daga falon daga ita har shi babu wanda fuskarsa ke dauke da walwala, shi dai ya hade rai kamar an masa mutuwa ita kuma tayi fuskar tausayi. Duk inda suka bi sai an kai har kasa ake gaishesu shi din be kula su ba, itama bata damu da amsarwa ba. Kamar dai jiya ta kofar data shiga jiya yau ma ta nan ta bi, banbanci kadan ne jiya kawota aka yi a matsayin amarya yau kuma ita da kanta ta kai kanta dan amsa kiran Mai Martaba.
Babu kowa a fadar sai masu aikin gyarashi, gaisheshi suka rikayi har ya isa gaban wata kofar wacce ta sadasu da wani falon na dabam mai cike da kayan alatu, nan ma babu kowa sai ac dake ta aikinsa, ita dai tana biye da shi har suka wuce falo hudu sannan ya dauke wata hanyar mai kama da corridor ta nan ta hango garden din Mai Martaba, hannusa na dama ya kai ya tura wata kofar sai gasu sun fado cikin wani babban falo, bata yi sallama ganin shi a be yi ba, karasa yai sai ya zauna kasa yana fuskantar Mai Martaba ita ta zauna kusa da shi, Dada na zaune saman kujera tare da Hajiya Hadiza, Hajiya Maryam da Zara kuma suna a kujera daya, sai Hameeda dake zaune gafen Dada.
Gyaran murya Mai Martaba yai yana kallon Zain.
“Na fada maka kuskure daya daga matarka ba zamu dauka ba anyi haka?”
Zain yai shiru ya kasa amsawa ya kuma kasa daga kai ya kalli Mai Martaba. Hajiya Hadiza ta share kwalla da suka zubo mata ta ce
“Mai Martaba karka hukuntashi da laifin da ba nashi ba, laifinane domin ni n girka abincin da yarinyar nan ta ci, kuma wannan laifin ba nata bane kuma bana mutum daya ba ne”
“Sai dai idan kin so dorawa kanki laifi amman miye naki a ciki, ai yasan ke kika girka abinci amman daya tashi sai ya dora laifin akan Hameeda, kare da karau ma har da cewa yai wai ita ta kashe Haleema wannan magana ai ta girma”
Cewar Dada cikin masifa. Hajiya Maryam ta tabe baki.
“Daga zuwan yarinya jiya jiya har ta haddasa fitina, nan gaba abunda zata yi a gaba ai mai yawa ne”
“Lallai kam kara asan abun yi tun kamin abun yafi haka”
Cewar Hajiya Zara. Har Zain ya bude baki zai yi magana sai Farhat ta tari numfashinsa wacce suka ji muryarta kamar daga sama.