Sashe 31
Hafsatu Manga Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai ya kalli maganin dake saman karamin plate kusan kala hudu, alamar ta dauka ta sha kenan.
“Ni bana shan maga...”
Bata karasa ta dauki ganin ta zuba a baki ta rika taunawa sakamakon kallonta da yai, ba tare da ta jira ya bata ruwa ba haka ta rika taunawa tana hadewa. Yanzu kam he believe Farhat is completely mad, ba zai iya mika mata kofin ruwan dake hannunsa ba, dan haka ya aje kofin saman center table dake kusa da shi, sai ta dauka ta sha idonta na cika da kwalla.
“Me kika ci?”
“Na sha tea sai na ci magani da ruwa”
“You fool me kika ci nace?”
“Ban ci komai ba, kayan suna nan dakinka”
Ta dauka kazar amarci yake magana wacce ta tarar a dakin jiya.
“In na sake tambayarki kika min shirme sai na buga kanki da wannan table din”
Ya fada a tsawace yana nuna center table na gilas dake gefensa.
“To ina ruwanka da abunda na ci, ka kyale ni mana”
Itama ta fada a fusace hawaye na sauka a idonta, tashi tai tsaye da zimmar komawa dakinta sai ta riko hannunta da karfi ya fisgota ta fado saman cushion din sai ya matse mata baki, babu irin karfin da bata sa ba amman ta kasa banbanre hannunsa daga kumatunta sai kuka take.
“Me kika ci jiya?”
“Sinasir da miya”
Ta fada a wahalce, sannan ya saketa ta zauna dai dai yana aika mata wata tambayar.
“Shi kadai kika ci?”
“Ee gidanmu ban ci komai ba, sai da na zo nan wata mai aikinku ta kawo min sinasir”
“Zaki iya ganeta idan kin ganta?”
“Ban sani ba, bakin mugu kawai, wai ina ruwanka da ni miyasa kake takura min ne? Ni ma mata ce ba baiwa ba but you treat me badly”
“No i didn't but surely i will... And what did you just call me mugu ko? Zaki san mugu soon”
Tashi tai ta nufi dakinta tana kuka.
Wayarsa ya dauka ya aikawa Abida sako, in few minutes tai knocked kofar falon. Bayan wani dan lokaci ta turo kofar ta shigo tasan in zata daummawa a gurin ba zai ce mata ta shigoba, gabansa ta zube tana kwasar gaisuwa.
“Kina tare da Farhat jiya ko?”
Damm taji gabanta ya fadi, tasan wa yake nufi.
“Ee mu muka tarbeta ranka ya dade”
“Waya kawo abincin data ci?”
“Falmo ce da Baba Laraba”
“Je ki kirasu”
Ta tashi ta sauri ta fice, gabata sai faduwa yake. Bata dade ba ta dawo tare da Falmo da kuma Baba Laraba duk suka zube kasa sua kwashi gaisuwa.
“Waya kai abincin da Farhat ta ci jiya”
“Mu muka kai Ranka ya dade”
Hada baki suka yi gurin amsa masa
“Gurin wa kuka karbo abincin?”
“Gurin Gimbiya Hameeda...”
Yayi shiru na dan wani lokaci.
“Ita ta girka?”
“Aa Allah ya taimakeka Hajiya Hadiza ce ta girka”
“Taya aka yi kika sani?”
“Ni zan girka sai tace a bari tai ma surukarta girki da kanta”
“Shinkenan...”
Sai suka tashi suka fice da sauri idon Abida har ya cika da kwalla. He hold his phone again ya turawa Hameeda sako cewar yana nemanta. Ba bata lokaci sai gata ta shigo falon, for the first time after mutuwar yar'uwarta Zain ya kirata da kansa part dinsa.
“Me kika saka a abinci da Hajiya ta girka na Farhat...?”
Ya fada be ko kalli inda take tahowarba, tsaya tai cak ta kasa karasawa a gurin tana kallonsa kamar an dasata a gurin, tambayar ta zo mata unexpected haka taji abun kamar sauka aradu kanta yai mugun tsawara, anya shine Zain din da yake fada mata zai zame mata fiye da da kuwa?
“Answer me...!”
Ya katsa mata tsawa har sai da ta razana.
“Ban gane ba ban fahimci me kake magana akai ba?”
Ta tambaya muryarta na rawa hawayena na sauko mata. Sai a lokacin ya juyo ya kalleta tare da tashi tsaye ya nufi inda ta tsaya din.
“You hear me, abunda kika sawa Haleema shi kika sakawa Farhat ko?”
“What do you mean?”
“I mean you kill my wife and now Farhat right? Ke kadai kika girka ma Haleema nama ta ci a daren da za a kawo ta gidan nan she told me kuma ana kawota ta rika aman jini babu asibitin da ban kaita ba amman aka rasa gano ciwonta time to time take ciwon ciki tana wannan aman shi yai silar rasa jaririn cikinta at the end ita ma ta mutu, and yanzu kin karbo abinci daga hannu Hajiya kin saka wannan abun a abinci Farhat ta ci ta fara aman jini, so lemme tell you something idan Matata ta mutu Wallahi kema sai kin mutu....”
Baya baya tai ta rufe bakinta tana hawaye, sai kuma ta juya da gudu ta fice daga falon, da kuka ta fito daga part dinsa ta nufi part din Dada Yalwa, tana shiga ta fadi kasa tana kuka kamar za a cire mata rai, cikin tashin hankali Dada ta fito daga dakinta ta nufo inda Hameeda take tana tambayar ba'asi.
“Ke miya faru? Waya mutu?”
“Nayi nadamar haihuwata da akayi Dada, na yi nadamar zaman da nai a cikin gidan nan, bani da sauran gata da ina da shi da Yarima be wulakanta ni ba”
“Me ya miki?”
Ta riko hannayen Dada tana wani irin kuka mai ban tausayi da taba zuciya.
“Ya ce nina kashe Haleema yar uwata ta jini Dada Yarima ya ce ni na kasheta, yanzu kuma ina son na kashe masa Farhat”
“Me? Muhammad yana cikin hayyacinsa kuwa? Wane irin hauka ne wannan”
A nan Hameeda ta labarta mata komai daya faru, Dada ta kama hannun Hameeda suka nufi part din Zain da ita, tana shiga ta haushi da masifa.
“Ai daman na san ba banza aka barka ba, idan ba asiriba taya zaka lakewa yarinya kamar wannan, abun be yi mata hakan ba sai ta kara maka da na kan gado wato ka bi ka haukace daga tashi da safe sai fara hatsaniya da Hameeda ko? An shigo cikin gida a rabaka da danginka ko”
Hayaniyar Dada ce ta fito da Farhat daga dakinta sai ta tsaya downstairs tana kallonsu.
“Ke kuma munafuka ke kika kitsa masa cewar Hameeda ta saka miki wani abu a abinci ko, wato ki hadashi da yar'uwarsa, ai daman na san Ummi ba zata bar masarautar nan ta zauna lafiya ba, ta dauko bakin halin ubanta”
“Ya isa haka Dada ki daina fadar maganganun marasa kyau akan yar'uwata, abunda kuma na fada haka yake ita ce ta saka wani abu a abinci, so take ta kashe Farhat kamar yadda ta kashe Haleema and this around ba zaki tsalleke ba bana.... ”
Tasss Dada ta sauke masa mari a fuska abunda bata taba ba, ta fashe da kuka.
“Ba kai ba ne Zain, baka tsaba daga muryarka haka kai magana ba, tunda Haleema ta mutu baka dorawa kowa laifi amman yanzu zuwan wannan yarinyar Hameeda? Na san baka samun jutuwa da Hameeda amman taya Hameeda zata kashe yar'uwarta, idan har zargi zaka yi sai ka zargi Hajiya Hadiza tunda ita ta dafa abincin ko kuma ka zargi wasu dabam amman ba Hameeda ba...”
“Ba laifin kowa bane...”
Farhat ta fada daga upstairs din da take tsaye tana kallonsu, sai duk suka daga kai suna kallon yadda take saukowa tana magaba.
“Amman jinin da nake ba laifin kowa bane, ina da Ulcer mai tsanani wacce take sakani aman jini idan na wuni ban ci abinci ba, jiya kuma haka na wuni ban ci komai ba sai da aka kawo min sinasir da miya miyar kuma tana da yaji, wannan ne ya haddasa min aman jinin dana kawana ina yi jiya da dare, amman babu abunda aka sakawa abinci, Be tambayani kuma hankalinsa ya tashi shiyasa yai zargin ko wani abu aka sawa abinci, da ace ya tambayi dalilin aman jinin nawa da duk haka be faru ba, dan Allah kuyi hakuri”
Ta karasa maganar tana hade hannayenta yayinda ta tsaya daidai inda Zain yake tsaye yana kallonta.
“Anki ayi hakuri munafuka, kai yanzu baka ji kunya ba? Gashi nan ta fada maka dalilin aman amman ka dauka ka ce Hameeda ce, to ka jira abunda zai biyo baya”
Tana kaiwa nan ta sake jan hannun Hameeda dake kuka har lokacin suka fice. Zain couldn't talk, saboda Farhat tayi embarrassing dinsa gaban Dada bayan kuma yasan haka shine gaskiya, he is straight forward hakan yasa baya iya boye abubuwa, and what he told Hameeda he mean it from the bottom of his heart.
But why Farhat tai haka? Saboda kawai ta kunyata shi? Oh yes tayi ne dan ta bashi kunya, haka zuciyarsa ke raya masa.
Yana kallonta sai ta juya da sauri ta haye stairs. Zaunawa yai dai kuma ya tashi ji yai duk gidan ya fita ransa, hakan yasa ya koma dakinsa ya dauki keys dinsa ya fice daga gidan.
Gidan Anty Ummi ya nufa cikin mugun bacin rai, be san gurin da zaije ba a yanzu kayan gidan Anty Ummi. In few minutes ya isa saboda gudun da yake.
Yana taba kofar yaji ta rufe alamar basu tashi ba kenan kasancewar yau weekend, knocked yai bayan kamar minti biyu Anty Ummi ta bude kofar tana sanye da kayan bachin.
“Zain... Lafiya dai”
Be amsa ta ba har sai da ya zauna.
“Lafiya kalau”
“Aa ba lafiya ba, lafiya za a kai maka amarya jiya jiya ka fita da sassafen nan bayan kuma yau weekend?”
“Anty me zan mata?”
“Kamar ya me zaka mata what kind of rubbish is this”
“Mama na zo gani, ko zuciyata ta yi sanyi”
“Gata can”
Ta fada tana nuna masa inda take cike da jin haushi. Hangota yai can rabe jikin kujera ta takure kanta tana ta bachi.
“Haba Anty? Ji inda kika aje fa”
“Ta aje kanta dai, daga dakin su Amal ta dawo nan saboda sunyi fada na mata magana, shine tai fushi”
“Amman Anty idan Amal ce sai kinzo kin lallabata ta kwanta ko kuma ki dauko wani abun ki rufeta, miyasa ita kika kyaleta ta”
“Amal ka ce Zain Amal is my biological daughter”
“Ni bana shan maga...”
Bata karasa ta dauki ganin ta zuba a baki ta rika taunawa sakamakon kallonta da yai, ba tare da ta jira ya bata ruwa ba haka ta rika taunawa tana hadewa. Yanzu kam he believe Farhat is completely mad, ba zai iya mika mata kofin ruwan dake hannunsa ba, dan haka ya aje kofin saman center table dake kusa da shi, sai ta dauka ta sha idonta na cika da kwalla.
“Me kika ci?”
“Na sha tea sai na ci magani da ruwa”
“You fool me kika ci nace?”
“Ban ci komai ba, kayan suna nan dakinka”
Ta dauka kazar amarci yake magana wacce ta tarar a dakin jiya.
“In na sake tambayarki kika min shirme sai na buga kanki da wannan table din”
Ya fada a tsawace yana nuna center table na gilas dake gefensa.
“To ina ruwanka da abunda na ci, ka kyale ni mana”
Itama ta fada a fusace hawaye na sauka a idonta, tashi tai tsaye da zimmar komawa dakinta sai ta riko hannunta da karfi ya fisgota ta fado saman cushion din sai ya matse mata baki, babu irin karfin da bata sa ba amman ta kasa banbanre hannunsa daga kumatunta sai kuka take.
“Me kika ci jiya?”
“Sinasir da miya”
Ta fada a wahalce, sannan ya saketa ta zauna dai dai yana aika mata wata tambayar.
“Shi kadai kika ci?”
“Ee gidanmu ban ci komai ba, sai da na zo nan wata mai aikinku ta kawo min sinasir”
“Zaki iya ganeta idan kin ganta?”
“Ban sani ba, bakin mugu kawai, wai ina ruwanka da ni miyasa kake takura min ne? Ni ma mata ce ba baiwa ba but you treat me badly”
“No i didn't but surely i will... And what did you just call me mugu ko? Zaki san mugu soon”
Tashi tai ta nufi dakinta tana kuka.
Wayarsa ya dauka ya aikawa Abida sako, in few minutes tai knocked kofar falon. Bayan wani dan lokaci ta turo kofar ta shigo tasan in zata daummawa a gurin ba zai ce mata ta shigoba, gabansa ta zube tana kwasar gaisuwa.
“Kina tare da Farhat jiya ko?”
Damm taji gabanta ya fadi, tasan wa yake nufi.
“Ee mu muka tarbeta ranka ya dade”
“Waya kawo abincin data ci?”
“Falmo ce da Baba Laraba”
“Je ki kirasu”
Ta tashi ta sauri ta fice, gabata sai faduwa yake. Bata dade ba ta dawo tare da Falmo da kuma Baba Laraba duk suka zube kasa sua kwashi gaisuwa.
“Waya kai abincin da Farhat ta ci jiya”
“Mu muka kai Ranka ya dade”
Hada baki suka yi gurin amsa masa
“Gurin wa kuka karbo abincin?”
“Gurin Gimbiya Hameeda...”
Yayi shiru na dan wani lokaci.
“Ita ta girka?”
“Aa Allah ya taimakeka Hajiya Hadiza ce ta girka”
“Taya aka yi kika sani?”
“Ni zan girka sai tace a bari tai ma surukarta girki da kanta”
“Shinkenan...”
Sai suka tashi suka fice da sauri idon Abida har ya cika da kwalla. He hold his phone again ya turawa Hameeda sako cewar yana nemanta. Ba bata lokaci sai gata ta shigo falon, for the first time after mutuwar yar'uwarta Zain ya kirata da kansa part dinsa.
“Me kika saka a abinci da Hajiya ta girka na Farhat...?”
Ya fada be ko kalli inda take tahowarba, tsaya tai cak ta kasa karasawa a gurin tana kallonsa kamar an dasata a gurin, tambayar ta zo mata unexpected haka taji abun kamar sauka aradu kanta yai mugun tsawara, anya shine Zain din da yake fada mata zai zame mata fiye da da kuwa?
“Answer me...!”
Ya katsa mata tsawa har sai da ta razana.
“Ban gane ba ban fahimci me kake magana akai ba?”
Ta tambaya muryarta na rawa hawayena na sauko mata. Sai a lokacin ya juyo ya kalleta tare da tashi tsaye ya nufi inda ta tsaya din.
“You hear me, abunda kika sawa Haleema shi kika sakawa Farhat ko?”
“What do you mean?”
“I mean you kill my wife and now Farhat right? Ke kadai kika girka ma Haleema nama ta ci a daren da za a kawo ta gidan nan she told me kuma ana kawota ta rika aman jini babu asibitin da ban kaita ba amman aka rasa gano ciwonta time to time take ciwon ciki tana wannan aman shi yai silar rasa jaririn cikinta at the end ita ma ta mutu, and yanzu kin karbo abinci daga hannu Hajiya kin saka wannan abun a abinci Farhat ta ci ta fara aman jini, so lemme tell you something idan Matata ta mutu Wallahi kema sai kin mutu....”
Baya baya tai ta rufe bakinta tana hawaye, sai kuma ta juya da gudu ta fice daga falon, da kuka ta fito daga part dinsa ta nufi part din Dada Yalwa, tana shiga ta fadi kasa tana kuka kamar za a cire mata rai, cikin tashin hankali Dada ta fito daga dakinta ta nufo inda Hameeda take tana tambayar ba'asi.
“Ke miya faru? Waya mutu?”
“Nayi nadamar haihuwata da akayi Dada, na yi nadamar zaman da nai a cikin gidan nan, bani da sauran gata da ina da shi da Yarima be wulakanta ni ba”
“Me ya miki?”
Ta riko hannayen Dada tana wani irin kuka mai ban tausayi da taba zuciya.
“Ya ce nina kashe Haleema yar uwata ta jini Dada Yarima ya ce ni na kasheta, yanzu kuma ina son na kashe masa Farhat”
“Me? Muhammad yana cikin hayyacinsa kuwa? Wane irin hauka ne wannan”
A nan Hameeda ta labarta mata komai daya faru, Dada ta kama hannun Hameeda suka nufi part din Zain da ita, tana shiga ta haushi da masifa.
“Ai daman na san ba banza aka barka ba, idan ba asiriba taya zaka lakewa yarinya kamar wannan, abun be yi mata hakan ba sai ta kara maka da na kan gado wato ka bi ka haukace daga tashi da safe sai fara hatsaniya da Hameeda ko? An shigo cikin gida a rabaka da danginka ko”
Hayaniyar Dada ce ta fito da Farhat daga dakinta sai ta tsaya downstairs tana kallonsu.
“Ke kuma munafuka ke kika kitsa masa cewar Hameeda ta saka miki wani abu a abinci ko, wato ki hadashi da yar'uwarsa, ai daman na san Ummi ba zata bar masarautar nan ta zauna lafiya ba, ta dauko bakin halin ubanta”
“Ya isa haka Dada ki daina fadar maganganun marasa kyau akan yar'uwata, abunda kuma na fada haka yake ita ce ta saka wani abu a abinci, so take ta kashe Farhat kamar yadda ta kashe Haleema and this around ba zaki tsalleke ba bana.... ”
Tasss Dada ta sauke masa mari a fuska abunda bata taba ba, ta fashe da kuka.
“Ba kai ba ne Zain, baka tsaba daga muryarka haka kai magana ba, tunda Haleema ta mutu baka dorawa kowa laifi amman yanzu zuwan wannan yarinyar Hameeda? Na san baka samun jutuwa da Hameeda amman taya Hameeda zata kashe yar'uwarta, idan har zargi zaka yi sai ka zargi Hajiya Hadiza tunda ita ta dafa abincin ko kuma ka zargi wasu dabam amman ba Hameeda ba...”
“Ba laifin kowa bane...”
Farhat ta fada daga upstairs din da take tsaye tana kallonsu, sai duk suka daga kai suna kallon yadda take saukowa tana magaba.
“Amman jinin da nake ba laifin kowa bane, ina da Ulcer mai tsanani wacce take sakani aman jini idan na wuni ban ci abinci ba, jiya kuma haka na wuni ban ci komai ba sai da aka kawo min sinasir da miya miyar kuma tana da yaji, wannan ne ya haddasa min aman jinin dana kawana ina yi jiya da dare, amman babu abunda aka sakawa abinci, Be tambayani kuma hankalinsa ya tashi shiyasa yai zargin ko wani abu aka sawa abinci, da ace ya tambayi dalilin aman jinin nawa da duk haka be faru ba, dan Allah kuyi hakuri”
Ta karasa maganar tana hade hannayenta yayinda ta tsaya daidai inda Zain yake tsaye yana kallonta.
“Anki ayi hakuri munafuka, kai yanzu baka ji kunya ba? Gashi nan ta fada maka dalilin aman amman ka dauka ka ce Hameeda ce, to ka jira abunda zai biyo baya”
Tana kaiwa nan ta sake jan hannun Hameeda dake kuka har lokacin suka fice. Zain couldn't talk, saboda Farhat tayi embarrassing dinsa gaban Dada bayan kuma yasan haka shine gaskiya, he is straight forward hakan yasa baya iya boye abubuwa, and what he told Hameeda he mean it from the bottom of his heart.
But why Farhat tai haka? Saboda kawai ta kunyata shi? Oh yes tayi ne dan ta bashi kunya, haka zuciyarsa ke raya masa.
Yana kallonta sai ta juya da sauri ta haye stairs. Zaunawa yai dai kuma ya tashi ji yai duk gidan ya fita ransa, hakan yasa ya koma dakinsa ya dauki keys dinsa ya fice daga gidan.
Gidan Anty Ummi ya nufa cikin mugun bacin rai, be san gurin da zaije ba a yanzu kayan gidan Anty Ummi. In few minutes ya isa saboda gudun da yake.
Yana taba kofar yaji ta rufe alamar basu tashi ba kenan kasancewar yau weekend, knocked yai bayan kamar minti biyu Anty Ummi ta bude kofar tana sanye da kayan bachin.
“Zain... Lafiya dai”
Be amsa ta ba har sai da ya zauna.
“Lafiya kalau”
“Aa ba lafiya ba, lafiya za a kai maka amarya jiya jiya ka fita da sassafen nan bayan kuma yau weekend?”
“Anty me zan mata?”
“Kamar ya me zaka mata what kind of rubbish is this”
“Mama na zo gani, ko zuciyata ta yi sanyi”
“Gata can”
Ta fada tana nuna masa inda take cike da jin haushi. Hangota yai can rabe jikin kujera ta takure kanta tana ta bachi.
“Haba Anty? Ji inda kika aje fa”
“Ta aje kanta dai, daga dakin su Amal ta dawo nan saboda sunyi fada na mata magana, shine tai fushi”
“Amman Anty idan Amal ce sai kinzo kin lallabata ta kwanta ko kuma ki dauko wani abun ki rufeta, miyasa ita kika kyaleta ta”
“Amal ka ce Zain Amal is my biological daughter”