Sashe 99
Zumuncin Mu A Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zai bata amsa kenan wayarshi tayi kara,
da sauri ya dauka annurin fuskarshi ya karu sosai,
"Habibi! ta faďi cikin shagwaba..
Yess My Baby,
hw r u? ya amsata cikin kulawa..
"Fine sweetheart..
"Yhu sure My life? Ya tambaya cike da kulawa..
"Yeah buh i wanna see yhu,
yadda ta make murya kamar zatayi kuka yasa yayi saurin kashewa dan suyi video call,
tab dinshi ya dauko ya kirata...
Nan take kyakykyawar yarinya yar shekara hudu ta bayyana, gashin nan yasha gyara da jan ribon,
rigar jikinta ma jace mai tsananin taushi,
tana da yar kiba wanda ya kara ma fuskarta kyau...
"Yeyyy Habibi,
i love uu,
"Like wise my angel.. muahhh..
Sai a lokacin hankalin Anty Raliya ya kwanta,
"Nadeeyah ce?,
juyota in ganta,
yar banza in ba iyayenta da kai ba, bata yarda da kowa,
juyo mata ita yayi yana dariya yace
"Matsa mata kukeyi, ku kyalemin matata tayi abin da ranta yake so...
Tana ganin Anty Raliya ta hada rai haďe da turo baki,
dakuwa Anty Raliya tayi mata tace
"Ubanki Hilal kikayi ma,
daga nesa ta hango Hilal yana dariya a gefen gadon yace
"Nagode Anty,
na karba,,
Wai Hilal bazaka zo gurin yan uwa yarinyar nan ta sanmu ta ganemu ba,
wallahi zanzo in dauketa in dawo da ita nan saidai ta mutu da kuka...
Karbar wayar yayi yana dariya yace
"kinsan Allah da kin kyauta, fitinar yarinyar nan sai irinku, gara a ďan gyara mata zama,
Musaddiq ya batata da yawa,
nan fa suka cigaba da hira da Hilal har Maleeka ta shigo ta zauna akayi da ita.......
Uncle...
ta faďi murya can kasa,
Rufe mujallar hannunshi yayi ya fuskanceta sosai,
"Nadeeyah ya akayi?
Kina san wani abu ne?
Girgiza kai tayi tana murmushinta mai sanyi,
takarda ta mika mishi tace
"An gayyacemu wani taro ne a Hallmark..
shine na kawo maka,
buďe takardar yayi ya duba sosai,
ganin karuwarta ce yasa shi cewa Allah ya kaimu ya kuma bada nasara,
godiya sosai tayi mishi ta mike ta koma cikin daki...
Ajiye jaridar yayi ya luntsuma cikin tunani,
lokaci yayi da ya kamata ya sanar ma Nadeeyah abinda ke ranshi,
burinshi ya shawo kan mahaifiyarshi kafin ya gabatar mata da bukatar zuciyarshi...
Momma.. ya faďi haďe da kwantar da kanshi a kan cinyarta,
hannu tasa tana shafa kanshi haďe da cewa yau shagwabar ce ta tashi,
hannunshi ya daura akan nata ya rike sosai,
Momma Junior is lvin us soon,
"Saboda me?
Ina zashi?
Ta faďi da alamun tashin hankali,
ya za'ayi ta iya zama a gidannan ba tare da Mukhtar ba,
inaa sam saidai in Nadeeyah ta siyar mata dashi amma ko sama da kasa zasu haďu bazata taba bata shi ba...
maganar da takeyin ta a zuci ta fito fili,
Wani irin sanyi Taheer yaji a cikin ranshi dan a yanzu shawo kanta bazai mishi wahala ba...
"Momma dole ya barmu,
yana da uba,
kuma itama mahaifiyarshi dole zata barmu tayi aure,
a wani dalili zata bar mana danta?
"A wani dalilin zata daukeshi ta kaishi agolanci wani gidan,
wallahi bata isa tace zatayi aure ta tafi dashi ba,
yadda take haki ya sanyashi mikewa zaune...
"Calm down Momma,
babu abinda muka haďa da Nadeeyah,
ina faďa miki ne dan na kusa maida ita gida,
kuma kinga tunda babu abinda muka haďa bazata bar mana danta ba...
Rau rau idon Anty Saude yayi tana shirin fara kuka,
gaskiya ne Tee babu abin da muka haďa da ita,
amma ai tasan rabani da Mukhtar abu ne mai wahala,
zata wahala dani matuka,
Allah ya daura min kaunarshi a cikin raina..
"Ki kaunaci mahaifiyarshi Momma,
Nadeeyah ba muguwa bace,
bari in baki labarinta,
ta yiwu ki tausaya mata ki barni in aureta kodan mu taimaki maraicinta..
cikin nutsuwa ya bata labarin Nadeeyah wanda saida ya sanyata zubar hawaye,
tausayin Nadeeyah da soyayyar junior ta sanya Anty saude ajiye dukk makamanta, ta yarda da batunshi sannan ta umurceshi da ya sanar da Nadeeyah domin ta kira can Nijar suje nema mishi aurenta..
Cikin jikinta ya shige ya fashe mata da kukan murna,
jikinshi har rawa ya farayi saboda tsabar farin ciki,
Addu'ar da ya kwana yi Allah ya amsa mishi...
Alhamdulillah...
ya dinga jerowa babu adadi.....
Shigar bakar doguwar riga tayi wacce ta ďan kamata ta ko ina,
can kasan shima a tsuke yake saidai a tsage yake dan jin dadin tafiya,
ta yane yellow dankwali a kanta,
dan karamin yellow dankunne ta maķala a kunnenta sai sandals mai tsini yellow wanda a yanzu sashi ya zama sabon ta..
Kamshin da take fitarwa abin dadi ne domin kamshi ne mai ratsa zuciya..
"Haba Anty Amal ba rakiya?
Juyi Amal tayi a kan gado tace "Wallahi Anty Mamma project zan kai karfe tara,
naso zuwa inga yadda zaki ruďa min su,
dariya Nadeeyah tayi ta dauki jakarta tayi waje,
Dakin Amaan ta nufa dan ta dauka shi zai kaita,
a parlor ta hangosu su biyu a tsaye suna jiranta,
Gezna shadda suka sa blue iri ďaya haďe da hula,
sunyi matukar kyau a sanyin safiyar nan...
Da murmushi ta karasa gurinsu, saidai duk ta tsargu da kallon da Taheer yake mata,
samm yaki dauke idonshi a kanta,
Wani irin sonta yakeji kamar ana ingizashi,
"Ina kwana,
Lafiya kalau Mamma!
Ya amsa har lokacin bai daina binta da kallo ba,
Sunkuyar da kanta kasa tayi ta kama hannun junior tace
"Harda kai,
zaka bar Momma cikin kewa ko?
Koma gida,
Noke wuya yayi ya kankame Taheer yace
"Daddy ne yamin wanka dan mu fita,
ni sai naje,
agogon hannunta ta kalla tace "7:40 uncle,
8 zasu fara,
wucewa gaba yayi yana faďin muje na manta ne,
bin bayansu tayi suka shiga motar suka wuce......
Mrs Tijjani Shattimah.....
[11/06 8:35 PM] +234 807 161 1811: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 7⃣3⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
Hall din ya cika makil da turawa da bakar fata domin taro ne na karawa juna sani a kasa da professor's suka shirya,
duk wasu dalibai da suka gama makaranta a kowani course an gayyaci mutum daya a cikinsu domin ya wakilcesu,
kaf universities din dake Ontario a law su biyu kadai aka turawa gayyatar,
daga ita sai dan wani makaranta Godwin...
Cikin kwararren turanci professors din suka fara gabatar da abunsu,
bayan sun gama bayanansu aka shiga jefo tambayoyi ga masu professional courses domin asan yadda karatun nasu zai amfanesu,
da doctors aka fara,
sai engineers,
tafi tafi har aka iso kan Barristers....
Tambayace akayi musu na yadda zasu gane mai laifi, kuma cikin kankanin lokaci su wanke marar laifi...
Cikin zazzakar muryarta tace
"Assalamu Alaikum,
Nan fa guri ya dauki shiru har wadanda suke ba musulmai ba,
Cikin kwarewa ta dinga jero yadda za'ayi a fidda mai laifi cikin kagen da aka mishi,
in ta hau kan common law sai ta sakko zuwa islamic law kamar yadda aka koyar musu...
Musaddiq dake cikin masauki yana jiyo komai da akeyi daga Hall din domin cikin Hotel din ne kuma kusa da dakinsu..
bai fara jiyo su daga farko ba dan yana waya da little Nadeeyah,
tun yana daure jin muryar har ta kaishi ga mikewa ya sanya riga ya fita...
Jiki a sanyaye ya bar cikin lodge din ya nufi kofar Hall din,
yana isa gurin tana gamawa,
kai tsaye yasa kanshi zai shiga gurin, security suka dakatar dashi da tambayar ticket dinshi,
Runtse ido yayi saboda takaicin zasu hanashi gasgata zuciyarshi wacce tayi mishi ingiza mai kantu zuwa nan,
yana hango inuwarta tana barin,
"Plss let me in,
its very important, plsss..
Ko kallonshi basuyi ba suka cigaba da karbar pass din wasu,
Ganin bazasu bashi dama ba ya sashi komawa baya ya tsaya,
gaba da toilet din dake kofar shiga hall din ya tsaya,
"Heyy mista,
u can have my ticket!!
Ya fadi haďe da mika mishi ticket din,
Musaddiq bai waigo ya kalleshi yace
"Thanks.. kawai yasa kai zai wuce dan bijirewa umurnin zuciyarshi...
Shan gabanshi Junior yayi cikin fushi dan tun kafin ya shiga fitsari yaga ana wulakanta shi, kuma alamu sun nuna shi musulmi ne tunda Shadda ce a jikinshi duk da baiga fuskarshi ba,
cikin tsiwa yace
"Hey stranger i offered u my ticket nicely,
who are u to refuse m---
Makalewa maganar tayi a makoshin juniir saboda tsabar firgici,
komai dake kan fuskarshi ya gani a ta mutumin,
glass din idonshi ya cire ya zura mishi ido sosai,
Durkusawa Musaddiq yayi cikin ruďani ya tallabo fuskar yaron,
saman idonshi ya shafa wanda ya lumshesu ya sake budesu dan ganin ko gamo yayi,
raba hannunshi yayi akan kuncin yaron ya shiga shafa ko ina nashi,
zuwanshi yatsun hannun yaron yasanya duk ilahirin jikinshi saki,
Duk kyankyamin mutane da junior keyi saboda rashin sabo ya kasa nuna shi ga Musaddiq, saima shafa kasumbar da tayi kwance a fuskarshi da yakeyi,
"Who are yhu....
Suka faďi lokaci ďaya suna nuna juna,
wata irin dariya Musaddiq ya saki wacce bai san sanda ta fito ba,
ďaga kanshi sama yayi ya shaki iskar dake kadawa ya maido da dubanshi gurin yaron da ya gama naďe zuciyarshi,
yatsunshi ya ďaura kan bakin yaron yace
"What is ur name,
Murmushi junior yayi wanda ya sake bayyana kamannin su,
lotsawar da kumatunshi daya yayi shi kaďai ya banbanta su,
"Ur Twinny,
My name is Mukhtar,
*MHK Taheer..*
nd uu.. ya nuna kirjin Musaddiq,
Rike hannunshi Musaddiq yayi cikin wani irin yanayi yace "
*MMK*, Mus-----
Juniorrr...,
cikin gaggawa yace
"Yess Tell me, My Dad is calling me,
Kafin Musaddiq yayi magana wani security ya janye hannun Junior suka wuce,
Yana gab da shiga cikin Hall din ya waigo suka haďa ido,
ďaga mishi hannu yayi haďe da sumbatar hannun ya hura mishi iskaa,
Lumshe ido Musaddiq yayi yana jin kaunar yaron da kamaninsu yazo ďaya har cikin qalbinshi......
*MMK*
*MMK*
sunan yayi ta maimatawa a cikin mota,
tun yana faďi a hankali har ya furzoshi da ďan karfi dan mutumin ya makale a cikin ranshi..
"MMK, who is he Juju?
Kallon Taheer yayi yace
"A stranger Dad,
he looks just like me,
he is my twinny,
"Really...
Taheer ya faďi dan shi gani yakeyi shirmenshi ne,
"Yeaahh baka ganshi bane,
will try nd sketch him tonight..
da sauri ya dauka annurin fuskarshi ya karu sosai,
"Habibi! ta faďi cikin shagwaba..
Yess My Baby,
hw r u? ya amsata cikin kulawa..
"Fine sweetheart..
"Yhu sure My life? Ya tambaya cike da kulawa..
"Yeah buh i wanna see yhu,
yadda ta make murya kamar zatayi kuka yasa yayi saurin kashewa dan suyi video call,
tab dinshi ya dauko ya kirata...
Nan take kyakykyawar yarinya yar shekara hudu ta bayyana, gashin nan yasha gyara da jan ribon,
rigar jikinta ma jace mai tsananin taushi,
tana da yar kiba wanda ya kara ma fuskarta kyau...
"Yeyyy Habibi,
i love uu,
"Like wise my angel.. muahhh..
Sai a lokacin hankalin Anty Raliya ya kwanta,
"Nadeeyah ce?,
juyota in ganta,
yar banza in ba iyayenta da kai ba, bata yarda da kowa,
juyo mata ita yayi yana dariya yace
"Matsa mata kukeyi, ku kyalemin matata tayi abin da ranta yake so...
Tana ganin Anty Raliya ta hada rai haďe da turo baki,
dakuwa Anty Raliya tayi mata tace
"Ubanki Hilal kikayi ma,
daga nesa ta hango Hilal yana dariya a gefen gadon yace
"Nagode Anty,
na karba,,
Wai Hilal bazaka zo gurin yan uwa yarinyar nan ta sanmu ta ganemu ba,
wallahi zanzo in dauketa in dawo da ita nan saidai ta mutu da kuka...
Karbar wayar yayi yana dariya yace
"kinsan Allah da kin kyauta, fitinar yarinyar nan sai irinku, gara a ďan gyara mata zama,
Musaddiq ya batata da yawa,
nan fa suka cigaba da hira da Hilal har Maleeka ta shigo ta zauna akayi da ita.......
Uncle...
ta faďi murya can kasa,
Rufe mujallar hannunshi yayi ya fuskanceta sosai,
"Nadeeyah ya akayi?
Kina san wani abu ne?
Girgiza kai tayi tana murmushinta mai sanyi,
takarda ta mika mishi tace
"An gayyacemu wani taro ne a Hallmark..
shine na kawo maka,
buďe takardar yayi ya duba sosai,
ganin karuwarta ce yasa shi cewa Allah ya kaimu ya kuma bada nasara,
godiya sosai tayi mishi ta mike ta koma cikin daki...
Ajiye jaridar yayi ya luntsuma cikin tunani,
lokaci yayi da ya kamata ya sanar ma Nadeeyah abinda ke ranshi,
burinshi ya shawo kan mahaifiyarshi kafin ya gabatar mata da bukatar zuciyarshi...
Momma.. ya faďi haďe da kwantar da kanshi a kan cinyarta,
hannu tasa tana shafa kanshi haďe da cewa yau shagwabar ce ta tashi,
hannunshi ya daura akan nata ya rike sosai,
Momma Junior is lvin us soon,
"Saboda me?
Ina zashi?
Ta faďi da alamun tashin hankali,
ya za'ayi ta iya zama a gidannan ba tare da Mukhtar ba,
inaa sam saidai in Nadeeyah ta siyar mata dashi amma ko sama da kasa zasu haďu bazata taba bata shi ba...
maganar da takeyin ta a zuci ta fito fili,
Wani irin sanyi Taheer yaji a cikin ranshi dan a yanzu shawo kanta bazai mishi wahala ba...
"Momma dole ya barmu,
yana da uba,
kuma itama mahaifiyarshi dole zata barmu tayi aure,
a wani dalili zata bar mana danta?
"A wani dalilin zata daukeshi ta kaishi agolanci wani gidan,
wallahi bata isa tace zatayi aure ta tafi dashi ba,
yadda take haki ya sanyashi mikewa zaune...
"Calm down Momma,
babu abinda muka haďa da Nadeeyah,
ina faďa miki ne dan na kusa maida ita gida,
kuma kinga tunda babu abinda muka haďa bazata bar mana danta ba...
Rau rau idon Anty Saude yayi tana shirin fara kuka,
gaskiya ne Tee babu abin da muka haďa da ita,
amma ai tasan rabani da Mukhtar abu ne mai wahala,
zata wahala dani matuka,
Allah ya daura min kaunarshi a cikin raina..
"Ki kaunaci mahaifiyarshi Momma,
Nadeeyah ba muguwa bace,
bari in baki labarinta,
ta yiwu ki tausaya mata ki barni in aureta kodan mu taimaki maraicinta..
cikin nutsuwa ya bata labarin Nadeeyah wanda saida ya sanyata zubar hawaye,
tausayin Nadeeyah da soyayyar junior ta sanya Anty saude ajiye dukk makamanta, ta yarda da batunshi sannan ta umurceshi da ya sanar da Nadeeyah domin ta kira can Nijar suje nema mishi aurenta..
Cikin jikinta ya shige ya fashe mata da kukan murna,
jikinshi har rawa ya farayi saboda tsabar farin ciki,
Addu'ar da ya kwana yi Allah ya amsa mishi...
Alhamdulillah...
ya dinga jerowa babu adadi.....
Shigar bakar doguwar riga tayi wacce ta ďan kamata ta ko ina,
can kasan shima a tsuke yake saidai a tsage yake dan jin dadin tafiya,
ta yane yellow dankwali a kanta,
dan karamin yellow dankunne ta maķala a kunnenta sai sandals mai tsini yellow wanda a yanzu sashi ya zama sabon ta..
Kamshin da take fitarwa abin dadi ne domin kamshi ne mai ratsa zuciya..
"Haba Anty Amal ba rakiya?
Juyi Amal tayi a kan gado tace "Wallahi Anty Mamma project zan kai karfe tara,
naso zuwa inga yadda zaki ruďa min su,
dariya Nadeeyah tayi ta dauki jakarta tayi waje,
Dakin Amaan ta nufa dan ta dauka shi zai kaita,
a parlor ta hangosu su biyu a tsaye suna jiranta,
Gezna shadda suka sa blue iri ďaya haďe da hula,
sunyi matukar kyau a sanyin safiyar nan...
Da murmushi ta karasa gurinsu, saidai duk ta tsargu da kallon da Taheer yake mata,
samm yaki dauke idonshi a kanta,
Wani irin sonta yakeji kamar ana ingizashi,
"Ina kwana,
Lafiya kalau Mamma!
Ya amsa har lokacin bai daina binta da kallo ba,
Sunkuyar da kanta kasa tayi ta kama hannun junior tace
"Harda kai,
zaka bar Momma cikin kewa ko?
Koma gida,
Noke wuya yayi ya kankame Taheer yace
"Daddy ne yamin wanka dan mu fita,
ni sai naje,
agogon hannunta ta kalla tace "7:40 uncle,
8 zasu fara,
wucewa gaba yayi yana faďin muje na manta ne,
bin bayansu tayi suka shiga motar suka wuce......
Mrs Tijjani Shattimah.....
[11/06 8:35 PM] +234 807 161 1811: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 7⃣3⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
Hall din ya cika makil da turawa da bakar fata domin taro ne na karawa juna sani a kasa da professor's suka shirya,
duk wasu dalibai da suka gama makaranta a kowani course an gayyaci mutum daya a cikinsu domin ya wakilcesu,
kaf universities din dake Ontario a law su biyu kadai aka turawa gayyatar,
daga ita sai dan wani makaranta Godwin...
Cikin kwararren turanci professors din suka fara gabatar da abunsu,
bayan sun gama bayanansu aka shiga jefo tambayoyi ga masu professional courses domin asan yadda karatun nasu zai amfanesu,
da doctors aka fara,
sai engineers,
tafi tafi har aka iso kan Barristers....
Tambayace akayi musu na yadda zasu gane mai laifi, kuma cikin kankanin lokaci su wanke marar laifi...
Cikin zazzakar muryarta tace
"Assalamu Alaikum,
Nan fa guri ya dauki shiru har wadanda suke ba musulmai ba,
Cikin kwarewa ta dinga jero yadda za'ayi a fidda mai laifi cikin kagen da aka mishi,
in ta hau kan common law sai ta sakko zuwa islamic law kamar yadda aka koyar musu...
Musaddiq dake cikin masauki yana jiyo komai da akeyi daga Hall din domin cikin Hotel din ne kuma kusa da dakinsu..
bai fara jiyo su daga farko ba dan yana waya da little Nadeeyah,
tun yana daure jin muryar har ta kaishi ga mikewa ya sanya riga ya fita...
Jiki a sanyaye ya bar cikin lodge din ya nufi kofar Hall din,
yana isa gurin tana gamawa,
kai tsaye yasa kanshi zai shiga gurin, security suka dakatar dashi da tambayar ticket dinshi,
Runtse ido yayi saboda takaicin zasu hanashi gasgata zuciyarshi wacce tayi mishi ingiza mai kantu zuwa nan,
yana hango inuwarta tana barin,
"Plss let me in,
its very important, plsss..
Ko kallonshi basuyi ba suka cigaba da karbar pass din wasu,
Ganin bazasu bashi dama ba ya sashi komawa baya ya tsaya,
gaba da toilet din dake kofar shiga hall din ya tsaya,
"Heyy mista,
u can have my ticket!!
Ya fadi haďe da mika mishi ticket din,
Musaddiq bai waigo ya kalleshi yace
"Thanks.. kawai yasa kai zai wuce dan bijirewa umurnin zuciyarshi...
Shan gabanshi Junior yayi cikin fushi dan tun kafin ya shiga fitsari yaga ana wulakanta shi, kuma alamu sun nuna shi musulmi ne tunda Shadda ce a jikinshi duk da baiga fuskarshi ba,
cikin tsiwa yace
"Hey stranger i offered u my ticket nicely,
who are u to refuse m---
Makalewa maganar tayi a makoshin juniir saboda tsabar firgici,
komai dake kan fuskarshi ya gani a ta mutumin,
glass din idonshi ya cire ya zura mishi ido sosai,
Durkusawa Musaddiq yayi cikin ruďani ya tallabo fuskar yaron,
saman idonshi ya shafa wanda ya lumshesu ya sake budesu dan ganin ko gamo yayi,
raba hannunshi yayi akan kuncin yaron ya shiga shafa ko ina nashi,
zuwanshi yatsun hannun yaron yasanya duk ilahirin jikinshi saki,
Duk kyankyamin mutane da junior keyi saboda rashin sabo ya kasa nuna shi ga Musaddiq, saima shafa kasumbar da tayi kwance a fuskarshi da yakeyi,
"Who are yhu....
Suka faďi lokaci ďaya suna nuna juna,
wata irin dariya Musaddiq ya saki wacce bai san sanda ta fito ba,
ďaga kanshi sama yayi ya shaki iskar dake kadawa ya maido da dubanshi gurin yaron da ya gama naďe zuciyarshi,
yatsunshi ya ďaura kan bakin yaron yace
"What is ur name,
Murmushi junior yayi wanda ya sake bayyana kamannin su,
lotsawar da kumatunshi daya yayi shi kaďai ya banbanta su,
"Ur Twinny,
My name is Mukhtar,
*MHK Taheer..*
nd uu.. ya nuna kirjin Musaddiq,
Rike hannunshi Musaddiq yayi cikin wani irin yanayi yace "
*MMK*, Mus-----
Juniorrr...,
cikin gaggawa yace
"Yess Tell me, My Dad is calling me,
Kafin Musaddiq yayi magana wani security ya janye hannun Junior suka wuce,
Yana gab da shiga cikin Hall din ya waigo suka haďa ido,
ďaga mishi hannu yayi haďe da sumbatar hannun ya hura mishi iskaa,
Lumshe ido Musaddiq yayi yana jin kaunar yaron da kamaninsu yazo ďaya har cikin qalbinshi......
*MMK*
*MMK*
sunan yayi ta maimatawa a cikin mota,
tun yana faďi a hankali har ya furzoshi da ďan karfi dan mutumin ya makale a cikin ranshi..
"MMK, who is he Juju?
Kallon Taheer yayi yace
"A stranger Dad,
he looks just like me,
he is my twinny,
"Really...
Taheer ya faďi dan shi gani yakeyi shirmenshi ne,
"Yeaahh baka ganshi bane,
will try nd sketch him tonight..