Sashe 53
Zumuncin Mu A Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana matukar son ganin reply din da zai hana mishi sukuni ya sanya shi yawo cikin sararin samaniya kamar yadda jirginsu zai lula,
saidai kashh..
bazai iya ba,
domin tanadin da yayi wa soyayyarsu ba na yanzu bane,
sai ta mallaki dukkan hankalin kanta,
sai ta koyi duk wasu nau'ika na soyayya,
yana son yin soyayyar da a tarihi ba'a taba samun kamarta ba,
cije lebe yayi domin hango yadda zai maida ita sarauniyar shi,
kuma sarauniyar matan duniya....
*(A bari ya huce)*.....
🤪😜😝
*MAFARI* ......
*(kauna)*
*Shin so samu ne*
Nidai rubutuwa nakeyi,
mijin Nadeeyah na cikin ukun nan,
Allah ya riga ya zaba...
muje zuwa a Mafari....
*Team Hilal*
*Team Diku nah*
*Team Taheer*
Mrs Tijjani Shattima......
[01/04 3:08 PM] fareedah: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 4⃣6⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
Ajiye motarshi yayi a gurin da aka tanada dan ajiyar motoci,
saida ya kusan minti biyar yana tattara duk wasu abubuwa masu muhimmanci a cikin motar, sannan ya fito ya rufe hade da mikawa wani yaron gidan mai musu hidima kayan ya wuce ciki, jikinshi sam babu kuzari da walwala,
Kauracewa abinda kake so dan farin cikinsa,
ba karamin jarumta bane wanda samun masu yinsa sai an tona....
Koda ya shiga bayi domin watsa ruwa kasa tabuka komai yayi,
yana tsaye a tsakiyar shower ruwa na ratsa dukkan sassan jikinshi,
a maimakon yaji sanyin ruwan a zuciyarshi sai yaji wani irin zafin da ke kona duk wata kwayar halitta da aka halicceta domin soyayya a cikin ma'adanar ta,
alwala ya dauro ya fito jikinshi sam ba karfi,
karfe goma da rabi lokacin,
brown jallabiya yasaka ya shimfida sallaya dan yin sallahr walaha (Duha)..
Yafi minti talatin yana kai kukansa gurin rabbil izzati akan ya mallaka mishi Nadeeyah kuma ya sanyata farin ciki har karshen rayuwarta,
"Tee lafiya ka dawo gida?, Momma da ta shigo dakin bayan ta fita taga motarshi a parke ta fadi hade da zama a kujerar dake fuskantarshi,
Shafa addu'a yayi yace "Lafiya lau momma,
dama yanzu nake shirin zuwa gurinki,
Mikewa yayi ya nade daddumar ya dawo kusa da ita ya zauna,
"Ina son komawa school Momma, munyi magana da Uncle Mus'ab nace su shirya min visa,
ina son yin phd dina tun yanzu Momma,
rike makaranta irin legacy sai da Phd, daga nan ma sai in kara gaba in shaa Allahu,
ina son mu samu rassar makarantar a ko ina a cikin Nigeria,
kinga dole in gogu cikin il---
"Ba gaskiya bane Taheer ta katseshi cikin sauri dan kar yayi zurfi cikin karyarsa,
"Kalleni Tee,
ni na haifeka,
na raineka har kawo wannan lokacin,
a kan murmushin fuskarka ina iya hangen damuwarka,
"jiya ka gama cemin ka samu yarinyar da kake so da aure,
yau kuma sai kazo min da zancen tafiya har Canada kuma ba wai kwana daya ba har shekaru,
sannan kake tunanin in yarda baka da damuwa,
"Fada min matsalarka maza maza,
ka sani babu abin da yake cikin duniyar nan wanda bazan iya magance maka shi ba,
koma me kake so ka fada min yanzun nan kaga aiki da cikawa,
Hannunta ya rike a hankali yace "nasan zaki iya magance min komai Momma,
amma ban da soyayyar Nadeeyah,
bana son in a matsa mata ta zauna dani,
nafi son ta zauna dani domin kanta,
nafi son ta soni da kanta ba tare da an tursasata ba,
nasan Allah swt zai kawo mana wannan ranar,
Addu'a kawai zamu cigaba dayi,
in shaa Allah zamu dace,
Zan tafi ne dan in bata damar yin karatunta cikin kwanciyar hankali,
in shaa Allahu lokacin da ta kammala karatunta nasan zata karbi bukatata,
"Jiranta zakayi Taheer?
Yadda tayi maganar cikin damuwa yasashi jin wani iri a jikinshi,
yayi karfin halin cewa
"kamar yau ne Momma,
kuma kinga karatu zan tafi nima,
lokaci gudu yakeyi,
sai kiga kamar yau ne ta kammala,
Shafa fuskarshi tayi tace
"lokaci sakarai ne Taheer, wucewa yakeyi da abin da muke so,
amma tunda ka bukaci haka kuma kana ganin itace wacce zuciyarka ta gamsu da ita shikenan,
zan tayaka addu'ar samunta indai alkhairi ce a garemu,
Sannan visar biyu za'ayi,
me zan zauna inyi babu jigon gidana,
murmushi yayi yace "nine gidan ma gaba daya,
"ofcourse,
yaushe zan zauna ni kadai a gida,
ai sai zuciyata ta buga,
School kuma zan barshi gurin Kamal da Mr Kabeer,
nasan zasu cigaba da rike mana Amana,
cike da gamsuwa yace kwarai kuwa,
ai ko yanzu ma su suke wasu abubuwan,
zan koma school din anjima daga can sai in wuce office din *Captain Mus'ab*.......
Dariya Hilal yayi ya kalli Baffa yace
"me zan zana anan?,
saidai in a rushe filin gidan kaf in zana full house a fara aiki malam,
nan me za'a gina? Akurki!
"Daidai ruwa daidai tsaki,
Baffa ya fadi yana dariya hade da cewa nan din nakeso ka zana musu,
kaga masu ginin suna son fara aiki,
kallon Hafeez yayi yace "zo kayi mishi bayani dan Allah,
naga kamar akwai rikicin tsufa akanshi,
Dariya Hafeez da Jamal sukayi Hafeez yace
"wannan kawai fa za'a danyi yabe ne Baffa,
abun da bai wuce koni in nuna musu ba,
har sai an zana a takarda,
kaga Zaharadden je ku gama kwaso sauran kayan,
kuma kunsan yadda zakuyi,
ciki da parlo zaku fitar ku dan yayyaba, tsofaffi ne,
suyi maneji,
"Gidanku Hafeez,
su tsofaffi basu san abu me kyau ba,
muma munsan mai kyau dan haka sai an zana min,
"Muntari tun muna mu biyu kaje ka fara zanen nan,
"wai Baffa wa ma yace maka ina zane,
to ni abu biyu kawai na iya zanawa a rayuwata,
*full house*
nd
*complete face that only me can relate* ..
kusa da maginin yaje yana dariya yace "zaku iya fitar da 2 bedroom ko,
gyada kai Zaraddeen alamar eh,
"Yauwa to sai kayi 2 toilets,
karka matse su komai kayi shi enough saboda tsofaffine kamar yadda kaji yayana ya fada,
Juyawa gurin Baffa yayi yace "shikenan kiran ko?
"Shikenan tunda bazaka zana ba, ina son ginin zamani amma hali bazai sa in samu ba,
bakomai, ya fadi da fuskar tausayi,
Gaba daya gurin suka dauki dariya harda maginan,
Duk wannan hidimar da akeyi Goggo bata nan,
babu wanda yasan inda ta tafi,
Wayar Hilal ce ta soma kara alamar kira na shigowa yayi saurin cewa Baffa sai anjima ginin sai yafi na zamani kyau,
hannu ya dagawa su Jamal yana Murmushi sannan ya fita,
A lokacin wayar ta katse,
saida ya shiga cikin mota ya kira...
Assalamu alaikum,
Hilal ya fadi cikin girmamawa,
daga daya bangaren aka amsa mishi sallama hade da fara magana cikin harcen turanci,
"Hilal...
Sheik yana yabawa kokarin ka,
sannan yana kara yi maka godiya,
domin kuwa a halin yanzu babu construction building companyn da yakai namu a cikin gari da wajen Turkey,
muna godiya sosai,
Sannan akwai wani business da zamuyi dakai,
akwai wasu estates guda hudu da zamu gina,
each ana son 400 building,
different houses guda hudu a each estate,
"Dat means in each estate ana son 100 houses iri daya har 400 ko?
Exactly my boy...
mutumin ya fadi yana murmushin hakanshi ya kusa cimma ruwa,
ya cigaba da cewa dat will make it 16 different houses, kuma duplex sukeso,
yanzu maganar kudi nakeso muyi dakai,
yadda oga yake yaba ayyukanka nake son muyi deal da kai,
bari in baka ďan oga kuyi magana,
shi ya kawo business din,
gyara zama Hilal yayi yana sauraronsu,
"Hey xup, sunana
*Irfan Ateek Deen*
kamar yadda manager yayi maka bayani ni na samo business din,
to yanzu so mukeyi ka rubuto adadin kudin da za'a biya ka,
ni zan fada maka yadda zaka rubuta da adadin kudin,
bayan payment sai ka cire actual price din da ake biyanka,
ka bani sauran,
karka damu da yawan amount din da zan fada maka,
i'm very sure Dad will never refuse u,
saboda ur hand work mks him loose control,
baya iya rike farin ciki lokacin da yaji ana yaba irin aikinshi,
so pls wannan aikim taimakon juna ne,
*DAD*
Hilal ya maimaita a zuciyarshi, katse mishi guntun tunanin da ya fara Irfan yayi yace
"ka fahimceni,
"yes na fahimta, karku damu,
Yanzu bana nan but zan dawo on wed or Thursday daga na dawo zanzo sai mu kara tattaunawa,
"Yessssssss Irfan yace zuciyarshi wasai dan ya hango irin kudin da zai samu,
sam mahaifinshi bai bashi kudi saboda halayyarshi na yaran masu kudi na shaye shaye,
zinace zinace, da mugun yawo,
Baiki dan almubazzaranci kullum yabi jirgi ya fita wasu kasashen ba,
babu kamar ma in ana champions league,
a lokacin ko baida kudi haukacewa yakeyi ya sato su gurin umminshi,
ko kuma cikin sarkokin kanwarshi dake nema ba dare ba rana,
Yanzu ma fake business ya kirkira saboda ya samu kudi, yana son zuwa kallon *Zee cine award* a london shi da budurwarshi masoyiyar india,
yasan Hilal ne kadai wanda zai rubuta kudi a bashi nan take,
Daga nan sai ya bar Hilal cikin matsala,
shidai bukatarshi ta biya baiji kunyar *Ailah* ba,
Sallama Irfan yayi wa Hilal,
saboda tsabar farin ciki ya manta bai kashe wayar ba,
nan suka shiga hira da managern suna fadin yadda zasu kasafta kudin da yadda zasuyi denying basu suka sa Hilal ba,
dama managern na matukar jin haushin Hilal,
saboda a da kaninshi ke musu zane kafin zuwan Hilal ya doke su,
Saida ya gama jinsu tsaf har Irfan ya tafi sannan ya katse wayar yana tunanin rashin imani irin na mutane,
wai ciki harda dan da ka haifa,
kai duniya ina zaki damu ne,
shikenan san kudi yasa mun manta komai na duniya,
mun manta duties dinmu, zumuncinmu,
matsayinmu,
da kuma addininmu,
Ya Allah ka sanyawa zukatanmu kyankyamin daudar duniya,
*(Irfan Ateek bai san da wanda yake son ya fara harka ba)......*
Mrs Tijjani Shattimah.......
[01/04 3:08 PM] fareedah: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 4⃣7⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
Zaune take cikin duhu da waya a hannunta,
zuciyarta kamar zata fashe saboda bakin ciki,
Tuno sanda suka taso daga makaranta tayi,
tabi bayan motar malam Ali dan ya maida ita gida yace "Daddy yayi mishi kashedin kar ya daukata,
kwafa tayi ta sake duba agogo karfe takwas da rabi,
har lokacin Goggo bata dawo ba,
saidai kashh..
bazai iya ba,
domin tanadin da yayi wa soyayyarsu ba na yanzu bane,
sai ta mallaki dukkan hankalin kanta,
sai ta koyi duk wasu nau'ika na soyayya,
yana son yin soyayyar da a tarihi ba'a taba samun kamarta ba,
cije lebe yayi domin hango yadda zai maida ita sarauniyar shi,
kuma sarauniyar matan duniya....
*(A bari ya huce)*.....
🤪😜😝
*MAFARI* ......
*(kauna)*
*Shin so samu ne*
Nidai rubutuwa nakeyi,
mijin Nadeeyah na cikin ukun nan,
Allah ya riga ya zaba...
muje zuwa a Mafari....
*Team Hilal*
*Team Diku nah*
*Team Taheer*
Mrs Tijjani Shattima......
[01/04 3:08 PM] fareedah: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 4⃣6⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
Ajiye motarshi yayi a gurin da aka tanada dan ajiyar motoci,
saida ya kusan minti biyar yana tattara duk wasu abubuwa masu muhimmanci a cikin motar, sannan ya fito ya rufe hade da mikawa wani yaron gidan mai musu hidima kayan ya wuce ciki, jikinshi sam babu kuzari da walwala,
Kauracewa abinda kake so dan farin cikinsa,
ba karamin jarumta bane wanda samun masu yinsa sai an tona....
Koda ya shiga bayi domin watsa ruwa kasa tabuka komai yayi,
yana tsaye a tsakiyar shower ruwa na ratsa dukkan sassan jikinshi,
a maimakon yaji sanyin ruwan a zuciyarshi sai yaji wani irin zafin da ke kona duk wata kwayar halitta da aka halicceta domin soyayya a cikin ma'adanar ta,
alwala ya dauro ya fito jikinshi sam ba karfi,
karfe goma da rabi lokacin,
brown jallabiya yasaka ya shimfida sallaya dan yin sallahr walaha (Duha)..
Yafi minti talatin yana kai kukansa gurin rabbil izzati akan ya mallaka mishi Nadeeyah kuma ya sanyata farin ciki har karshen rayuwarta,
"Tee lafiya ka dawo gida?, Momma da ta shigo dakin bayan ta fita taga motarshi a parke ta fadi hade da zama a kujerar dake fuskantarshi,
Shafa addu'a yayi yace "Lafiya lau momma,
dama yanzu nake shirin zuwa gurinki,
Mikewa yayi ya nade daddumar ya dawo kusa da ita ya zauna,
"Ina son komawa school Momma, munyi magana da Uncle Mus'ab nace su shirya min visa,
ina son yin phd dina tun yanzu Momma,
rike makaranta irin legacy sai da Phd, daga nan ma sai in kara gaba in shaa Allahu,
ina son mu samu rassar makarantar a ko ina a cikin Nigeria,
kinga dole in gogu cikin il---
"Ba gaskiya bane Taheer ta katseshi cikin sauri dan kar yayi zurfi cikin karyarsa,
"Kalleni Tee,
ni na haifeka,
na raineka har kawo wannan lokacin,
a kan murmushin fuskarka ina iya hangen damuwarka,
"jiya ka gama cemin ka samu yarinyar da kake so da aure,
yau kuma sai kazo min da zancen tafiya har Canada kuma ba wai kwana daya ba har shekaru,
sannan kake tunanin in yarda baka da damuwa,
"Fada min matsalarka maza maza,
ka sani babu abin da yake cikin duniyar nan wanda bazan iya magance maka shi ba,
koma me kake so ka fada min yanzun nan kaga aiki da cikawa,
Hannunta ya rike a hankali yace "nasan zaki iya magance min komai Momma,
amma ban da soyayyar Nadeeyah,
bana son in a matsa mata ta zauna dani,
nafi son ta zauna dani domin kanta,
nafi son ta soni da kanta ba tare da an tursasata ba,
nasan Allah swt zai kawo mana wannan ranar,
Addu'a kawai zamu cigaba dayi,
in shaa Allah zamu dace,
Zan tafi ne dan in bata damar yin karatunta cikin kwanciyar hankali,
in shaa Allahu lokacin da ta kammala karatunta nasan zata karbi bukatata,
"Jiranta zakayi Taheer?
Yadda tayi maganar cikin damuwa yasashi jin wani iri a jikinshi,
yayi karfin halin cewa
"kamar yau ne Momma,
kuma kinga karatu zan tafi nima,
lokaci gudu yakeyi,
sai kiga kamar yau ne ta kammala,
Shafa fuskarshi tayi tace
"lokaci sakarai ne Taheer, wucewa yakeyi da abin da muke so,
amma tunda ka bukaci haka kuma kana ganin itace wacce zuciyarka ta gamsu da ita shikenan,
zan tayaka addu'ar samunta indai alkhairi ce a garemu,
Sannan visar biyu za'ayi,
me zan zauna inyi babu jigon gidana,
murmushi yayi yace "nine gidan ma gaba daya,
"ofcourse,
yaushe zan zauna ni kadai a gida,
ai sai zuciyata ta buga,
School kuma zan barshi gurin Kamal da Mr Kabeer,
nasan zasu cigaba da rike mana Amana,
cike da gamsuwa yace kwarai kuwa,
ai ko yanzu ma su suke wasu abubuwan,
zan koma school din anjima daga can sai in wuce office din *Captain Mus'ab*.......
Dariya Hilal yayi ya kalli Baffa yace
"me zan zana anan?,
saidai in a rushe filin gidan kaf in zana full house a fara aiki malam,
nan me za'a gina? Akurki!
"Daidai ruwa daidai tsaki,
Baffa ya fadi yana dariya hade da cewa nan din nakeso ka zana musu,
kaga masu ginin suna son fara aiki,
kallon Hafeez yayi yace "zo kayi mishi bayani dan Allah,
naga kamar akwai rikicin tsufa akanshi,
Dariya Hafeez da Jamal sukayi Hafeez yace
"wannan kawai fa za'a danyi yabe ne Baffa,
abun da bai wuce koni in nuna musu ba,
har sai an zana a takarda,
kaga Zaharadden je ku gama kwaso sauran kayan,
kuma kunsan yadda zakuyi,
ciki da parlo zaku fitar ku dan yayyaba, tsofaffi ne,
suyi maneji,
"Gidanku Hafeez,
su tsofaffi basu san abu me kyau ba,
muma munsan mai kyau dan haka sai an zana min,
"Muntari tun muna mu biyu kaje ka fara zanen nan,
"wai Baffa wa ma yace maka ina zane,
to ni abu biyu kawai na iya zanawa a rayuwata,
*full house*
nd
*complete face that only me can relate* ..
kusa da maginin yaje yana dariya yace "zaku iya fitar da 2 bedroom ko,
gyada kai Zaraddeen alamar eh,
"Yauwa to sai kayi 2 toilets,
karka matse su komai kayi shi enough saboda tsofaffine kamar yadda kaji yayana ya fada,
Juyawa gurin Baffa yayi yace "shikenan kiran ko?
"Shikenan tunda bazaka zana ba, ina son ginin zamani amma hali bazai sa in samu ba,
bakomai, ya fadi da fuskar tausayi,
Gaba daya gurin suka dauki dariya harda maginan,
Duk wannan hidimar da akeyi Goggo bata nan,
babu wanda yasan inda ta tafi,
Wayar Hilal ce ta soma kara alamar kira na shigowa yayi saurin cewa Baffa sai anjima ginin sai yafi na zamani kyau,
hannu ya dagawa su Jamal yana Murmushi sannan ya fita,
A lokacin wayar ta katse,
saida ya shiga cikin mota ya kira...
Assalamu alaikum,
Hilal ya fadi cikin girmamawa,
daga daya bangaren aka amsa mishi sallama hade da fara magana cikin harcen turanci,
"Hilal...
Sheik yana yabawa kokarin ka,
sannan yana kara yi maka godiya,
domin kuwa a halin yanzu babu construction building companyn da yakai namu a cikin gari da wajen Turkey,
muna godiya sosai,
Sannan akwai wani business da zamuyi dakai,
akwai wasu estates guda hudu da zamu gina,
each ana son 400 building,
different houses guda hudu a each estate,
"Dat means in each estate ana son 100 houses iri daya har 400 ko?
Exactly my boy...
mutumin ya fadi yana murmushin hakanshi ya kusa cimma ruwa,
ya cigaba da cewa dat will make it 16 different houses, kuma duplex sukeso,
yanzu maganar kudi nakeso muyi dakai,
yadda oga yake yaba ayyukanka nake son muyi deal da kai,
bari in baka ďan oga kuyi magana,
shi ya kawo business din,
gyara zama Hilal yayi yana sauraronsu,
"Hey xup, sunana
*Irfan Ateek Deen*
kamar yadda manager yayi maka bayani ni na samo business din,
to yanzu so mukeyi ka rubuto adadin kudin da za'a biya ka,
ni zan fada maka yadda zaka rubuta da adadin kudin,
bayan payment sai ka cire actual price din da ake biyanka,
ka bani sauran,
karka damu da yawan amount din da zan fada maka,
i'm very sure Dad will never refuse u,
saboda ur hand work mks him loose control,
baya iya rike farin ciki lokacin da yaji ana yaba irin aikinshi,
so pls wannan aikim taimakon juna ne,
*DAD*
Hilal ya maimaita a zuciyarshi, katse mishi guntun tunanin da ya fara Irfan yayi yace
"ka fahimceni,
"yes na fahimta, karku damu,
Yanzu bana nan but zan dawo on wed or Thursday daga na dawo zanzo sai mu kara tattaunawa,
"Yessssssss Irfan yace zuciyarshi wasai dan ya hango irin kudin da zai samu,
sam mahaifinshi bai bashi kudi saboda halayyarshi na yaran masu kudi na shaye shaye,
zinace zinace, da mugun yawo,
Baiki dan almubazzaranci kullum yabi jirgi ya fita wasu kasashen ba,
babu kamar ma in ana champions league,
a lokacin ko baida kudi haukacewa yakeyi ya sato su gurin umminshi,
ko kuma cikin sarkokin kanwarshi dake nema ba dare ba rana,
Yanzu ma fake business ya kirkira saboda ya samu kudi, yana son zuwa kallon *Zee cine award* a london shi da budurwarshi masoyiyar india,
yasan Hilal ne kadai wanda zai rubuta kudi a bashi nan take,
Daga nan sai ya bar Hilal cikin matsala,
shidai bukatarshi ta biya baiji kunyar *Ailah* ba,
Sallama Irfan yayi wa Hilal,
saboda tsabar farin ciki ya manta bai kashe wayar ba,
nan suka shiga hira da managern suna fadin yadda zasu kasafta kudin da yadda zasuyi denying basu suka sa Hilal ba,
dama managern na matukar jin haushin Hilal,
saboda a da kaninshi ke musu zane kafin zuwan Hilal ya doke su,
Saida ya gama jinsu tsaf har Irfan ya tafi sannan ya katse wayar yana tunanin rashin imani irin na mutane,
wai ciki harda dan da ka haifa,
kai duniya ina zaki damu ne,
shikenan san kudi yasa mun manta komai na duniya,
mun manta duties dinmu, zumuncinmu,
matsayinmu,
da kuma addininmu,
Ya Allah ka sanyawa zukatanmu kyankyamin daudar duniya,
*(Irfan Ateek bai san da wanda yake son ya fara harka ba)......*
Mrs Tijjani Shattimah.......
[01/04 3:08 PM] fareedah: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 4⃣7⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
Zaune take cikin duhu da waya a hannunta,
zuciyarta kamar zata fashe saboda bakin ciki,
Tuno sanda suka taso daga makaranta tayi,
tabi bayan motar malam Ali dan ya maida ita gida yace "Daddy yayi mishi kashedin kar ya daukata,
kwafa tayi ta sake duba agogo karfe takwas da rabi,
har lokacin Goggo bata dawo ba,