Sashe 32
Zumuncin Mu A Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Jirgin karfe shida na yamma zasu bi,
tun safe Hinad da Zainab suka tafi saloon suka wanke kansu akayi musu kitso,
daga can gidan Mummy aka wuce dasu,
nan suka yini har bayan la'asar sannan suka soma shirin tafiya,
har bakin mota ta rakasu tana dada yi ma zainab nasiha,
saida taga sun shiga motar sun zauna ta kalli Zainab da idonta ya ciko da kwalla tace "kuka kuma zakiyi, to bari in tafi in barki tunda kuka zakiyi,
hannunta Zainab ta rike tace "Adda zan tafi in barki a gidan mummy su dinga saki kuka, meyasa bazaki zo mu tafi ba,
share mata hawaye Nadeeyah tayi cikin dakiya tace "inji wa yace miki zasu sani kuka,
bana nuna miki kayana da mummy ta kawo min ba,
yau ma tace zata kuma kawo min wani,
kar kiyi kuka kinji dukkan mu zamuji dadi,
gyada kai Zainab tayi tace "Haka mumyn Hinad tace min, sake matse hannunta tayi tace "banda rashin ji kinji,
in kikayi rashin ji zasu fada min, ni kuma sai inyi ta kuka anan,
kinaso inyi kuka,
girgiza kai tayi da sauri tace "a'a bana so, bazan kuma yi rashin ji ba,
kumatunta Nadeeyah taja tace "good girl,
hira suka cigaba dayi suna jiran drivern yazo suka hango motar Hafeez ta shigo gidan,
da murna Nadeeyah taje gurin shi tana mishi barka da zuwa,
rungumeta yayi suka wuce gurin su Zainab,
ta window zainab ta fito ta dane wuyanshi tana murna,
komawa mota yayi ya dauko katuwar leda yace "wannan sweets dinku ne ke da Hinad, kuma saura inji labarin kin mayar da shi abincinki,
kara kankameshi tayi tace mun gode yaya, amma zaka dinga zuwa gurina ko?
"Kullum zaki ganni, kedai kiyi karatu, banda rashin ji, banda takurawa mutane akan abin da babu kina ji na ko,
gyada kai tayi tace "duk na sani Adda Nadeeya ta fada min,
motar ya mayar da ita yace "to Allah ya kiyaye hanya, Hinad ki gaida Anty Reemah kinji, "in shaa Allah zan fada mata, ta fadi tana murmushi,
hannu suka dinga dagawa juna har motar ta fita,
kallon Nadeeya yayi yace "kina nan dai lafiya ko?
Amsa mishi tayi da "lafiya lau yaya,
labarin canjin da mummy tayi ta bashi sannan ta kara da hidimar dasu Hilal suka mata,
hira sosai sukayi kafin ya shiga ya gaida mummy,
bayan sun gama gaisawa yace ma mummy zai koma Gombe,
akwai makarantar da yayi applying, sun mishi email ya samu shine zaije ya fara registration, addu'oi ta jero mishi na fatan alkhairi sannan ta tambayeshi in da ya ajiye sarkar da Goggo ta basu,.
damun da Goggo tayi mata akan sarkar ba kadan bace,
nuna mishi tayi bata san sarkar ta salwanta,
Murmushi Hafeez yayi yace "tun ranar da aka bani Daddy ya karba,
bata kwana a gurina ba,
murmushin yake mummy tayi tace "yauwa ai kaga tana gurin Babba ya fi,
Allah yayi muku albarka, amsawa dukkansu sukayi sannan Hafeez ya tashi ya tafi cike da kewar yan uwanshi......
Mrs Tijjani Shattima....
[09/03 9:57 PM] Aysha Kura: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 3⃣3⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
A makare suka isa airport din,
sauri sauri suka shiga inda ake layin shigewa gurin da jirgin yake,
kallon Musaddiq Hilal yayi yana son mishi magana amma bakin shi yayi nauyi ya gaza furta komai,
to me zai ce mishi,
in yace ya kula da Nadeeyah,
ya zai dauki kalmar a cikin zuciyarshi,
saida layi yazo kansu sannan yayi musu sallama cike da kewa ya juya ya koma gurin motarshi,,
Yana shiga kafin ya tada yaga wayarshi na fitar da haske alamar kira,
"har ka fara missing dina? Musaddiq ya fadi yana dariya, daga daya bangaren Hilal yace "come on wani missing,
hutawa ma zanyi da matsalolinka Mr soft,
dariyar Musaddiq ya sakeyi yace "to why did u call, admit kawai *Head of elephant* ,
dariya sukayi dukkansu sannan Hilal yace "Zee ce tace in kiraka,
and tace in fada maka kasa mata ido akan yayarta,
gata nan kwance duk ta damu,
canzawa wayar kunne yayi ya rage sauti yace "Plss Kyari ka kula da yarinyar nan, kasan bata da kowa, nd Daddy bai cika zama ba, kai ne mazaunin gidan for nw kafin ka samu aiki,
dan Allah ba sai ta tambayi wani abu ba, u shud knw abinda mace ke bukata every nw nd then, kawai tausayi suke bani, at der early age sun rasa iyaye duka,
plss try kyari kaima ka zama jajirtaccen namiji ya karashe cikin shakiyanci,
gerraut Musaddiq ya fadi yana dariya,
dama ni ai jajirtacce ne, kawai dai.... bari ma dai meyasa nake fada maka,
and karka damu tana bani tausayi as well, in shaa Allahu bazan bari tayi lacking komai ba, kuma zansa ido akanta,
"yayyy dats my Good Boy, shiyasa nake sonka kanina, kuma kasan sosai fa nake sonka,Hilal ya fadi yana dariyar tsokana.
"And i hate u ni kuma Musaddiq ya fadi murya a kausashe,
dariya sosai Hilal yayi yace "chill kanina zamu shiga jirgi, take care plss,
bai jira amsarshi ba ya kashe wayar ya isa gurin jirgin cike da annashuwa.....
Satittika sun zo sun wuce,
zaman gidan mummy a gurin Nadeeyah ya zama babu yabo babu fallasa,
kula sosai Musaddiq yake bata duk da bata cika sakin jiki dashi ba,
ita ma Husnah duk da tana shakkar Badar takan zauna suyi hira jefi jefi da Nadeeyah,
kyawun Nadeeyar da yanayin jikinta ke matukar burge Husna, ita haka Allah yayita tanason ganin farar mace,
uwa uba farin ya hada duk ingredients na dangin kyau,
Matsalarta Nadeeyah 'Badar ce kadai, shima sai sunzo bacci,
ta dinga zaginta kenan tana fadin saidai ta kwana a kasa,
wani lokaci in Husna tasa baki fadan ya dawo kanta,
haka dai Nadeeya ta maida gurin kwananta kasa kan bargo dan dai hankalin kowa ya kwanta,
saboda mugunta irinta Badar sai ta kure a.c. ta kuma dukunkune a cikin bargo,
in sanyin yayi yawa cikin dare sai Husna ta tashi ta rage ko ta kashe gaba daya ba tare da Badar ta sani ba, saidai in safiya tayi kaji hayagagar ta tana masifar dalilin da zaisa a dinga kashe mata a.c.,
kullum haka sukeyi har Husna ta gaji da kashewa,
in taga sanyin yayi yawa sai ta tashi Nadeeyah ta matsa mata su kwanta,
da yake tana rigasu tashi shiyasa Badar bata ganewa....
Zaune suke a tsakarsu gidan ta can baya,
Badar na gyara kumbar ta,
ita kuma Husna na tsifa, dayake kalaba ne shiyasa take tsefewa da hannu,
kallon Nadeeyah tayi wacce take zaune tana taya mai aikunsu gyaran cabbage,
"Nadeeyah yaushe zaki koma school? Barin yankan Nadeeyah tayi tace "15th,
bude baki Husna tayi tace "jiya kenan, gyada kai Nadeeyah tayi tace eh amma zan iya komawa next week,
"tabe baki Husna tayi tace "kuma kinajin dadin boarding?
Kai ni ai bazan iya rayuwar wani guri, in ba gida ba,
dariya Nadeeyah tayi tace "kuma akwai dadi, mutum na koyan abubuwa da dama na daga halin mutane,
mabanbantan mutane kake haduwa dasu masu halaye kala kala,
comb Husna ta dauka tace "ni fa koma meye bazan iya ba,
kema da zaki yi ma Mummy magana a canza miki makaranta ki dawo day da yafi miki,,
sai a sannan Badar tasa musu baki,
"miss I too knw,
madam over sabi, ai sai ki canza mata,
tsaki taja da karfi ta mike hade da cewa "wallahi shegen iyayinki ya fiki karfinki,
ita tasan public school ne daidai ita,
in kuma kina da kudin canza mata sai ki bada himma tasa kai ta shige kitchen tana hararar Nadeeyah,
tsaki Husnah tayi tace "gama muje ki rakani saloon ayi min kitso, kema sai ayi miki kiji dadin kanki, gurin famfon tsakar gidan Nadeeyah ta kai cabbage din ta kunna ta wanke shi tass ta tsane,
tace ma Husna "na gama! muyi sallah sai mu wuce,
da to Husna ta amsata suka wuce ciki,
abubuwan Badariyya sam basu dameta ba tunda tana samun sassauci a gurin Husna...
Yana gama nunawa plumber gurin dake zubar ruwa daga sama ya biyo ta kitchen dan duba ko akwai inda ke toshe a makwarar,
tsaff yagama saurarar maganganunsu,
maganar Badariyya ta tsaya mishi a rai,
"wai yarinyar nan me ta dauki kanta ne,
danne bacin ranshi yayi yakoma ya shiga ta parlonshi,
a gurin dining ya samu Mummy tana hada plates din da suka ci abinci shi da bakinshi,
gyaran murya yayi yace
"Zainab wani class Nadeeyah take?
Tunani Mummy ta farayi tace "mate din su Husna ce nasan class dinsu daya,
zama yayi akan kujera yace "ki fada mata gobe su shirya tare da su Husna zan kaita makarantarsu ta karasa acan,
duk da taji ba dadin yadda yakeson hada Nadeeya da ya'yanta baisa ta nuna mishi ba saboda yadda take taka tsantsan da zamansu,
amsa mishi tayi da "to Allah ya saka da alkhairi, bai amsa mata ba ya cigaba da kallon tv....
tun safe Hinad da Zainab suka tafi saloon suka wanke kansu akayi musu kitso,
daga can gidan Mummy aka wuce dasu,
nan suka yini har bayan la'asar sannan suka soma shirin tafiya,
har bakin mota ta rakasu tana dada yi ma zainab nasiha,
saida taga sun shiga motar sun zauna ta kalli Zainab da idonta ya ciko da kwalla tace "kuka kuma zakiyi, to bari in tafi in barki tunda kuka zakiyi,
hannunta Zainab ta rike tace "Adda zan tafi in barki a gidan mummy su dinga saki kuka, meyasa bazaki zo mu tafi ba,
share mata hawaye Nadeeyah tayi cikin dakiya tace "inji wa yace miki zasu sani kuka,
bana nuna miki kayana da mummy ta kawo min ba,
yau ma tace zata kuma kawo min wani,
kar kiyi kuka kinji dukkan mu zamuji dadi,
gyada kai Zainab tayi tace "Haka mumyn Hinad tace min, sake matse hannunta tayi tace "banda rashin ji kinji,
in kikayi rashin ji zasu fada min, ni kuma sai inyi ta kuka anan,
kinaso inyi kuka,
girgiza kai tayi da sauri tace "a'a bana so, bazan kuma yi rashin ji ba,
kumatunta Nadeeyah taja tace "good girl,
hira suka cigaba dayi suna jiran drivern yazo suka hango motar Hafeez ta shigo gidan,
da murna Nadeeyah taje gurin shi tana mishi barka da zuwa,
rungumeta yayi suka wuce gurin su Zainab,
ta window zainab ta fito ta dane wuyanshi tana murna,
komawa mota yayi ya dauko katuwar leda yace "wannan sweets dinku ne ke da Hinad, kuma saura inji labarin kin mayar da shi abincinki,
kara kankameshi tayi tace mun gode yaya, amma zaka dinga zuwa gurina ko?
"Kullum zaki ganni, kedai kiyi karatu, banda rashin ji, banda takurawa mutane akan abin da babu kina ji na ko,
gyada kai tayi tace "duk na sani Adda Nadeeya ta fada min,
motar ya mayar da ita yace "to Allah ya kiyaye hanya, Hinad ki gaida Anty Reemah kinji, "in shaa Allah zan fada mata, ta fadi tana murmushi,
hannu suka dinga dagawa juna har motar ta fita,
kallon Nadeeya yayi yace "kina nan dai lafiya ko?
Amsa mishi tayi da "lafiya lau yaya,
labarin canjin da mummy tayi ta bashi sannan ta kara da hidimar dasu Hilal suka mata,
hira sosai sukayi kafin ya shiga ya gaida mummy,
bayan sun gama gaisawa yace ma mummy zai koma Gombe,
akwai makarantar da yayi applying, sun mishi email ya samu shine zaije ya fara registration, addu'oi ta jero mishi na fatan alkhairi sannan ta tambayeshi in da ya ajiye sarkar da Goggo ta basu,.
damun da Goggo tayi mata akan sarkar ba kadan bace,
nuna mishi tayi bata san sarkar ta salwanta,
Murmushi Hafeez yayi yace "tun ranar da aka bani Daddy ya karba,
bata kwana a gurina ba,
murmushin yake mummy tayi tace "yauwa ai kaga tana gurin Babba ya fi,
Allah yayi muku albarka, amsawa dukkansu sukayi sannan Hafeez ya tashi ya tafi cike da kewar yan uwanshi......
Mrs Tijjani Shattima....
[09/03 9:57 PM] Aysha Kura: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 3⃣3⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
A makare suka isa airport din,
sauri sauri suka shiga inda ake layin shigewa gurin da jirgin yake,
kallon Musaddiq Hilal yayi yana son mishi magana amma bakin shi yayi nauyi ya gaza furta komai,
to me zai ce mishi,
in yace ya kula da Nadeeyah,
ya zai dauki kalmar a cikin zuciyarshi,
saida layi yazo kansu sannan yayi musu sallama cike da kewa ya juya ya koma gurin motarshi,,
Yana shiga kafin ya tada yaga wayarshi na fitar da haske alamar kira,
"har ka fara missing dina? Musaddiq ya fadi yana dariya, daga daya bangaren Hilal yace "come on wani missing,
hutawa ma zanyi da matsalolinka Mr soft,
dariyar Musaddiq ya sakeyi yace "to why did u call, admit kawai *Head of elephant* ,
dariya sukayi dukkansu sannan Hilal yace "Zee ce tace in kiraka,
and tace in fada maka kasa mata ido akan yayarta,
gata nan kwance duk ta damu,
canzawa wayar kunne yayi ya rage sauti yace "Plss Kyari ka kula da yarinyar nan, kasan bata da kowa, nd Daddy bai cika zama ba, kai ne mazaunin gidan for nw kafin ka samu aiki,
dan Allah ba sai ta tambayi wani abu ba, u shud knw abinda mace ke bukata every nw nd then, kawai tausayi suke bani, at der early age sun rasa iyaye duka,
plss try kyari kaima ka zama jajirtaccen namiji ya karashe cikin shakiyanci,
gerraut Musaddiq ya fadi yana dariya,
dama ni ai jajirtacce ne, kawai dai.... bari ma dai meyasa nake fada maka,
and karka damu tana bani tausayi as well, in shaa Allahu bazan bari tayi lacking komai ba, kuma zansa ido akanta,
"yayyy dats my Good Boy, shiyasa nake sonka kanina, kuma kasan sosai fa nake sonka,Hilal ya fadi yana dariyar tsokana.
"And i hate u ni kuma Musaddiq ya fadi murya a kausashe,
dariya sosai Hilal yayi yace "chill kanina zamu shiga jirgi, take care plss,
bai jira amsarshi ba ya kashe wayar ya isa gurin jirgin cike da annashuwa.....
Satittika sun zo sun wuce,
zaman gidan mummy a gurin Nadeeyah ya zama babu yabo babu fallasa,
kula sosai Musaddiq yake bata duk da bata cika sakin jiki dashi ba,
ita ma Husnah duk da tana shakkar Badar takan zauna suyi hira jefi jefi da Nadeeyah,
kyawun Nadeeyar da yanayin jikinta ke matukar burge Husna, ita haka Allah yayita tanason ganin farar mace,
uwa uba farin ya hada duk ingredients na dangin kyau,
Matsalarta Nadeeyah 'Badar ce kadai, shima sai sunzo bacci,
ta dinga zaginta kenan tana fadin saidai ta kwana a kasa,
wani lokaci in Husna tasa baki fadan ya dawo kanta,
haka dai Nadeeya ta maida gurin kwananta kasa kan bargo dan dai hankalin kowa ya kwanta,
saboda mugunta irinta Badar sai ta kure a.c. ta kuma dukunkune a cikin bargo,
in sanyin yayi yawa cikin dare sai Husna ta tashi ta rage ko ta kashe gaba daya ba tare da Badar ta sani ba, saidai in safiya tayi kaji hayagagar ta tana masifar dalilin da zaisa a dinga kashe mata a.c.,
kullum haka sukeyi har Husna ta gaji da kashewa,
in taga sanyin yayi yawa sai ta tashi Nadeeyah ta matsa mata su kwanta,
da yake tana rigasu tashi shiyasa Badar bata ganewa....
Zaune suke a tsakarsu gidan ta can baya,
Badar na gyara kumbar ta,
ita kuma Husna na tsifa, dayake kalaba ne shiyasa take tsefewa da hannu,
kallon Nadeeyah tayi wacce take zaune tana taya mai aikunsu gyaran cabbage,
"Nadeeyah yaushe zaki koma school? Barin yankan Nadeeyah tayi tace "15th,
bude baki Husna tayi tace "jiya kenan, gyada kai Nadeeyah tayi tace eh amma zan iya komawa next week,
"tabe baki Husna tayi tace "kuma kinajin dadin boarding?
Kai ni ai bazan iya rayuwar wani guri, in ba gida ba,
dariya Nadeeyah tayi tace "kuma akwai dadi, mutum na koyan abubuwa da dama na daga halin mutane,
mabanbantan mutane kake haduwa dasu masu halaye kala kala,
comb Husna ta dauka tace "ni fa koma meye bazan iya ba,
kema da zaki yi ma Mummy magana a canza miki makaranta ki dawo day da yafi miki,,
sai a sannan Badar tasa musu baki,
"miss I too knw,
madam over sabi, ai sai ki canza mata,
tsaki taja da karfi ta mike hade da cewa "wallahi shegen iyayinki ya fiki karfinki,
ita tasan public school ne daidai ita,
in kuma kina da kudin canza mata sai ki bada himma tasa kai ta shige kitchen tana hararar Nadeeyah,
tsaki Husnah tayi tace "gama muje ki rakani saloon ayi min kitso, kema sai ayi miki kiji dadin kanki, gurin famfon tsakar gidan Nadeeyah ta kai cabbage din ta kunna ta wanke shi tass ta tsane,
tace ma Husna "na gama! muyi sallah sai mu wuce,
da to Husna ta amsata suka wuce ciki,
abubuwan Badariyya sam basu dameta ba tunda tana samun sassauci a gurin Husna...
Yana gama nunawa plumber gurin dake zubar ruwa daga sama ya biyo ta kitchen dan duba ko akwai inda ke toshe a makwarar,
tsaff yagama saurarar maganganunsu,
maganar Badariyya ta tsaya mishi a rai,
"wai yarinyar nan me ta dauki kanta ne,
danne bacin ranshi yayi yakoma ya shiga ta parlonshi,
a gurin dining ya samu Mummy tana hada plates din da suka ci abinci shi da bakinshi,
gyaran murya yayi yace
"Zainab wani class Nadeeyah take?
Tunani Mummy ta farayi tace "mate din su Husna ce nasan class dinsu daya,
zama yayi akan kujera yace "ki fada mata gobe su shirya tare da su Husna zan kaita makarantarsu ta karasa acan,
duk da taji ba dadin yadda yakeson hada Nadeeya da ya'yanta baisa ta nuna mishi ba saboda yadda take taka tsantsan da zamansu,
amsa mishi tayi da "to Allah ya saka da alkhairi, bai amsa mata ba ya cigaba da kallon tv....