Sashe 64
Zumuncin Mu A Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
sajen fuskarshi ya fara shafawa yana fadin "i don't knw how Hilal, na tsinci kaina a tarkon kauna, ganinta kadai yana tsaida duk wani magudanar jinin jikina, idan najiyo muryarta nakan rasa nutsuwata in daburce na shiga rudani Hilal,
Na rasa yadda zanyi in tunkareta da kalmar soyayyata,
walhy sonta yayi min mugu kamu ba tare da na farga ba,
ya karashe fadi yana mai taba gefen da zuciya ke adane a cikin kirji,
Daddadar iskar da ta kada Hilal ya shaka jikinshi ya mutu tubus saboda haroro yanayin da suka shiga shi da dan uwanshi daya,
har yana ganin ma yanayin nashi yafi na Musaddiq,
saboda wani irin sonta da yake ji a dukkan sassan jikinshi ba zuciya kadai ba,
A kagauce ya kauda tunanin yace "who is the lucky one my Guy,
"call me lucky a ranar da zan iya tattaro kalaman so in fada mata,
"Wait wait Kyari,
u mean baka fada mata ba?
gyada kanshi yayi fuska a dame yace "na kasa Hilal,
wallahi i can't,
dariya Hilal yayi yace
"lallai baka shirya soyayya ba,
a shagwabe musaddiq yace
"kai zaka tayani fada mata,
i knw zaka ce baka son raini,
plss u have to help me out dan na gaji da wannan ciwon takurar,
" it's well Hilal yace yana dariya sosai,
fada min wacece , sannan ka turo min numberta Asap in tsara maka ita,
cike da fargabar kar ya fada mishi sunanta yace bazai iya ba saboda baisan raini ko kuma wani abun daban yace
"promise me in na fada maka bazaka ki fada ba?
"Haba ai kaima kasan ko wuta take zan bita in fada mata for u,
bare a cikin gari take kuma mutum ce kamar mu,
kai dai kawai fada min everything about her,,
*NADEEYAH...*
*Hilal i'm in love with Nadeeyah....,*
Tartsssssssssaas....
wayar hannun Hilal ta subuce ta fadi a kasa...........
Mrs Tijjani Shattimah.......
[04/04 10:04 PM] Aysha Ya'u Kura: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 5⃣3⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
Sulalewa Hilal yai a hankali yayi zaman dirshan a gurin,
kallon wayarshi yayi wacce yake jiyo muryar Musaddiq yana fadin
"kana jina?
Hello Hilal are u der?,
girgiza kai Hilal ya shiga yi yana fadin
"nooo dis is nt true,
da sauri ya mutstsike idonshi ya bude dan ganin ko mafarki yakeyi,
k'ara wayar da glass dinta ya tarwatse ta sakeyi,
hannu na rawa ya mika shi ya janyota,
dannata yayi ya sanya speaker,
nan take muryar Musaddiq ta sake gauraye gurin
"Pls Mana,
kai kadai kake understanding feelings dina,
kai kadai ne zaka taimakeni, wallahi i love her....
Toshe kunnuwa Hilal yayi kalmar *wallahi I love her* ta dinga amsawa cikin kunnenshi,
runtse idanuwanshi da suka zama kamar gauta yayi kirjinshi na duka kamar ana daka,
duk yadda yaso yayi kuka hakan yaki yiwuwa a gareshi dan ba sabawa yayi ba,
kuka...
sam bazai iya tuna ranar da yayi shi da girmanshi ba,
A hankali yake maimaita
"Why Nadeeyah,
why nt order gal,
ya Allah...
ya karashe hade da dafe kanshi,
daina jiyo muryar da yayi ne ya sashi saurin daukar wayar,
juyata ya dinga yi a hanunshi yana jin haushin dalilin da yasa ya mallaketa tun farko,
screen guard din daya fashe ya zare.. nan hoton da ke daure kan screen din nata da Musaddiq ya fito baroro,
maida wayar yayi da sauri saboda wani abu da yaji ya taso mishi,
Dakyar ya iya mikewa ya shiga dakin,
rub da ciki yayi yana hango wa kanshi halin da zai shiga,
yaso Nadeeyah kamar rayuwarshi,
daidai da second daya bata taba fita a ranshi ba,
sai gashi yau Musaddiq da bayan iyayenshi bashi da kamarshi shi yake son abun da yakeso,
juyi ya dingayi a gado ya rasa abun da zaiyi yaji sanyi cikin ranshi,
komai ya daina aiki a jikinshi,
Zainab ce ta fado dakin da gudu,
drawershi ta bude ta shiga tana fadin "boyeni yaya, Anty zata dukeni,
yadda ta rufe kofar da karfi ya sa takardun saman drawer zubowa kasa,
jiki ba kwari ya mike ya tattarosu ya zubasu a kan gado,
nan take zuciyarshi ta raunana da yayi tozali da zanen da ya gama satin da ya wuce,
tsugunawa yayi ya janyoshi ya zuba mishi ido,
dariyar dake matukar burgeshi yayi nisa cikin kallo ba tare da sanin halin da idanuwanshi ke ciki ba...
hannu yaji kan kuncinshi ana share mishi hawayen da baida masaniyar zubarsu,
dago kai yayi ya kalleta itama nata idon ya ciko da kwalla,
da sauri ya hada jikinshi da nata ya saki wani irin kuka mai tsayawa a zuciya,
ita kuwa da karfi ta saki nata wanda ya janyo hankalin su Anty Reemah da Papa da shigowarshi gidan kenan,
Da sauri ya turata waje ya sama dakinshi key,
Hinad dake lekenshi tayi saurin komawa itama kukan ta saki dan abin da bata taba gani bane tun tasowarta kuka a idon Hilal,
takardun ya tattaro yayi musu runguma kamar zai maidasu ciki, a lokacin kukan da yakeyi ya ci karfinshi dan har sheshshekarshi su Anty Reemah sunaji,
babu irin bugun da basuyi ma kofar ba yaki budewa,
da yaga sun matsa sai ya tattara duka takardun, ya zaga baya ya sanya musu wuta,
ganin hayakin dake fita ta kasan dakinshi ya sanya Anty Reemah sakin Kuka sosai tana fadin "dan san annabi Muhammadu Hilal ka bude kofar nan,
Papa kuwa ranshi ya gama baci ya dinga dukan kofar,
ko gezau batayi ba dan mugun karfi gareta,
murya a kausashe yace
"Muktar bude kofar nan,
wallahi kaji na rantse in baka bude ba zanyi maka mummunan furu---
bude kofar yayi ya tsaya a gurin,
har lokacin idonshi bai bar zubar ruwa ba,
da sauri Anty Reemah ta karasa tana share mishi hawayen, itama masu zafi na fita a idanuwanta,
Rungumeshi tayi tana tambayar dalilin zubar hawayenshi,
kamar ta sake kunno wutar cikin zuciyarshi haka ya kwantar da kanshi a jikinta yana kuka kamar karamin yaro,
Papa bai bi ta kanshi ba duk da shima ya shiga tashin hankalin ganin hawayen dan nashi,
bayan dakin yaje yaga komai ya kone sai toka,
dawowa yayi da sauri rai a bace yaja hannun Hilal,
"meye wannan?
Yanzu in abun nan da kayi yazo da tsautsayi fa?
dan iskanci ka rasa inda zaka sa wuta ka kona takardu sai a nan,
karkatar da kai kawai Hilal yayi baya ma gane fadan da Papa ke mishi,
abubuwa da dama ke mishi yawo a kai,
"Papa please,
Anty Reemah ta fadi cikin sigar tausayawa,
bai kalleta ba yaja tsaki ya fita shima zuciyar ta shi a karye take,
baisan me ya sanya Hilal kuka ba,
amma yasan koma meye ba karamin abu bane...
Anty Reemah kuwa zaunar dashi tayi tana rarrashinshi tana tambayarshi abun dake damunshi har ya sanyashi zubar hawaye,
kwanciya yayi a jikinta wanda har ya manta rabon da ya kwanta a jikinta haka,
Mugun tausayin kanshi yakeyi dan ya rasa makomar zuciyarshi,
"Tell me Babana,
menene?
Cikin muryar kuka yace
"Mum pls don't ask again,
ki zauna anan karki tafi ki barni,
hannu tasa ta share hawayenta ta fara shafa mishi kai,
Hinad ce ta shigo dakin ido jajur hannunta da plate din farfesun kifi ta tsuguna a gabanshi tace
"yaya ka tashi kaga nayi maka abun da kakeso,
"harda zobo mai dadi, Zainab ta fadi itama har lokacin bata bar kukan ba,
runtse idonshi yayi hawayen dake kwance ciki suka jika gashin idon,
Cikin muryar Kuka Hinad tace
"Yaaayaaa plss ka daina kuka dan Allah,
ka fada mana abun dake damunka,
Muryar Papa sukaji da karfi yana kiran Anty Reemah,
amsawa tayi tace tana zuwa,
"ki ce mishi ya fito mu tafi Masallaci,
tadashi Anty Reemah tayi tace
"Tashi kuje kuyi Sallah kaji,
in ka dawo sai ka fadamin damuwarka koma meye in shaa Allahu zanyi maka maganinta....
A tare suke jerowa kai kace wa da kani ne,
har Hilal ya dan dara Papa tsaho, bai tambayeshi abun dake damunshi ba dan baisan ji saboda kar nashi hankakin ya tashi,
nasihohi ya dinga mishi akan yadda rayuwa take
"dama dole a duniya mutum bazai samu abinda yake so daidai ba,
dole yau zuma gobe madaci,
Ganin hawaye a idonka ya fara tabbatar min da yanzu ka fara sanin me duniya take ciki Hilal,
wacece ita??
Wani irin kallo yayi ma Papa ya dauke kanshi dan baisan sake zubda wani hawayen,
lallai mahaifi daban yake,
yasan abun da zai raunata Hilal har haka bai taba wuce soyayya,
"Papa mu bar maganar,
she is dead,
"subhanallah Papa ya fadi cikin tausayawa,
hannun Hilal ya rike cike da rarrashi ya shiga bashi hakuri dan tsaff ya yarda ta mutun ne...
Dakyar Hilal ya ci wani abu sannan ya tashi ya wuce daki,
da ido iyayenshi suka bishi suna tausaya mishi dan sunsan mecece soyayya,
basu san tashi har gara ace mutuwar tayi da abun dake shirin rabasu ba,
Five missed calls ya samu a wayarshi na Musaddiq,
yana kokarin kira Musaddiq din ya sake kiranshi,
bai bari yayi magana yace
"ka fada mata?
Gyaran murya Hilal yayi yace "karka damu,
Nadeeyah is all urs in shaa Allah,
godiya ya shiga yi mishi wanda ya sanya Hilal ajiye wayar a kan gado,
wani irin tagumi ya zuba zuciyarshi na kukan rashin abin da ta dade tana dakon so,
yafi awa biyu zaune a haka...
Da wuri ta gama komai ta ciro wayarta a charge ta kwanta tana game,
bini bini ta duba lokaci,
ta kosa taji wani irin sakone wannan da har yake da lokacin badashi,
ganin da tayi goma ta gifta harda minti goma yasata fara rubuta mishi sako,
kafin tagama taji karar shigowar sako,
da sauri ta goge ta bude sakon...
Na rasa yadda zanyi in tunkareta da kalmar soyayyata,
walhy sonta yayi min mugu kamu ba tare da na farga ba,
ya karashe fadi yana mai taba gefen da zuciya ke adane a cikin kirji,
Daddadar iskar da ta kada Hilal ya shaka jikinshi ya mutu tubus saboda haroro yanayin da suka shiga shi da dan uwanshi daya,
har yana ganin ma yanayin nashi yafi na Musaddiq,
saboda wani irin sonta da yake ji a dukkan sassan jikinshi ba zuciya kadai ba,
A kagauce ya kauda tunanin yace "who is the lucky one my Guy,
"call me lucky a ranar da zan iya tattaro kalaman so in fada mata,
"Wait wait Kyari,
u mean baka fada mata ba?
gyada kanshi yayi fuska a dame yace "na kasa Hilal,
wallahi i can't,
dariya Hilal yayi yace
"lallai baka shirya soyayya ba,
a shagwabe musaddiq yace
"kai zaka tayani fada mata,
i knw zaka ce baka son raini,
plss u have to help me out dan na gaji da wannan ciwon takurar,
" it's well Hilal yace yana dariya sosai,
fada min wacece , sannan ka turo min numberta Asap in tsara maka ita,
cike da fargabar kar ya fada mishi sunanta yace bazai iya ba saboda baisan raini ko kuma wani abun daban yace
"promise me in na fada maka bazaka ki fada ba?
"Haba ai kaima kasan ko wuta take zan bita in fada mata for u,
bare a cikin gari take kuma mutum ce kamar mu,
kai dai kawai fada min everything about her,,
*NADEEYAH...*
*Hilal i'm in love with Nadeeyah....,*
Tartsssssssssaas....
wayar hannun Hilal ta subuce ta fadi a kasa...........
Mrs Tijjani Shattimah.......
[04/04 10:04 PM] Aysha Ya'u Kura: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 5⃣3⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
Sulalewa Hilal yai a hankali yayi zaman dirshan a gurin,
kallon wayarshi yayi wacce yake jiyo muryar Musaddiq yana fadin
"kana jina?
Hello Hilal are u der?,
girgiza kai Hilal ya shiga yi yana fadin
"nooo dis is nt true,
da sauri ya mutstsike idonshi ya bude dan ganin ko mafarki yakeyi,
k'ara wayar da glass dinta ya tarwatse ta sakeyi,
hannu na rawa ya mika shi ya janyota,
dannata yayi ya sanya speaker,
nan take muryar Musaddiq ta sake gauraye gurin
"Pls Mana,
kai kadai kake understanding feelings dina,
kai kadai ne zaka taimakeni, wallahi i love her....
Toshe kunnuwa Hilal yayi kalmar *wallahi I love her* ta dinga amsawa cikin kunnenshi,
runtse idanuwanshi da suka zama kamar gauta yayi kirjinshi na duka kamar ana daka,
duk yadda yaso yayi kuka hakan yaki yiwuwa a gareshi dan ba sabawa yayi ba,
kuka...
sam bazai iya tuna ranar da yayi shi da girmanshi ba,
A hankali yake maimaita
"Why Nadeeyah,
why nt order gal,
ya Allah...
ya karashe hade da dafe kanshi,
daina jiyo muryar da yayi ne ya sashi saurin daukar wayar,
juyata ya dinga yi a hanunshi yana jin haushin dalilin da yasa ya mallaketa tun farko,
screen guard din daya fashe ya zare.. nan hoton da ke daure kan screen din nata da Musaddiq ya fito baroro,
maida wayar yayi da sauri saboda wani abu da yaji ya taso mishi,
Dakyar ya iya mikewa ya shiga dakin,
rub da ciki yayi yana hango wa kanshi halin da zai shiga,
yaso Nadeeyah kamar rayuwarshi,
daidai da second daya bata taba fita a ranshi ba,
sai gashi yau Musaddiq da bayan iyayenshi bashi da kamarshi shi yake son abun da yakeso,
juyi ya dingayi a gado ya rasa abun da zaiyi yaji sanyi cikin ranshi,
komai ya daina aiki a jikinshi,
Zainab ce ta fado dakin da gudu,
drawershi ta bude ta shiga tana fadin "boyeni yaya, Anty zata dukeni,
yadda ta rufe kofar da karfi ya sa takardun saman drawer zubowa kasa,
jiki ba kwari ya mike ya tattarosu ya zubasu a kan gado,
nan take zuciyarshi ta raunana da yayi tozali da zanen da ya gama satin da ya wuce,
tsugunawa yayi ya janyoshi ya zuba mishi ido,
dariyar dake matukar burgeshi yayi nisa cikin kallo ba tare da sanin halin da idanuwanshi ke ciki ba...
hannu yaji kan kuncinshi ana share mishi hawayen da baida masaniyar zubarsu,
dago kai yayi ya kalleta itama nata idon ya ciko da kwalla,
da sauri ya hada jikinshi da nata ya saki wani irin kuka mai tsayawa a zuciya,
ita kuwa da karfi ta saki nata wanda ya janyo hankalin su Anty Reemah da Papa da shigowarshi gidan kenan,
Da sauri ya turata waje ya sama dakinshi key,
Hinad dake lekenshi tayi saurin komawa itama kukan ta saki dan abin da bata taba gani bane tun tasowarta kuka a idon Hilal,
takardun ya tattaro yayi musu runguma kamar zai maidasu ciki, a lokacin kukan da yakeyi ya ci karfinshi dan har sheshshekarshi su Anty Reemah sunaji,
babu irin bugun da basuyi ma kofar ba yaki budewa,
da yaga sun matsa sai ya tattara duka takardun, ya zaga baya ya sanya musu wuta,
ganin hayakin dake fita ta kasan dakinshi ya sanya Anty Reemah sakin Kuka sosai tana fadin "dan san annabi Muhammadu Hilal ka bude kofar nan,
Papa kuwa ranshi ya gama baci ya dinga dukan kofar,
ko gezau batayi ba dan mugun karfi gareta,
murya a kausashe yace
"Muktar bude kofar nan,
wallahi kaji na rantse in baka bude ba zanyi maka mummunan furu---
bude kofar yayi ya tsaya a gurin,
har lokacin idonshi bai bar zubar ruwa ba,
da sauri Anty Reemah ta karasa tana share mishi hawayen, itama masu zafi na fita a idanuwanta,
Rungumeshi tayi tana tambayar dalilin zubar hawayenshi,
kamar ta sake kunno wutar cikin zuciyarshi haka ya kwantar da kanshi a jikinta yana kuka kamar karamin yaro,
Papa bai bi ta kanshi ba duk da shima ya shiga tashin hankalin ganin hawayen dan nashi,
bayan dakin yaje yaga komai ya kone sai toka,
dawowa yayi da sauri rai a bace yaja hannun Hilal,
"meye wannan?
Yanzu in abun nan da kayi yazo da tsautsayi fa?
dan iskanci ka rasa inda zaka sa wuta ka kona takardu sai a nan,
karkatar da kai kawai Hilal yayi baya ma gane fadan da Papa ke mishi,
abubuwa da dama ke mishi yawo a kai,
"Papa please,
Anty Reemah ta fadi cikin sigar tausayawa,
bai kalleta ba yaja tsaki ya fita shima zuciyar ta shi a karye take,
baisan me ya sanya Hilal kuka ba,
amma yasan koma meye ba karamin abu bane...
Anty Reemah kuwa zaunar dashi tayi tana rarrashinshi tana tambayarshi abun dake damunshi har ya sanyashi zubar hawaye,
kwanciya yayi a jikinta wanda har ya manta rabon da ya kwanta a jikinta haka,
Mugun tausayin kanshi yakeyi dan ya rasa makomar zuciyarshi,
"Tell me Babana,
menene?
Cikin muryar kuka yace
"Mum pls don't ask again,
ki zauna anan karki tafi ki barni,
hannu tasa ta share hawayenta ta fara shafa mishi kai,
Hinad ce ta shigo dakin ido jajur hannunta da plate din farfesun kifi ta tsuguna a gabanshi tace
"yaya ka tashi kaga nayi maka abun da kakeso,
"harda zobo mai dadi, Zainab ta fadi itama har lokacin bata bar kukan ba,
runtse idonshi yayi hawayen dake kwance ciki suka jika gashin idon,
Cikin muryar Kuka Hinad tace
"Yaaayaaa plss ka daina kuka dan Allah,
ka fada mana abun dake damunka,
Muryar Papa sukaji da karfi yana kiran Anty Reemah,
amsawa tayi tace tana zuwa,
"ki ce mishi ya fito mu tafi Masallaci,
tadashi Anty Reemah tayi tace
"Tashi kuje kuyi Sallah kaji,
in ka dawo sai ka fadamin damuwarka koma meye in shaa Allahu zanyi maka maganinta....
A tare suke jerowa kai kace wa da kani ne,
har Hilal ya dan dara Papa tsaho, bai tambayeshi abun dake damunshi ba dan baisan ji saboda kar nashi hankakin ya tashi,
nasihohi ya dinga mishi akan yadda rayuwa take
"dama dole a duniya mutum bazai samu abinda yake so daidai ba,
dole yau zuma gobe madaci,
Ganin hawaye a idonka ya fara tabbatar min da yanzu ka fara sanin me duniya take ciki Hilal,
wacece ita??
Wani irin kallo yayi ma Papa ya dauke kanshi dan baisan sake zubda wani hawayen,
lallai mahaifi daban yake,
yasan abun da zai raunata Hilal har haka bai taba wuce soyayya,
"Papa mu bar maganar,
she is dead,
"subhanallah Papa ya fadi cikin tausayawa,
hannun Hilal ya rike cike da rarrashi ya shiga bashi hakuri dan tsaff ya yarda ta mutun ne...
Dakyar Hilal ya ci wani abu sannan ya tashi ya wuce daki,
da ido iyayenshi suka bishi suna tausaya mishi dan sunsan mecece soyayya,
basu san tashi har gara ace mutuwar tayi da abun dake shirin rabasu ba,
Five missed calls ya samu a wayarshi na Musaddiq,
yana kokarin kira Musaddiq din ya sake kiranshi,
bai bari yayi magana yace
"ka fada mata?
Gyaran murya Hilal yayi yace "karka damu,
Nadeeyah is all urs in shaa Allah,
godiya ya shiga yi mishi wanda ya sanya Hilal ajiye wayar a kan gado,
wani irin tagumi ya zuba zuciyarshi na kukan rashin abin da ta dade tana dakon so,
yafi awa biyu zaune a haka...
Da wuri ta gama komai ta ciro wayarta a charge ta kwanta tana game,
bini bini ta duba lokaci,
ta kosa taji wani irin sakone wannan da har yake da lokacin badashi,
ganin da tayi goma ta gifta harda minti goma yasata fara rubuta mishi sako,
kafin tagama taji karar shigowar sako,
da sauri ta goge ta bude sakon...