Sashe 44
Zumuncin Mu A Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kalamanshi sunyi mata nauyi matuka,
sun sanya ta rikirkicewa ta kasa tsayuwa,
sun sanya dukkan jikinta mutuwa,
ta rasa ainihin abin da take ji a cikin jinin jikinta,
"Dan Allah zan shiga gida kafin wani yazo ya ganni a waje,
yanayin yadda tayi maganar ya sanya duk wata kasala sauka a jikinshi,
yarintarta mai cike da nutsuwa ita tafi komai tafiya da imaninshi,
Rankwafowa yayi ta kasan fuskarta yana kokarin hada ido da nata,
gigitaccen Hon din da sukaji ne yasanyata dagowa da sauri har tana gogar kwantaccen sajen Taheer.........
Mrs Tijjani Shattima......@
[24/03 9:36 PM] Ummu Abdul 2: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 4⃣1⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
Hannu Musaddiq yasa ya toshe kunnuwanshi saboda karar horn din ,
da yaga Hilal baida niyyar cire hannunshi a kan horn din yayi saurin janye hannun yana fadin "Haba Malam,
sai kace tashin hankali,
nasan yaji horn din da kayi zai bude,
ko kallon inda Musaddiq yake baiyi ba bare yasan me yake fadi,
nan da nan fararen idanuwanshi suka rine zuwa jajaye,
da ace wani zai rabi saitin kirjinshi da yaji mugun bugun da yakeyi kamar ana lugude,
ido ya zubawa Taheer dake tsaye jikin kofar gate din har lokacin bai matsa ba shima kallon motar yakeyi,
kokarin bude gate din Nadeeyah tayi taga yafi karfinta ta shiga kwala kiran mai gadin,
jin bai amsa ba ya bata tabbacin baya kusa,
hannu tasa da niyar sake gwadawa ko zata iya taji hannun Taheer akan nata,
da sauri ta zame hannunta taja baya,
murmushi yayi ya bude gate din yana jiran mai motar ya shigo ya rufe,
shuru har minti biyu ba'a motsa motar ba,
"Muje Mana, an bude gate kuma ka barmu a zaune,
har lokacin bai kalli Musaddiq ba, ganin da Taheer yayi motar ba shigowa zatayi ba yasashi kokarin rufe gate din,
da sauri ta tare gate din tace "shigowa zaiyi,
inaga motar ta samu matsala ne, bari in tambayeshi,
samm bata kawo Hilal na cikin motar ba,
karasowa gefen drivern tayi ta buga windon hade da fadin "Yaya Musaddiq zaka shigo ne?
Bude kofar taji anyi da karfi... na take ta maida Murmushin fuskarta tayi da sauri saboda ganin yanayinshi, wani mugun kallo yake mata wanda ya sanya hantar cikinta kadawa, cikin dacin rai yace "wanene wancan? Un-un-cle din mu ne na school, kamar ta watsa mishi wuta yaji, uncle? Karatu yake koya miki anan? "Um um ta fadi tana girgiza kanta, tare da Anty Raly suka zo,
Ehen sai ke kuma kika fito kina mishi me, "in ina ta fara yi wanda ya tabbatar mishi da zarginshi, dakyar ya iya controlling yaja tsaki hade wucewa gurin Taheer,
Zagayawo Musaddiq yayi yana tsokanarta ya shiga gefen driver ya shige cikin gida,
Bayan motar tabi tana tafiya kamar wacce kwai ya fashewa a ciki,
bata kalli inda su Hilal suke ba ta wuce da niyyar shigewa cikin gidan,
kallo Taheer ya bita dashi har ta kurewa ganinshi,
maido da kallonshi yayi gurin Hilal da ya tsareshi da tambayoyi,
Amsar wasu ya bashi ciki harda fada mishi dalilin zuwanshi,
tambayar karshe da yayi mishi ita yake ta juyawa cikin kwakwalwarshi,
" *Shin soyayya kuke koyarwa a makarantar*?
Bai iya amsata ba dan yana mishi kallon kuruciya karara,
hannu ya sake mika mishi a karo na biyu yace "zan tafi mutumina, dan Allah ka dan turo min ita akwai sakon da zan bata,
wani irin mugun kallo ya watsa mishi yace
"kaga malam yarinyar nan marainiya ce,
soyayya ba tata bace yanzu,
ilimi shine kadai zai zama gatanta,
in ta gama school den she decide abun yi next,
nd ko ta gama karatu ma tana da mijin aure,
Musaddiq ya nuna mishi wanda bai ma san sunayi ba,
wakarshi yake ji a earpiece yana kada kai yace "kaga wancan he is her cousin nd husband to be,
so plss spare her,
ka barta tayi concentrating pls,
wani irin dumi Taheer yaji a cikin jininshi,
kallon Musaddiq din yayi sannan ya dawo da dubanshi gurin Hilal da ya fara tafiya yace
"Hey....
tsayawa Hilal yayi ba tare da ya waigo ba,
gurin da yake Taheer ya karasa yace
"as far as batayi aure ba, ta zama allura cikin ruwa,
in rabona ce ko an sa mata rana da shi, sai na aureta,
nd da kake cewa Marainiya ce, dama Marainiyar nake nema, wacce zamu zama gatan juna,
karatu kuwa *Umm Nadeeyah* zata yi shi daga matakin farko har karshe,
ina yi ma kaina fatan nasara domin ina kallon future dinmu tare...
have a nyc day.. ya karashe fadi hade da taba kafadunshi,..
*umm Nadeeyah*
Hilal ya maimata zuciyarshi na dabdalar bugawa,
wato ma ta fada mishi yadda take son ya dinga kiranta,
kasa dagawa yayi a gurin da yake, kalaman Taheer sun zame mishi kamar dagger a cikin zuciyarshi,
Yana tsaye a gurin ya jiyo muryar Musaddiq yana tambayar *Idi* meye a hannunshi,
"sako ne akace in kai ciki,
"kawo nan Hilal ya fadi cikin dacin rai,
gurin da yake tsaya ya karaso ya rankwafo ya miko mishi,
kamshi ne ya daki hancinshi da ya karbi ledar, wasu cards ne a ciki wadanda suke bayyana irin tsantsar son da akeyiwa wanda aka mallakawa su,
sai sabuwar waya mai masifar kyau da tsada,
Yana gama dubasu ya kwala kiran Idi yana fadin ina mutumin da ya baka wannan ledar
"ya wuce yallabai, Idi ya fadi cike da girmamawa,
a hasale ya wuce hanyar parlon, bugun kofar yayi da karfi wanda hakan ya firgita Anty Raly da Nadeeyah da suke tsaye Anty Raly na jero mata tambayoyi,
wurgi yayi da kayan a kasan carpet yana yi musu wani irin kallo,
murmushi Anty Raly tayi tace
"a,a My son, yaushe ka shigo garin?
Bai amsata ba ya isa gaban Nadeeyah dake tsaye a tsorace,
"Aure kike so ko Umm Nadeeyah?yadda ya kira sunan kamar me ciwon baki saboda tsananin kishin dake cinshi..
Dago ido tayi a firgice tana girgiza kai,
sunan da ya kirata dashi ya firgita ta saboda ba hakan ya saba kiranta ba,
rai a bace yace "to me kike so?
at ur early age kinsan ki dinga kawo samari gida har ki fita zance, kina gab dashi kamar zaki shiga cikinshi,
bazaki ko iya hakurin ki gama secondary school ba,
ko tausayin kanki bakya ji,
in aure kike so ayi miki,
sai ki fada a sashi ya turo kije can ki bata rayuwarki tunda karatun ne bakya so,
shi kanshi baisan yana zubo wasu maganganun ba saboda tsananin bacin rai,
kukan da takeyi shi ya sanya Musaddiq dafa shi yace
"calm down mana, haba, zunubi tayi ne?
Meye laifi dan ta tsaya da saurayi?
karbewa Anty Raly tayi tace "kuma Taheer ma bashi da matsala sam,
kusa da gidana suke,
shin ba gara tayi aurenta ba ma ta huta,
"sai ki aurar da ita,
ya fadi cikin ficewar hayyaci, gaba daya idanuwanshi sun rufe, saboda bacin rai da tsananin kishi ko kukan da takeyi bai kula dashi ba,
ya nuna ta da yatsa yace
"na rantse da Allah in na sake jin kin tsaya da wani ko kin bashi dama har ya iya zuwa ki tsaya kuna taďi dashi sai na masifar ci miki mutunci tunda naga alamar baki san ciwon kanki ba,
Anty Raly da ranta ya gama baci tace
"yau naga ikon Allah,
kai zaka aureta da zaka hanata kula samari,
cike da rashin kunyar da ko yana ma wasu ita baya mata yace "Bazan aureta, domin ba sa'ar aurena bace, she is too young for my liking..
zan dai zame mata garkuwar da zata rike kanta a ko wani ta samu kanta,
kalmar "sa'ar aurena bace ta bata ran Musaddiq da Anty Raly matuka,
kallonshi Musaddiq yayi rai a bace yace "hey bata bukatar garkuwarka,
live ur life nd let her live hers,
Hannunta ya kama ya cigaba da cewa
"ba sa'arka bace, kamar yadda kace, so ka barta tayi abun da takeso,
ka nemi sa'oinka ka zame musu garkuwa,
yana kaiwa nan yaja ta zuwa dakinsu,
Hilal kamar zai mutu saboda takaicin zuciyarshi da furucinshi,
To ya zaiyi,
shi kanshi baisan ya fadi wasu abubuwan ba saboda tsananin kishin da ya nemi zautashi,
Kalaman Taheer sun matukar hassala shi,
ledar da yayi wurgi da ita ya dauka ya mikawa Anty Raly yace
"ki mayar mishi da abunshi,
babu wanda a gidannan waya ta gagareshi,
wallahi in kika ce baza ki mayar ba yanzu zan kira Daddy in fada mishi yadda kike son lalata rayuwar marainyar Allah,
Yana kaiwa nan ya fara tafiya zuwa dakin Musaddiq,
"In ka fasa Hilal,
in ka fasa ka fada ka raina kanka,
bazan mayar da wayar ba dan Allah in kana iyawa kazo ka zaneni,
mara kunyan banza da wofi,
Bayan Hilal Husna tabi tana fadin "sorry my PP,
rabu da Anty gobe zan mayar mishi da wayar school,
wani irin miyau ya hadiye mai daci a hankali yace
" laifi ne dan inason gyara rayuwarta,
girgiza kai tayi tace
"a'a ya Hilal,
in akwai irinka cikin rayuwarmu bazamu taba tagayyara ba,
amma pls ka dinga danne zuciyarka,
in kayi fushi kai kanka tsoron kanka kakeji, bana son ganin fushin..
gyada mata kai yayi ya murda dakin ya shiga hade cewa ta tafi ta barshi shi kadai....
A can daki kuwa Musaddiq keta rarrashin Nadeeyah wacce keta kuka sosai harda shashsheka tana fadin "walhi ban taba mishi magana ba,
kuma ni bance ina sonshi ba, nima buri na inyi karatu mai zurfi,
dan Allah Ya Musaddiq ka bashi hakuri,
wallahi bazan kara ba..
Zaunar da ita yayi a gefen gadonsu, ya tsuguna a gabanta ya sa hannu yana share mata hawaye yace
"karki damu,
ranshi ne ya baci,
duk tausayinki ne yaja hakan,
Yasha fada min in dinga sa ido a kanki saboda maraicinki,
Hilal na matukar son kiyi karatun da zai sa ki dogara da kanki,
A iya sanina ban taba ganin abun da Hilal ya damu dashi ba bayan iyayenshi, sai ni,
sai ke yanzu da kike son kwace min mishi,
nidai bazan yarda ba,
kawai kinsa ya daina damuwa dani,
ko waya mukeyi ya dinga tambayata ke kenan,
Dariya tayi sosai, yadda yayi maganar a shagwabe ya sanya ta manta duk wani kuncin da ya tokare zuciyarta,
sun sanya ta rikirkicewa ta kasa tsayuwa,
sun sanya dukkan jikinta mutuwa,
ta rasa ainihin abin da take ji a cikin jinin jikinta,
"Dan Allah zan shiga gida kafin wani yazo ya ganni a waje,
yanayin yadda tayi maganar ya sanya duk wata kasala sauka a jikinshi,
yarintarta mai cike da nutsuwa ita tafi komai tafiya da imaninshi,
Rankwafowa yayi ta kasan fuskarta yana kokarin hada ido da nata,
gigitaccen Hon din da sukaji ne yasanyata dagowa da sauri har tana gogar kwantaccen sajen Taheer.........
Mrs Tijjani Shattima......@
[24/03 9:36 PM] Ummu Abdul 2: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 4⃣1⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
Hannu Musaddiq yasa ya toshe kunnuwanshi saboda karar horn din ,
da yaga Hilal baida niyyar cire hannunshi a kan horn din yayi saurin janye hannun yana fadin "Haba Malam,
sai kace tashin hankali,
nasan yaji horn din da kayi zai bude,
ko kallon inda Musaddiq yake baiyi ba bare yasan me yake fadi,
nan da nan fararen idanuwanshi suka rine zuwa jajaye,
da ace wani zai rabi saitin kirjinshi da yaji mugun bugun da yakeyi kamar ana lugude,
ido ya zubawa Taheer dake tsaye jikin kofar gate din har lokacin bai matsa ba shima kallon motar yakeyi,
kokarin bude gate din Nadeeyah tayi taga yafi karfinta ta shiga kwala kiran mai gadin,
jin bai amsa ba ya bata tabbacin baya kusa,
hannu tasa da niyar sake gwadawa ko zata iya taji hannun Taheer akan nata,
da sauri ta zame hannunta taja baya,
murmushi yayi ya bude gate din yana jiran mai motar ya shigo ya rufe,
shuru har minti biyu ba'a motsa motar ba,
"Muje Mana, an bude gate kuma ka barmu a zaune,
har lokacin bai kalli Musaddiq ba, ganin da Taheer yayi motar ba shigowa zatayi ba yasashi kokarin rufe gate din,
da sauri ta tare gate din tace "shigowa zaiyi,
inaga motar ta samu matsala ne, bari in tambayeshi,
samm bata kawo Hilal na cikin motar ba,
karasowa gefen drivern tayi ta buga windon hade da fadin "Yaya Musaddiq zaka shigo ne?
Bude kofar taji anyi da karfi... na take ta maida Murmushin fuskarta tayi da sauri saboda ganin yanayinshi, wani mugun kallo yake mata wanda ya sanya hantar cikinta kadawa, cikin dacin rai yace "wanene wancan? Un-un-cle din mu ne na school, kamar ta watsa mishi wuta yaji, uncle? Karatu yake koya miki anan? "Um um ta fadi tana girgiza kanta, tare da Anty Raly suka zo,
Ehen sai ke kuma kika fito kina mishi me, "in ina ta fara yi wanda ya tabbatar mishi da zarginshi, dakyar ya iya controlling yaja tsaki hade wucewa gurin Taheer,
Zagayawo Musaddiq yayi yana tsokanarta ya shiga gefen driver ya shige cikin gida,
Bayan motar tabi tana tafiya kamar wacce kwai ya fashewa a ciki,
bata kalli inda su Hilal suke ba ta wuce da niyyar shigewa cikin gidan,
kallo Taheer ya bita dashi har ta kurewa ganinshi,
maido da kallonshi yayi gurin Hilal da ya tsareshi da tambayoyi,
Amsar wasu ya bashi ciki harda fada mishi dalilin zuwanshi,
tambayar karshe da yayi mishi ita yake ta juyawa cikin kwakwalwarshi,
" *Shin soyayya kuke koyarwa a makarantar*?
Bai iya amsata ba dan yana mishi kallon kuruciya karara,
hannu ya sake mika mishi a karo na biyu yace "zan tafi mutumina, dan Allah ka dan turo min ita akwai sakon da zan bata,
wani irin mugun kallo ya watsa mishi yace
"kaga malam yarinyar nan marainiya ce,
soyayya ba tata bace yanzu,
ilimi shine kadai zai zama gatanta,
in ta gama school den she decide abun yi next,
nd ko ta gama karatu ma tana da mijin aure,
Musaddiq ya nuna mishi wanda bai ma san sunayi ba,
wakarshi yake ji a earpiece yana kada kai yace "kaga wancan he is her cousin nd husband to be,
so plss spare her,
ka barta tayi concentrating pls,
wani irin dumi Taheer yaji a cikin jininshi,
kallon Musaddiq din yayi sannan ya dawo da dubanshi gurin Hilal da ya fara tafiya yace
"Hey....
tsayawa Hilal yayi ba tare da ya waigo ba,
gurin da yake Taheer ya karasa yace
"as far as batayi aure ba, ta zama allura cikin ruwa,
in rabona ce ko an sa mata rana da shi, sai na aureta,
nd da kake cewa Marainiya ce, dama Marainiyar nake nema, wacce zamu zama gatan juna,
karatu kuwa *Umm Nadeeyah* zata yi shi daga matakin farko har karshe,
ina yi ma kaina fatan nasara domin ina kallon future dinmu tare...
have a nyc day.. ya karashe fadi hade da taba kafadunshi,..
*umm Nadeeyah*
Hilal ya maimata zuciyarshi na dabdalar bugawa,
wato ma ta fada mishi yadda take son ya dinga kiranta,
kasa dagawa yayi a gurin da yake, kalaman Taheer sun zame mishi kamar dagger a cikin zuciyarshi,
Yana tsaye a gurin ya jiyo muryar Musaddiq yana tambayar *Idi* meye a hannunshi,
"sako ne akace in kai ciki,
"kawo nan Hilal ya fadi cikin dacin rai,
gurin da yake tsaya ya karaso ya rankwafo ya miko mishi,
kamshi ne ya daki hancinshi da ya karbi ledar, wasu cards ne a ciki wadanda suke bayyana irin tsantsar son da akeyiwa wanda aka mallakawa su,
sai sabuwar waya mai masifar kyau da tsada,
Yana gama dubasu ya kwala kiran Idi yana fadin ina mutumin da ya baka wannan ledar
"ya wuce yallabai, Idi ya fadi cike da girmamawa,
a hasale ya wuce hanyar parlon, bugun kofar yayi da karfi wanda hakan ya firgita Anty Raly da Nadeeyah da suke tsaye Anty Raly na jero mata tambayoyi,
wurgi yayi da kayan a kasan carpet yana yi musu wani irin kallo,
murmushi Anty Raly tayi tace
"a,a My son, yaushe ka shigo garin?
Bai amsata ba ya isa gaban Nadeeyah dake tsaye a tsorace,
"Aure kike so ko Umm Nadeeyah?yadda ya kira sunan kamar me ciwon baki saboda tsananin kishin dake cinshi..
Dago ido tayi a firgice tana girgiza kai,
sunan da ya kirata dashi ya firgita ta saboda ba hakan ya saba kiranta ba,
rai a bace yace "to me kike so?
at ur early age kinsan ki dinga kawo samari gida har ki fita zance, kina gab dashi kamar zaki shiga cikinshi,
bazaki ko iya hakurin ki gama secondary school ba,
ko tausayin kanki bakya ji,
in aure kike so ayi miki,
sai ki fada a sashi ya turo kije can ki bata rayuwarki tunda karatun ne bakya so,
shi kanshi baisan yana zubo wasu maganganun ba saboda tsananin bacin rai,
kukan da takeyi shi ya sanya Musaddiq dafa shi yace
"calm down mana, haba, zunubi tayi ne?
Meye laifi dan ta tsaya da saurayi?
karbewa Anty Raly tayi tace "kuma Taheer ma bashi da matsala sam,
kusa da gidana suke,
shin ba gara tayi aurenta ba ma ta huta,
"sai ki aurar da ita,
ya fadi cikin ficewar hayyaci, gaba daya idanuwanshi sun rufe, saboda bacin rai da tsananin kishi ko kukan da takeyi bai kula dashi ba,
ya nuna ta da yatsa yace
"na rantse da Allah in na sake jin kin tsaya da wani ko kin bashi dama har ya iya zuwa ki tsaya kuna taďi dashi sai na masifar ci miki mutunci tunda naga alamar baki san ciwon kanki ba,
Anty Raly da ranta ya gama baci tace
"yau naga ikon Allah,
kai zaka aureta da zaka hanata kula samari,
cike da rashin kunyar da ko yana ma wasu ita baya mata yace "Bazan aureta, domin ba sa'ar aurena bace, she is too young for my liking..
zan dai zame mata garkuwar da zata rike kanta a ko wani ta samu kanta,
kalmar "sa'ar aurena bace ta bata ran Musaddiq da Anty Raly matuka,
kallonshi Musaddiq yayi rai a bace yace "hey bata bukatar garkuwarka,
live ur life nd let her live hers,
Hannunta ya kama ya cigaba da cewa
"ba sa'arka bace, kamar yadda kace, so ka barta tayi abun da takeso,
ka nemi sa'oinka ka zame musu garkuwa,
yana kaiwa nan yaja ta zuwa dakinsu,
Hilal kamar zai mutu saboda takaicin zuciyarshi da furucinshi,
To ya zaiyi,
shi kanshi baisan ya fadi wasu abubuwan ba saboda tsananin kishin da ya nemi zautashi,
Kalaman Taheer sun matukar hassala shi,
ledar da yayi wurgi da ita ya dauka ya mikawa Anty Raly yace
"ki mayar mishi da abunshi,
babu wanda a gidannan waya ta gagareshi,
wallahi in kika ce baza ki mayar ba yanzu zan kira Daddy in fada mishi yadda kike son lalata rayuwar marainyar Allah,
Yana kaiwa nan ya fara tafiya zuwa dakin Musaddiq,
"In ka fasa Hilal,
in ka fasa ka fada ka raina kanka,
bazan mayar da wayar ba dan Allah in kana iyawa kazo ka zaneni,
mara kunyan banza da wofi,
Bayan Hilal Husna tabi tana fadin "sorry my PP,
rabu da Anty gobe zan mayar mishi da wayar school,
wani irin miyau ya hadiye mai daci a hankali yace
" laifi ne dan inason gyara rayuwarta,
girgiza kai tayi tace
"a'a ya Hilal,
in akwai irinka cikin rayuwarmu bazamu taba tagayyara ba,
amma pls ka dinga danne zuciyarka,
in kayi fushi kai kanka tsoron kanka kakeji, bana son ganin fushin..
gyada mata kai yayi ya murda dakin ya shiga hade cewa ta tafi ta barshi shi kadai....
A can daki kuwa Musaddiq keta rarrashin Nadeeyah wacce keta kuka sosai harda shashsheka tana fadin "walhi ban taba mishi magana ba,
kuma ni bance ina sonshi ba, nima buri na inyi karatu mai zurfi,
dan Allah Ya Musaddiq ka bashi hakuri,
wallahi bazan kara ba..
Zaunar da ita yayi a gefen gadonsu, ya tsuguna a gabanta ya sa hannu yana share mata hawaye yace
"karki damu,
ranshi ne ya baci,
duk tausayinki ne yaja hakan,
Yasha fada min in dinga sa ido a kanki saboda maraicinki,
Hilal na matukar son kiyi karatun da zai sa ki dogara da kanki,
A iya sanina ban taba ganin abun da Hilal ya damu dashi ba bayan iyayenshi, sai ni,
sai ke yanzu da kike son kwace min mishi,
nidai bazan yarda ba,
kawai kinsa ya daina damuwa dani,
ko waya mukeyi ya dinga tambayata ke kenan,
Dariya tayi sosai, yadda yayi maganar a shagwabe ya sanya ta manta duk wani kuncin da ya tokare zuciyarta,