Sashe 96
Zumuncin Mu A Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Me zanyi da yanayinta ni,
abun da idona ya gane min shi na lura dashi,
na gama fargabar wata yanzu kuma ga wata zata shi----
Meera..
ya katseta haďe da tsugunowa gabanta,
Na faďa miki soyayya yanzu na rufeta a shafin rayuwata,
bana tunanin zan sake faďawa cikinta so quick,
na faďa miki kiyi hakuri,
wallahi in nace miki zan yarda ki jirani nasan cutarki kawai zanyi,
bazan iya sake yin wata soyayya ba,
u are my best friend tun muna yara,
dan Allah mu tafi a haka,
Allah zai baki wanda yafini alkhairi,
Share hawayenta tayi ta mike tace
"Nagode Hilal,
zanyi hakuri dakai dan dama nasan ba sona kakeyi ba,
"Nooo Meerah...
ya faďi haďe da matsowa kusa da ita,
hawayen da ya makale a idonta ya share mata yace
"kinsan Allah ina sonki,
amma bazan iya zaman aure dake ba,
who will be the husband?
Yadda yayi tambayar cike da zolaya yasata yin dariya,
tasan irin matan da yakeso,
yara kanana wadanda zai yi musu yadda yake so,
bayason a juyashi sam,
ita kuwa Meerah kusan mates ne in ma bata girme mishi ba,
"All the best besty ta faďi tana murmushi,
Allah ya sake baka wata soyayyar wacce tafi ta da,
"U will always be my best Meera, Allah ya baki farin ciki kema....
"Uhmmm wonderful..,
Maleekah ta faďi tana karasowa haďe da tafa hannu,
a tsakiyansu ta tsaya cike da tsiwa,
hannun Meerah Hilal yaja yace da hausa dan yasan bata ji.
"Muje in rakaki,
ba kunya gare yarinyar nan ba,
kallo ta bisu dashi ta rasa menene ainihin abin da yasa ta biyosu,
kwafa tayi ta kama hannun Zainab suka koma parlor,
lokacin har su Abbu sun mike da niyyar tafiya,
wayarta ta dauka sukayi hotuna kala kala da Zainab da Hinad,
Har kasa su Anty Reemah suka rakosu,
tana ganin Hilal ya nufo inda suke tayi saurin sanya Abbu cikin mota,
gefen driver ta shiga ta sashi ya koma mazauninta,
Saida taga yazo dab da motar ta tadata haďe da bata wuta da karfi,
tana kallon yadda ya tsaya cike da mamaki ta fito da hannunta waje haďe da yi mishi wani irin sign wanda bai gane ba,
tana gama juyar da motar ta leko tayi mishi gwalooo sosai haďe da kaďa kai da ido,
Tsintar kanshi yayi da dariya sosai yana faďin
"naughty girl,
matsalar yan drama kenan,
komai sai sun maida shi wasan kwaikwayo,
Har ya karasa cikin dakinshi bai bar hango yadda tayi mishi da fuska ba,
duk abin da yakeyi in ya tuna sai ya keche da dariya shi kadai........
Mrs Tijjani Shattima.....
[10/06 9:33 PM] fareedah: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 6⃣7⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
New story from
*Atika Saheeb*
"Yaushe rabo,, Jamal ya faďi haďe da budewa,
Tallanta na film din
*Saheebul qalbee*
ya gani wanda ya gani a wall din Samir dazu yayi saving,
a da yana son films dinta saboda haďuwarta da barkwancinta da tsantsar iya soyayyarta,
amma yanzu abun ya haďe mishi,
yana matukar sonta saboda kamanni da takeyi da yar uwarshi Nadeeyah,
bai gama wannan tunanin ba ya hango fuskar da ya yi ma sani sosai,
fuskar Masoyiyarshi Hinad da yar uwarshi Zainab,
sai ita kanta Maleekar,
rawa hannunshi ya fara yi ya kara ma wayarshi full light,
sune tabbas,
Cike da mamaki yake karanta post din,
*My hidden fam, love yah muahhh....* ta sanya alamun kiss,
kwancewa kan Jamal yayi ya rasa ta inda zai kamo tunaninshi,
da kyar ya tattaro nutsuwarshi yayi screenshot din hoton ya turawa Hinad haďe da tambayar wacece wannan?
Hinad na bude hoton taga Maleekah,
alamar dariya kawai ta tura mishi ta kashe wayarta gaba daya dan ance karta faďa ma kowa suna son ya zama surprise......
Su shidda ne cikin jirgin,
Abbu, Ummi, papa, da Anty Reemah,
sai Hilal da Maleekah,
inda Hilal yake zaune nan Maleekah taje ta zauna da sharaďin kar ya soma yi mata magana,
dauke kanshi yayi dan gidan ta tarar,
Chocolates ta fito dashi da su ice cream tana sha tana bin wakar Nancy Agram,
toshe kunne Hilal yayi ya jingina jikin kujerar haďe da rufe ido,
duk ledar chocolate din da tasha sai ta wurga kan jikinshi,
da taga yaki kulata har ya rufe ido tayi saurin bude wani ice cream mai hade da chocolate ta kai saitin bakinshi,
Tura mishi tayi iya karfinta har sai da ya shige bakinshi,
wata dariya ta saki ganin yadda bakinshi yayi dama dama,
A harzuke ya ja gashin kanta da karfi wanda ya sanyata sakin kara,
"Hilal wani irin iskanci ne wannan,
Anty Reemah da karan yasa ta buďe ido ta fadi cike da masifa,
Gyalen wuyanta yaja ya goge bakinshi dashi ya mike zaiyi magana Ummi tace
"Ba laifinshi bane,
ina kallonta tun dazu,
dawo nan kusa da Abbu kaji,
Matse gurin Maleekah tayi tace saidai ita ta koma gurin Abbu,
"To dawo ki zauna,
ni sai in zauna a inda yake,
"Noo bazai zauna kusa dake ba, saidai ya zauna shi kadai,
"Maleekah...,
Ummi ta faďi cikin tsawa dan iskancinta ya isheta,
ga yadda take ganin fuskar Hilal zai iya maketa saboda bacin rai,
Tabe baki tayi tana shirin yin kuka Abbu ya taso da kanshi ya kamo hannunta ya maida ita kusa dashi,
badan taso ba haka ta zauna tana turo baki gaba,
kwantar da kanta sheik yayi cikin sigar lallashi dan koda wasa baya son abin da zai bata ran diyar da yake matukar kauna,
soyayyar yayarshi ya sanya shi sanya ma 'yayanshi biyar mata sunan suna wabi,
bai fasa sawa ba dan yace ko zai haifi goma su mutu sai ya sanya sunan wacce ya sani a matsayin mahaifiyarshi,
cikin ikon Allah Maleekah ta zauna duk da har yanzu da girmanta basu bar dar dar ba,
tun daga kanta haihuwa ta tsaya musu, ba haka sheik yaso ba dan shi mutum ne mai son tara 'ya'ya domin ya huce haushin tashin da yayi a maraya babu uwa babu wani dan uwa da zai kira nashi,
wannan yasa ya dauki son duniya ya daurawa Irfan da Maleekah,
sam babu no a agendar shi ta 'yayanshi,
hakan yasa Irfan ya zama sangartacce,
ita kuma Maleekah sai Allah ya sanya ta zamo mai hankali da sanin ya kamata,
shagwaba kaďai ta iya zubawa kamar baza'a mutu ba, amma in abu na serious yazo tafi kowa zama serious,
son da sukewa juna da mahaifinta yasa basa yarda ran wani ya baci koda kuwa anyi mishi abun bacin ran....
Lumshe ido Maleekah tayi tana son yin bacci,
gagararta baccin yayi saboda wani irin yanayi da takeji game da Hilal wanda mutum bai isa ya sanyashi ba saidai Allah,
mikewa zaune tayi kamar an tsikareta ta dauko madubi cikin jakarta ta saitashi daidai inda zata ga Hilal,
karaff idanuwansu suka sarke cikin na juna domin shima ita yake kallo tun zamanta,
saurin daga kanshi sama yayi yana mai jin haushin kanshi,
murmushi tayi wanda yake bayyana duk wata kyawun surar fuskarta,
komawa jikin Abbu tayi ta lumshe ido tana mai mamakin yadda akayi zuciyarta mai mugun tsantseni tayi na'am da Hilal,
tafi minti goma tana tunani har bacci mai cike da mafarkai yayi awon gaba da ita......
Sauri sauri yayi rounding aikin dake gabanshi dan yaje airport taro mutanen da a koda yaushe burinsu ya kasance cikin farin ciki,
Zubair ne ya shigo cikin office din da wasu files haďe da zube mishi,
harara Musaddiq ya bishi dashi yace
"Wallahi bazanyi ba,
kaga dan na daga maka kafa ka angwance shine zaka wani lalace ka haďani da aikinka,
to saidai in kwana zakayi a office amma sai ka gama su,
keyn mota ya dauka ya cigaba da faďin
"Dama gida kaje Faidah ta tayaka,
dan naga yar karanbani ce,
bye ni na tafi...
Dariya Zubair yayi yace
"Gobe nan zaka dawo ka tarar dasu,
in ka bude zakaga ko menene..
Musaddiq bai saurare shi ba ya wuce ya danna lift,
yana buďuwa ya shige ciki da sauri ya danna basement..
Lafiyyar motarshi ya shiga ya tadata yayi hanyar airport....
Mintina kadan suka kaishi airport din,
parking yayi a inda yasan bai tare kowa ba,
koda ya isa gurin ya tarar jirgin bai sauka ba,
guda biyu ne kadai ya sauka,
na USA,
tambaya yayi aka tabbatar mishi da nan da minti talatin na Turkey zasu sauka,
guri mai kyau ya nema ya zauna kusa da wani saurayi rike da jinjiri wanda bai wuce wata uku ba yana baccinshi cikin showel hankali kwance,
Shima saurayin bacci ne ya fara daukarshi dan saukarsu kenan daga jirgi,
Musaddiq na lura da yadda saurayin ke gyangyaďi ya kura mishi ido dan kar yayi sanadiyyar faduwar yaron,
gyangyaďi mai karfi ne ya kama saurayin har yayi sanadiyyar subucewar wayarshi da yaron,
Cike da azama Musaddiq ya taro yaron da har lokacin bai farka daga baccin da yakeyi ba,
rawa jikin saurayin ya fara yi cike da tsoro dan da yaron ya faďi ba karamin buguwa zaiyi ba,
waya ma kenan da take bata da karfi ta tarwatse inaga rai,
Kallon Musaddiq yayi wanda ya zubawa yaron ido suna kallon juna dan yana zuwa hannun Musaddiq ya buďe idonshi tangaran,
dariya jinjirin yayi wa Musaddiq wanda ya sanya duka kumatunshi lotsawa,
cike da kasala Musaddiq ya maida mishi dariyar haďe da taba kumatunshi,
haka nan yaji son yaron na yawo cikin jininshi,
matsowa saurayin yayi yana ma Musaddiq godiya haďe da sa hannu ya karbi jinjirin,
kuka sosai jinjirin ya fashe dashi wanda a iya saninsu bai taba yin irinshi ba tun haihuwarshi,
a ruďe saurayin ya fara jijjigashi yana hangen wani guri alamar neman mahaifiyar yaron,
kuka sosai jinjirin yakeyi har yana shakewa,
hawaye shabe shabe a rufaffen idonshi,
har cikin rai Musaddiq ke jin kukan jinjirin,
ganin yadda saurayin ke jijjigashi cikin rashin iyawa yasashi matsowa kusa ya mika hannu ya karbeshi,
sanyashi yayi a kafaďa nan take gurin yayi tsitt sai alamar shakuwa da ajiyar zuciyar jinjirin,
cike da mamaki dan saurayin yace
"Lallai junior,
wato nayi maka yaro da raino ko?
Dariya Musaddiq yayi yace
"Abun mamaki,
ban sanshi ba amma ganin farko ya shiga raina,
ya sunanshi?
*Mukhtar amma Hi*-------
"Amaaan..
abun da idona ya gane min shi na lura dashi,
na gama fargabar wata yanzu kuma ga wata zata shi----
Meera..
ya katseta haďe da tsugunowa gabanta,
Na faďa miki soyayya yanzu na rufeta a shafin rayuwata,
bana tunanin zan sake faďawa cikinta so quick,
na faďa miki kiyi hakuri,
wallahi in nace miki zan yarda ki jirani nasan cutarki kawai zanyi,
bazan iya sake yin wata soyayya ba,
u are my best friend tun muna yara,
dan Allah mu tafi a haka,
Allah zai baki wanda yafini alkhairi,
Share hawayenta tayi ta mike tace
"Nagode Hilal,
zanyi hakuri dakai dan dama nasan ba sona kakeyi ba,
"Nooo Meerah...
ya faďi haďe da matsowa kusa da ita,
hawayen da ya makale a idonta ya share mata yace
"kinsan Allah ina sonki,
amma bazan iya zaman aure dake ba,
who will be the husband?
Yadda yayi tambayar cike da zolaya yasata yin dariya,
tasan irin matan da yakeso,
yara kanana wadanda zai yi musu yadda yake so,
bayason a juyashi sam,
ita kuwa Meerah kusan mates ne in ma bata girme mishi ba,
"All the best besty ta faďi tana murmushi,
Allah ya sake baka wata soyayyar wacce tafi ta da,
"U will always be my best Meera, Allah ya baki farin ciki kema....
"Uhmmm wonderful..,
Maleekah ta faďi tana karasowa haďe da tafa hannu,
a tsakiyansu ta tsaya cike da tsiwa,
hannun Meerah Hilal yaja yace da hausa dan yasan bata ji.
"Muje in rakaki,
ba kunya gare yarinyar nan ba,
kallo ta bisu dashi ta rasa menene ainihin abin da yasa ta biyosu,
kwafa tayi ta kama hannun Zainab suka koma parlor,
lokacin har su Abbu sun mike da niyyar tafiya,
wayarta ta dauka sukayi hotuna kala kala da Zainab da Hinad,
Har kasa su Anty Reemah suka rakosu,
tana ganin Hilal ya nufo inda suke tayi saurin sanya Abbu cikin mota,
gefen driver ta shiga ta sashi ya koma mazauninta,
Saida taga yazo dab da motar ta tadata haďe da bata wuta da karfi,
tana kallon yadda ya tsaya cike da mamaki ta fito da hannunta waje haďe da yi mishi wani irin sign wanda bai gane ba,
tana gama juyar da motar ta leko tayi mishi gwalooo sosai haďe da kaďa kai da ido,
Tsintar kanshi yayi da dariya sosai yana faďin
"naughty girl,
matsalar yan drama kenan,
komai sai sun maida shi wasan kwaikwayo,
Har ya karasa cikin dakinshi bai bar hango yadda tayi mishi da fuska ba,
duk abin da yakeyi in ya tuna sai ya keche da dariya shi kadai........
Mrs Tijjani Shattima.....
[10/06 9:33 PM] fareedah: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 6⃣7⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
New story from
*Atika Saheeb*
"Yaushe rabo,, Jamal ya faďi haďe da budewa,
Tallanta na film din
*Saheebul qalbee*
ya gani wanda ya gani a wall din Samir dazu yayi saving,
a da yana son films dinta saboda haďuwarta da barkwancinta da tsantsar iya soyayyarta,
amma yanzu abun ya haďe mishi,
yana matukar sonta saboda kamanni da takeyi da yar uwarshi Nadeeyah,
bai gama wannan tunanin ba ya hango fuskar da ya yi ma sani sosai,
fuskar Masoyiyarshi Hinad da yar uwarshi Zainab,
sai ita kanta Maleekar,
rawa hannunshi ya fara yi ya kara ma wayarshi full light,
sune tabbas,
Cike da mamaki yake karanta post din,
*My hidden fam, love yah muahhh....* ta sanya alamun kiss,
kwancewa kan Jamal yayi ya rasa ta inda zai kamo tunaninshi,
da kyar ya tattaro nutsuwarshi yayi screenshot din hoton ya turawa Hinad haďe da tambayar wacece wannan?
Hinad na bude hoton taga Maleekah,
alamar dariya kawai ta tura mishi ta kashe wayarta gaba daya dan ance karta faďa ma kowa suna son ya zama surprise......
Su shidda ne cikin jirgin,
Abbu, Ummi, papa, da Anty Reemah,
sai Hilal da Maleekah,
inda Hilal yake zaune nan Maleekah taje ta zauna da sharaďin kar ya soma yi mata magana,
dauke kanshi yayi dan gidan ta tarar,
Chocolates ta fito dashi da su ice cream tana sha tana bin wakar Nancy Agram,
toshe kunne Hilal yayi ya jingina jikin kujerar haďe da rufe ido,
duk ledar chocolate din da tasha sai ta wurga kan jikinshi,
da taga yaki kulata har ya rufe ido tayi saurin bude wani ice cream mai hade da chocolate ta kai saitin bakinshi,
Tura mishi tayi iya karfinta har sai da ya shige bakinshi,
wata dariya ta saki ganin yadda bakinshi yayi dama dama,
A harzuke ya ja gashin kanta da karfi wanda ya sanyata sakin kara,
"Hilal wani irin iskanci ne wannan,
Anty Reemah da karan yasa ta buďe ido ta fadi cike da masifa,
Gyalen wuyanta yaja ya goge bakinshi dashi ya mike zaiyi magana Ummi tace
"Ba laifinshi bane,
ina kallonta tun dazu,
dawo nan kusa da Abbu kaji,
Matse gurin Maleekah tayi tace saidai ita ta koma gurin Abbu,
"To dawo ki zauna,
ni sai in zauna a inda yake,
"Noo bazai zauna kusa dake ba, saidai ya zauna shi kadai,
"Maleekah...,
Ummi ta faďi cikin tsawa dan iskancinta ya isheta,
ga yadda take ganin fuskar Hilal zai iya maketa saboda bacin rai,
Tabe baki tayi tana shirin yin kuka Abbu ya taso da kanshi ya kamo hannunta ya maida ita kusa dashi,
badan taso ba haka ta zauna tana turo baki gaba,
kwantar da kanta sheik yayi cikin sigar lallashi dan koda wasa baya son abin da zai bata ran diyar da yake matukar kauna,
soyayyar yayarshi ya sanya shi sanya ma 'yayanshi biyar mata sunan suna wabi,
bai fasa sawa ba dan yace ko zai haifi goma su mutu sai ya sanya sunan wacce ya sani a matsayin mahaifiyarshi,
cikin ikon Allah Maleekah ta zauna duk da har yanzu da girmanta basu bar dar dar ba,
tun daga kanta haihuwa ta tsaya musu, ba haka sheik yaso ba dan shi mutum ne mai son tara 'ya'ya domin ya huce haushin tashin da yayi a maraya babu uwa babu wani dan uwa da zai kira nashi,
wannan yasa ya dauki son duniya ya daurawa Irfan da Maleekah,
sam babu no a agendar shi ta 'yayanshi,
hakan yasa Irfan ya zama sangartacce,
ita kuma Maleekah sai Allah ya sanya ta zamo mai hankali da sanin ya kamata,
shagwaba kaďai ta iya zubawa kamar baza'a mutu ba, amma in abu na serious yazo tafi kowa zama serious,
son da sukewa juna da mahaifinta yasa basa yarda ran wani ya baci koda kuwa anyi mishi abun bacin ran....
Lumshe ido Maleekah tayi tana son yin bacci,
gagararta baccin yayi saboda wani irin yanayi da takeji game da Hilal wanda mutum bai isa ya sanyashi ba saidai Allah,
mikewa zaune tayi kamar an tsikareta ta dauko madubi cikin jakarta ta saitashi daidai inda zata ga Hilal,
karaff idanuwansu suka sarke cikin na juna domin shima ita yake kallo tun zamanta,
saurin daga kanshi sama yayi yana mai jin haushin kanshi,
murmushi tayi wanda yake bayyana duk wata kyawun surar fuskarta,
komawa jikin Abbu tayi ta lumshe ido tana mai mamakin yadda akayi zuciyarta mai mugun tsantseni tayi na'am da Hilal,
tafi minti goma tana tunani har bacci mai cike da mafarkai yayi awon gaba da ita......
Sauri sauri yayi rounding aikin dake gabanshi dan yaje airport taro mutanen da a koda yaushe burinsu ya kasance cikin farin ciki,
Zubair ne ya shigo cikin office din da wasu files haďe da zube mishi,
harara Musaddiq ya bishi dashi yace
"Wallahi bazanyi ba,
kaga dan na daga maka kafa ka angwance shine zaka wani lalace ka haďani da aikinka,
to saidai in kwana zakayi a office amma sai ka gama su,
keyn mota ya dauka ya cigaba da faďin
"Dama gida kaje Faidah ta tayaka,
dan naga yar karanbani ce,
bye ni na tafi...
Dariya Zubair yayi yace
"Gobe nan zaka dawo ka tarar dasu,
in ka bude zakaga ko menene..
Musaddiq bai saurare shi ba ya wuce ya danna lift,
yana buďuwa ya shige ciki da sauri ya danna basement..
Lafiyyar motarshi ya shiga ya tadata yayi hanyar airport....
Mintina kadan suka kaishi airport din,
parking yayi a inda yasan bai tare kowa ba,
koda ya isa gurin ya tarar jirgin bai sauka ba,
guda biyu ne kadai ya sauka,
na USA,
tambaya yayi aka tabbatar mishi da nan da minti talatin na Turkey zasu sauka,
guri mai kyau ya nema ya zauna kusa da wani saurayi rike da jinjiri wanda bai wuce wata uku ba yana baccinshi cikin showel hankali kwance,
Shima saurayin bacci ne ya fara daukarshi dan saukarsu kenan daga jirgi,
Musaddiq na lura da yadda saurayin ke gyangyaďi ya kura mishi ido dan kar yayi sanadiyyar faduwar yaron,
gyangyaďi mai karfi ne ya kama saurayin har yayi sanadiyyar subucewar wayarshi da yaron,
Cike da azama Musaddiq ya taro yaron da har lokacin bai farka daga baccin da yakeyi ba,
rawa jikin saurayin ya fara yi cike da tsoro dan da yaron ya faďi ba karamin buguwa zaiyi ba,
waya ma kenan da take bata da karfi ta tarwatse inaga rai,
Kallon Musaddiq yayi wanda ya zubawa yaron ido suna kallon juna dan yana zuwa hannun Musaddiq ya buďe idonshi tangaran,
dariya jinjirin yayi wa Musaddiq wanda ya sanya duka kumatunshi lotsawa,
cike da kasala Musaddiq ya maida mishi dariyar haďe da taba kumatunshi,
haka nan yaji son yaron na yawo cikin jininshi,
matsowa saurayin yayi yana ma Musaddiq godiya haďe da sa hannu ya karbi jinjirin,
kuka sosai jinjirin ya fashe dashi wanda a iya saninsu bai taba yin irinshi ba tun haihuwarshi,
a ruďe saurayin ya fara jijjigashi yana hangen wani guri alamar neman mahaifiyar yaron,
kuka sosai jinjirin yakeyi har yana shakewa,
hawaye shabe shabe a rufaffen idonshi,
har cikin rai Musaddiq ke jin kukan jinjirin,
ganin yadda saurayin ke jijjigashi cikin rashin iyawa yasashi matsowa kusa ya mika hannu ya karbeshi,
sanyashi yayi a kafaďa nan take gurin yayi tsitt sai alamar shakuwa da ajiyar zuciyar jinjirin,
cike da mamaki dan saurayin yace
"Lallai junior,
wato nayi maka yaro da raino ko?
Dariya Musaddiq yayi yace
"Abun mamaki,
ban sanshi ba amma ganin farko ya shiga raina,
ya sunanshi?
*Mukhtar amma Hi*-------
"Amaaan..