Sashe 67
Zumuncin Mu A Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"ni yanzu ai bana fada,
fada na yara ne da kuma wanda bai samu abinda yake so ba,
ni kuwa me zance ma Allah,
ai sai godiya, in nayi fada ai na butulce mishi,
inaaa ni ba butulu bace,
Allah ya gamai min komai,
Hannu Goggo ta daga yana rawa zata kwadama Anni,
da sauri Baffa ya rike hannun ya maida nashi kan fuskarta,
Rike hannunshi Anni tayi tace "Haba dan Allah,
ba girmanka bane,
yanzu kaga ni bata mareni ba,
ka mareta,
da ka kyaleta wallahi bazai min tabo ba,
Dan Allah mijina kar ka sake daga hannu a kan mace koda kuwa yarinya ce,
kasan daraja garemu,
sake matse hannun tayi tace muje kaci abinci ka fita nemo mana halal,
Duk abin nan da akeyi akan idon Mummy da su Radiya ake yinshi,
nan ran Mummy ya kara baci,
a harzuke ta iso kusa da Baffa tace
"Baffa duka?
Dukan mahaifiyata Baffa,
dama irin ukubar da take ciki kenan,
habawa kamar an bude famfo Goggo ta fara kuka mai sauti,
riketa Radiya tayi tana harara Baffa da Anni,
Murmushi Anni tayi tace
"cikin jin dadi take wannan ma tsauts-----
rufe min baki,
Mummy ta katseta cikin tsawa,
"wacece ke da zaki samin baki a cikin magana ta,
da wanda ya haifeni nake ba da ke ba,
ki tsaya a matsayinki kin gane ko?
Murmushin dake kan fuskarta bai gushe ba ta sake damke hannun Baffa dan taga yana yunkurin kwacewa yayi wata aika aikar tace
"muje mijina,
kar yunwa tayi maka lahani,
Bayanta yabi suka bar su da sakkaken baki,
Goggo kuwa kuka takeyi bilhakki da gaskiya wanda ya zame mata dan kullum,
wannan kukan da Baffa ke sata tasan bashi ne,
duk ranar da ya dawo hannunta sai ya kwashi kashinshi a hannu, dan walhi bazata barshi ba,
bari dai asirin da Anni tayi mishi ya sakeshi, ita kuma ta daura nata,
"a tunaninta asiri Anni tayi mishi dan yadda ya zama sauna akanta tasan ba lafiya ba,
bata san kyautatawa da kissa yafi asiri tasiri a gurin namiji ba...
Wata ashar Raudha da Radiya suka saki da Mummy ta labarta musu shirin da Daddy yayi na auren Musaddiq,
Raudha ta daga murya tace
"Wallahi bazai yiwu ba,
wannan uwar daular da Musaddiq ya shiga ni kadai na santa,
sannan yadda muka ci burin aura mishi Faida mahaifinta yasa a kara mishi girma nan take shine Daddy yake mana bakin ciki,
wallahi bazata taba sabuwa ba,
wallahi da ya auri Nadeeyah gara ya mutu ba Aure,
haka nan ga inda ake harkar arziki mu kare a dangin tsiya, dangin marasa asali,
wallahi da kaina zanyi maganin abun,
karma kisa kanki Mummy,
ki bani kwana Hudu zakiji labarin ya wargaje,
badai ni ke zaune dashi a lagos din ba,
zanyi brain washing dinshi,
ki barni dashi kawai,
ki nunawa Daddy kin amince sai mu cigaba da shirya musu kulli ta bayan kasa...
Assalamu Alaikum,
Anni ta fadi hade da shigowa dakin ta ajiye musu cooler,
"ga abin kari da fatan ban shiga cikin maganarku ba,
tsaki Mummy taja ta juya baya dan bata kaunar ganin fuskar Anni,
dariya tayi tace "na barku lafiya,
A kofar fita ne tayi karo da Raliya,
da sauri Anty Raly taja baya ta tsuguna ta gaida ta,
mika hannu Anni tayi ta karbi Fadeel tace
"Maigidan da babu cefane,
muje daki na baka abincin tunda dai ni baka bani ba,
dariya kawai Anty Raly tayi tace "Baffa na ciki,
"yana wanka Anni ta bata amsa cike da kulawa,
Daki ta wuce da Fadeel tana tunanin kalaman Rauda,
ta rasa irin wannan kiyayyar da ake ma Suwaiba da 'yayanta, amma in shaa Allahu zata nuna musu itama tanada rawar takawa cikin rayuwar su Nadeeyah...
waya ta dauka ta kira Papy tace "duk abin da yakeyi ya barshi yazo yau,
da yake bashi da wani aiki ran monday sosai sai ya fara shirin tahowa.....
Ita kuwa Raliya hankalinta ba karamin tashi yayi ba dan bata san ko kadan Nadeeyah ta kasance cikin danginsu,
tasan zata sha wahala matuka,
ta riga ta gama auno mata zamanta gurin Taheer wanda take da tabbacin zata ji dadi a gurinshi,
a take ta kalli Mummy tace "gaskiya Mummy zanje in samu Daddy,
dan Nadeeyah na bukatar wasu familyn bamu ba,
nasan in ta auri little, ba karamin wahala zata sha ba,
nan take Mummy ta gimtse farin cikinta dan duk tunaninta Raliya ta dawo hanya ne,
ashe ita wani tunanin takeyi daban,
nan suka shiga zaginta sosai har ta hassala ta tashi ta fita ta wuce gidan su.....
Tana shiga gidan ta wuce dakin Musaddiq,
a tsaye ta sameshi yana taje gashin kanshi yana yar waka,
Ajiye Fadeel tayi a kasa tace
"Zo ka zauna Diku ina son magana dakai,
ajiye brush din hannunshi yayi ya dawo kusa da ita ya dauki fadeel suka zauna tare,
kallonshi tayi sosai tace
"baka isa aure ba kanina,
in kana so ma zan iya tsuguna maka,
Dan Allah ka hakura da Nadeeyah,
she deserve better life,
kasan halin da zaka sata in ka aureta mahaifiyarka bata so,
ka hakura da ita,
in har kana santa zaka so ganin ta cikin farin ciki,
Dan Allah Diku kayi hakuri,
ka barta tayi aure cikin wani familyn ba namu ba,
kaga akwai wani makocinmu Taheer,
inaga ma zaka ganeshi,
wanda yazo nan suka samu matsala da Hilal,
wallahi yana mutuwar kaunarta,
kuma inada assurance akanshi, dan na dade da sanin shi da mahaifiyarshi,
mu hadu ni da kai mu samar mata farin ciki mai daurewa kaji kanina...
"Ajiye Fadeel yayi ya kamo hannunta yace
"Anty Raly bakya sona ko?
Kin fi son bare a kaina,
yanzu har in furta ina son Nadeeyah kuce in hakura,
ke da nayi tunanin zaki mara min baya ki taimakeni in samu abin da nake so,
sai gashi kece kike iya cewa ni bazan bata farin ciki ba,
kin fi son wani ya sameta bani ba ko?
wallahi ban taba tunanin matar da zan aura zata shiga cikin bakin ciki ta sanadiya ta ba ko ta yan uwana,
bare Nadeeyah da ta kasance jinina,
wallahi alkawari ne bazan taba bari Nadeeyah ta wulakanta ba,
Dan Allah ki goyamin baya plsss,
"share kwallar idonta tayi dan ita tana hango mishi abinda bai hango ba,
tasan in ya auri Nadeeyah ya gayyatar wa kanshi da Nadeeyah rashin kwanciyar hankali kenan har su koma ga mahaliccinsu,
ita kuma Sam bata san duk su biyun su kasance cikin kunci,
A hankali tace "To Little,
in Nadeeyah mafi alkhairi ce a gareka Allah ya baka ita,
Allah ya baka juriya da jajircewa,
Hannun Fadeel ta kama hade mikewa tace
"Bari in tafi gida, Babanshi na hanya,
mikewa shima yayi ya bi bayanta har suka isa parlon,
Dakin su Husnah ta shiga dan yin magana da Nadeeyah,
bai bita ciki ba ya nemi guri ya zauna a parlon yana nazarin maganganunta.......
Mrs Tijjani Shattimah.......
[06/04 9:42 AM] Aysha Ya'u Kura: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 5⃣5⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
*Matar Mutum kabarinsa*
Kwance ta samesu a kasa su biyun Husnah na rarrashin Nadeeyah da har lokacin idonta bai bar zubar hawaye ba,
kan Nadeeyah Fadeel ya fada yana tsallen murnan ganinta,
cikin kukan ta fara mishi wasa tana dariya mai kama da yake,
Tausayi sosai ta bawa Anty Raly,
gefen gado ta zauna inda Badar ke bacci ba ta san wainar da ake toyawa ba,
kallon Nadeeyah tayi tace "Ashe haka kuma abu ya faru,
to Allah ya sanya alkhairi,
kanina ya kasa Taheer,
ko da yake so so ne,
amma son kai yafi,
ga Musaddiq dole Taheer ya hakura,
Tashi muje ku rakani gida ku tayani aiki sai mu fara tsara yadda zamu shirya bikin,
Mikewa Nadeeyah tayi da sauri dan sam bata san abun da zai zaunar da ita a gidan yau har su hadu da Mummy,
muje Anty,
kinyi wanka ne? Anty Raly ta tambaya tana kallonta..
"In naje can zanyi, bari in dauki kaya,
to kuyi sauri ina jiranku,
ko minti biyu basuyi ba suka fito da maka makan hijabansu har kasa kamar wadanda akayi ma mutuwa,
kallo Musaddiq ya bi ta dashi yana ta kokarin hada ido da kumburarrun idanuwanta taki yarda dan kanta a sunkuye yake,
Mikewa yayi ya sa hannu zai karbi fadeel,
noke wuya yayi ya kwanta a kafadun Nadeeyah,
"iyye to sauka zakayi yaro kar sa min ita ciwo,
maza sauko,
"kaga kyale min yaro ya rungumi abar kaunarshi kafin ka dauke mishi ita ka kai can wata uwa duniya,
gara yaji duminta da kyau,
dariya sosai Musaddiq yayi yaje saitin kunnen Husnah yace
"Amaryar tawa tayi miki,
murmushi tayi ta janyo kunnenshi tace
"sosai ma,
amma ina jin tsoro,
girgiza kai yayi yace
"karki ji tsoro,
babu abin zai faru,
"i pray soo ta fadi tana rugawa da gudu dan ta isko su,
shima saurin yayi ya fito,
lokacin har sun shiga mota,
Gefen da take zaune ya zagaya ya kira sunanta cikin wani irin siga,
kife kanta tayi a bayan Fadeel saboda kunyar Anty Raly da taji,
murmushi yayi ya sunkuyo daidai kunnenta a shagwabe yace
"Zaki fita bance I love yhu ba,
u knw dat i love yhu ko?
"take care of urself for mee alone,
tada motar Anty Raly tayi tace "mijina zai dawo karka sa in makara,
hannu ya daga musu yace "zanzo in dauke su anjima,
Husna ki kular min da ita,
*I LOVE YOU*
ya fadi da karfi yana dariya dan yasan ya hana mata sukuni......
Ta window Badar ta leko dan ganin wacce Musaddiq dinta ke cewa i love u,
babu kowa a gurin sai Musaddiq dake tsaye cikin Nishadi,
sai kuma gate da taga an rufe...
nan ta shiga tunanin su waye suka fita daga gidan kuma wacece yake cewa I love you cike da annashuwa,
Bayi ta shiga tayi brush ta fito parlon ko zata ganshi,
tana fitowa taji tashin motarshi,
wani irin zazzafan kishi taji ya taso ya tokareta,
da kyar ta samu nutsuwa ta dan tsakuri abin kari kadan......
Karfe biyar da yan mintina Papy da Hafeez suka iso gidan Baffa,
Saida suka ci abinci suka huta sosai sannan Anni ta koro mishi dalilin da yasa tayi kiranshi,
fada na yara ne da kuma wanda bai samu abinda yake so ba,
ni kuwa me zance ma Allah,
ai sai godiya, in nayi fada ai na butulce mishi,
inaaa ni ba butulu bace,
Allah ya gamai min komai,
Hannu Goggo ta daga yana rawa zata kwadama Anni,
da sauri Baffa ya rike hannun ya maida nashi kan fuskarta,
Rike hannunshi Anni tayi tace "Haba dan Allah,
ba girmanka bane,
yanzu kaga ni bata mareni ba,
ka mareta,
da ka kyaleta wallahi bazai min tabo ba,
Dan Allah mijina kar ka sake daga hannu a kan mace koda kuwa yarinya ce,
kasan daraja garemu,
sake matse hannun tayi tace muje kaci abinci ka fita nemo mana halal,
Duk abin nan da akeyi akan idon Mummy da su Radiya ake yinshi,
nan ran Mummy ya kara baci,
a harzuke ta iso kusa da Baffa tace
"Baffa duka?
Dukan mahaifiyata Baffa,
dama irin ukubar da take ciki kenan,
habawa kamar an bude famfo Goggo ta fara kuka mai sauti,
riketa Radiya tayi tana harara Baffa da Anni,
Murmushi Anni tayi tace
"cikin jin dadi take wannan ma tsauts-----
rufe min baki,
Mummy ta katseta cikin tsawa,
"wacece ke da zaki samin baki a cikin magana ta,
da wanda ya haifeni nake ba da ke ba,
ki tsaya a matsayinki kin gane ko?
Murmushin dake kan fuskarta bai gushe ba ta sake damke hannun Baffa dan taga yana yunkurin kwacewa yayi wata aika aikar tace
"muje mijina,
kar yunwa tayi maka lahani,
Bayanta yabi suka bar su da sakkaken baki,
Goggo kuwa kuka takeyi bilhakki da gaskiya wanda ya zame mata dan kullum,
wannan kukan da Baffa ke sata tasan bashi ne,
duk ranar da ya dawo hannunta sai ya kwashi kashinshi a hannu, dan walhi bazata barshi ba,
bari dai asirin da Anni tayi mishi ya sakeshi, ita kuma ta daura nata,
"a tunaninta asiri Anni tayi mishi dan yadda ya zama sauna akanta tasan ba lafiya ba,
bata san kyautatawa da kissa yafi asiri tasiri a gurin namiji ba...
Wata ashar Raudha da Radiya suka saki da Mummy ta labarta musu shirin da Daddy yayi na auren Musaddiq,
Raudha ta daga murya tace
"Wallahi bazai yiwu ba,
wannan uwar daular da Musaddiq ya shiga ni kadai na santa,
sannan yadda muka ci burin aura mishi Faida mahaifinta yasa a kara mishi girma nan take shine Daddy yake mana bakin ciki,
wallahi bazata taba sabuwa ba,
wallahi da ya auri Nadeeyah gara ya mutu ba Aure,
haka nan ga inda ake harkar arziki mu kare a dangin tsiya, dangin marasa asali,
wallahi da kaina zanyi maganin abun,
karma kisa kanki Mummy,
ki bani kwana Hudu zakiji labarin ya wargaje,
badai ni ke zaune dashi a lagos din ba,
zanyi brain washing dinshi,
ki barni dashi kawai,
ki nunawa Daddy kin amince sai mu cigaba da shirya musu kulli ta bayan kasa...
Assalamu Alaikum,
Anni ta fadi hade da shigowa dakin ta ajiye musu cooler,
"ga abin kari da fatan ban shiga cikin maganarku ba,
tsaki Mummy taja ta juya baya dan bata kaunar ganin fuskar Anni,
dariya tayi tace "na barku lafiya,
A kofar fita ne tayi karo da Raliya,
da sauri Anty Raly taja baya ta tsuguna ta gaida ta,
mika hannu Anni tayi ta karbi Fadeel tace
"Maigidan da babu cefane,
muje daki na baka abincin tunda dai ni baka bani ba,
dariya kawai Anty Raly tayi tace "Baffa na ciki,
"yana wanka Anni ta bata amsa cike da kulawa,
Daki ta wuce da Fadeel tana tunanin kalaman Rauda,
ta rasa irin wannan kiyayyar da ake ma Suwaiba da 'yayanta, amma in shaa Allahu zata nuna musu itama tanada rawar takawa cikin rayuwar su Nadeeyah...
waya ta dauka ta kira Papy tace "duk abin da yakeyi ya barshi yazo yau,
da yake bashi da wani aiki ran monday sosai sai ya fara shirin tahowa.....
Ita kuwa Raliya hankalinta ba karamin tashi yayi ba dan bata san ko kadan Nadeeyah ta kasance cikin danginsu,
tasan zata sha wahala matuka,
ta riga ta gama auno mata zamanta gurin Taheer wanda take da tabbacin zata ji dadi a gurinshi,
a take ta kalli Mummy tace "gaskiya Mummy zanje in samu Daddy,
dan Nadeeyah na bukatar wasu familyn bamu ba,
nasan in ta auri little, ba karamin wahala zata sha ba,
nan take Mummy ta gimtse farin cikinta dan duk tunaninta Raliya ta dawo hanya ne,
ashe ita wani tunanin takeyi daban,
nan suka shiga zaginta sosai har ta hassala ta tashi ta fita ta wuce gidan su.....
Tana shiga gidan ta wuce dakin Musaddiq,
a tsaye ta sameshi yana taje gashin kanshi yana yar waka,
Ajiye Fadeel tayi a kasa tace
"Zo ka zauna Diku ina son magana dakai,
ajiye brush din hannunshi yayi ya dawo kusa da ita ya dauki fadeel suka zauna tare,
kallonshi tayi sosai tace
"baka isa aure ba kanina,
in kana so ma zan iya tsuguna maka,
Dan Allah ka hakura da Nadeeyah,
she deserve better life,
kasan halin da zaka sata in ka aureta mahaifiyarka bata so,
ka hakura da ita,
in har kana santa zaka so ganin ta cikin farin ciki,
Dan Allah Diku kayi hakuri,
ka barta tayi aure cikin wani familyn ba namu ba,
kaga akwai wani makocinmu Taheer,
inaga ma zaka ganeshi,
wanda yazo nan suka samu matsala da Hilal,
wallahi yana mutuwar kaunarta,
kuma inada assurance akanshi, dan na dade da sanin shi da mahaifiyarshi,
mu hadu ni da kai mu samar mata farin ciki mai daurewa kaji kanina...
"Ajiye Fadeel yayi ya kamo hannunta yace
"Anty Raly bakya sona ko?
Kin fi son bare a kaina,
yanzu har in furta ina son Nadeeyah kuce in hakura,
ke da nayi tunanin zaki mara min baya ki taimakeni in samu abin da nake so,
sai gashi kece kike iya cewa ni bazan bata farin ciki ba,
kin fi son wani ya sameta bani ba ko?
wallahi ban taba tunanin matar da zan aura zata shiga cikin bakin ciki ta sanadiya ta ba ko ta yan uwana,
bare Nadeeyah da ta kasance jinina,
wallahi alkawari ne bazan taba bari Nadeeyah ta wulakanta ba,
Dan Allah ki goyamin baya plsss,
"share kwallar idonta tayi dan ita tana hango mishi abinda bai hango ba,
tasan in ya auri Nadeeyah ya gayyatar wa kanshi da Nadeeyah rashin kwanciyar hankali kenan har su koma ga mahaliccinsu,
ita kuma Sam bata san duk su biyun su kasance cikin kunci,
A hankali tace "To Little,
in Nadeeyah mafi alkhairi ce a gareka Allah ya baka ita,
Allah ya baka juriya da jajircewa,
Hannun Fadeel ta kama hade mikewa tace
"Bari in tafi gida, Babanshi na hanya,
mikewa shima yayi ya bi bayanta har suka isa parlon,
Dakin su Husnah ta shiga dan yin magana da Nadeeyah,
bai bita ciki ba ya nemi guri ya zauna a parlon yana nazarin maganganunta.......
Mrs Tijjani Shattimah.......
[06/04 9:42 AM] Aysha Ya'u Kura: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 5⃣5⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
*Matar Mutum kabarinsa*
Kwance ta samesu a kasa su biyun Husnah na rarrashin Nadeeyah da har lokacin idonta bai bar zubar hawaye ba,
kan Nadeeyah Fadeel ya fada yana tsallen murnan ganinta,
cikin kukan ta fara mishi wasa tana dariya mai kama da yake,
Tausayi sosai ta bawa Anty Raly,
gefen gado ta zauna inda Badar ke bacci ba ta san wainar da ake toyawa ba,
kallon Nadeeyah tayi tace "Ashe haka kuma abu ya faru,
to Allah ya sanya alkhairi,
kanina ya kasa Taheer,
ko da yake so so ne,
amma son kai yafi,
ga Musaddiq dole Taheer ya hakura,
Tashi muje ku rakani gida ku tayani aiki sai mu fara tsara yadda zamu shirya bikin,
Mikewa Nadeeyah tayi da sauri dan sam bata san abun da zai zaunar da ita a gidan yau har su hadu da Mummy,
muje Anty,
kinyi wanka ne? Anty Raly ta tambaya tana kallonta..
"In naje can zanyi, bari in dauki kaya,
to kuyi sauri ina jiranku,
ko minti biyu basuyi ba suka fito da maka makan hijabansu har kasa kamar wadanda akayi ma mutuwa,
kallo Musaddiq ya bi ta dashi yana ta kokarin hada ido da kumburarrun idanuwanta taki yarda dan kanta a sunkuye yake,
Mikewa yayi ya sa hannu zai karbi fadeel,
noke wuya yayi ya kwanta a kafadun Nadeeyah,
"iyye to sauka zakayi yaro kar sa min ita ciwo,
maza sauko,
"kaga kyale min yaro ya rungumi abar kaunarshi kafin ka dauke mishi ita ka kai can wata uwa duniya,
gara yaji duminta da kyau,
dariya sosai Musaddiq yayi yaje saitin kunnen Husnah yace
"Amaryar tawa tayi miki,
murmushi tayi ta janyo kunnenshi tace
"sosai ma,
amma ina jin tsoro,
girgiza kai yayi yace
"karki ji tsoro,
babu abin zai faru,
"i pray soo ta fadi tana rugawa da gudu dan ta isko su,
shima saurin yayi ya fito,
lokacin har sun shiga mota,
Gefen da take zaune ya zagaya ya kira sunanta cikin wani irin siga,
kife kanta tayi a bayan Fadeel saboda kunyar Anty Raly da taji,
murmushi yayi ya sunkuyo daidai kunnenta a shagwabe yace
"Zaki fita bance I love yhu ba,
u knw dat i love yhu ko?
"take care of urself for mee alone,
tada motar Anty Raly tayi tace "mijina zai dawo karka sa in makara,
hannu ya daga musu yace "zanzo in dauke su anjima,
Husna ki kular min da ita,
*I LOVE YOU*
ya fadi da karfi yana dariya dan yasan ya hana mata sukuni......
Ta window Badar ta leko dan ganin wacce Musaddiq dinta ke cewa i love u,
babu kowa a gurin sai Musaddiq dake tsaye cikin Nishadi,
sai kuma gate da taga an rufe...
nan ta shiga tunanin su waye suka fita daga gidan kuma wacece yake cewa I love you cike da annashuwa,
Bayi ta shiga tayi brush ta fito parlon ko zata ganshi,
tana fitowa taji tashin motarshi,
wani irin zazzafan kishi taji ya taso ya tokareta,
da kyar ta samu nutsuwa ta dan tsakuri abin kari kadan......
Karfe biyar da yan mintina Papy da Hafeez suka iso gidan Baffa,
Saida suka ci abinci suka huta sosai sannan Anni ta koro mishi dalilin da yasa tayi kiranshi,