Sashe 55
Zumuncin Mu A Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
cikin damuwar da ya rasa dalilinta yace
" in shaa Allah tana gama school nan da 5month zai dawo da ita cyprus,
gara tana gabanshi,
hakan kadai zai hutar da zuciyarshi,
zai cigaba da tunasar da ita muhimmacin karatu har ta gama secondary...
Text ya tura cikin layin da ya sai mata..
*Kyawun alkawari cikawa, Dan Allah ki kula, ki maida hankali kan karatun waec, nd ur line ya zama personal, kar ki bawa ko wani namiji ko macce numberki sai wanda ya zamto shakikinki, take care*....
Husnah na miko mata wayar bayan ta gama setting dinta,
text din ya shigo da sunan
*Arc Kangiwa*
karanta text din tayi hade da murmushi,
saboda sabo da rike wayar Husnah yasa ta iya wasu abubuwan,
reply tayi mishi
*In shaa Allah will keep my words,
Allah ya saka da alkhairi thanks for caring*
Yana gama karanta reply dinta ya ajiye wayar,
inama zai iya ce mata
*I love you*
Yana matukar son ganin reply din da zai hana mishi sukuni ya sanya shi yawo cikin sararin samaniya kamar yadda jirginsu zai lula,
saidai kashh..
bazai iya ba,
domin tanadin da yayi wa soyayyarsu ba na yanzu bane,
sai ta mallaki dukkan hankalin kanta,
sai ta koyi duk wasu nau'ika na soyayya,
yana son yin soyayyar da a tarihi ba'a taba samun kamarta ba,
cije lebe yayi domin hango yadda zai maida ita sarauniyar shi,
kuma sarauniyar matan duniya....
*(A bari ya huce)*.....
🤪😜😝
*MAFARI* ......
*(kauna)*
*Shin so samu ne*
Nidai rubutuwa nakeyi,
mijin Nadeeyah na cikin ukun nan,
Allah ya riga ya zaba...
muje zuwa a Mafari....
*Team Hilal*
*Team Diku nah*
*Team Taheer*
Mrs Tijjani Shattima......
[01/04 3:08 PM] fareedah: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 4⃣9⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
*MOROCCO*
Kuka sosai Shareefa keyi tana kwala kiran Doctor,
Doctor....
kokarin cire oxygen din Ummu Ayyu takeyi hawaye na tsiyaya ta gefen idonta,
hannunta Sarki Tidjani ya rike yayi saurin maida mata oxygen din,
girgiza kai ta shiga yi hawaye na tsare da dan uwanshi,
Allah kadai azabar da mai rai yakesha yayi da yazo gangara,
dago idanuwanta da suke lumshewa tayi tana musu alama da akwai abin da takeson fada musu,
zuwan doctor ne ya sa suka matsa gurin suna kuka dukkansu babu mai ba wani hakuri,
ganin Doctorn na girgiza yana cire oxygen din ya sanya Shareefah matsowa a gigice tana tambayarshi,
bai ce mata komai ba ya zagaya ya cire drip din da ke taimaka mata ta samu karfi a jikinta,
bin bayanshi Shareefah zatayi taji hannun Ummu Ayyu ya riketa,
damke hannun tayi cikin kuka tace
"Kiyi hakuri ummu na,
nasan zai canza miki magani ne,
bari in tambayeshi,
tari ummu ta fara yi da karfi tana fadin
"a'a, ki tsaya a nan in cika a gabanki,
shima likitan yasan rayuwata yanzu bata da wani sauran amfani,
amfaninta a gareni da Allah bai dauki raina ba ya barni in sanar miki da sirrin da ya dade a rufe,
gyara zama Shareefah tayi tana sauraron mahaifiyarta,
Shareefah.....
ta fadi a wahalce saboda fitar maganar ma wahala ce a gareta,
"na aikata abubuwan da ban taba tunani akansu ba,
na aikata abubuwan da rana irin ta yau bata taba zuwa min a kwalkwata ba,
*YAREEMA*....
*YAREEMA A....DA....*
nan ta shiga tari sosai har tana jirkitowa daga kan gadon,
kuka mai karfi Shareefah ta fashe dashi tana kallon Doctor dake tsaye yana monitoring heart beat din Ummu,
doctor help me,
kayi wani abu dan Allah,
girgiza kai yayi yace
"babu abinda zaiyi amfani a wannan ranar Shareefah,
not even power,
just listen to her before its late,
"may be what she is going to tell u will be a relief to her,
hannun Tidjani ummu ta kamo tace
" *HAJJA*,
*RUGAR HALDON SASSOUNBOROUN*
ku nemi Hajja yar Riga,
zata fada muku komai game da
*YAREEMA... AD...*
kasa karasawa tayi saboda yadda tayi wani tarin da ya hado da gudan jini,
nan ta shiga fisge fisge suna danneta suna kuka sosai,
murya can kasa take cewa
*da na sani, da na sani, na cuci ka....ina*
kalmar da dunga fada kenan har ta cika da ihun da ya ratsa ko ina a cikin katafaren asibitin.....
*(Shin masu zalunci basa tuna wannan ranar, ranar da babu wani wanda zai iya taimakonsu, ranar da babu wani sauki sai saukin Allah da na abun alkhairin da ka shuka, shin in ka shuka tsiya baka tunanin wannan tsiyar ta zame maka kaya mai nauyi ranar da rayuwarka zata zamo ba taka ba, shin menene kazantar duniya da zata sanyamu mu dinga kauce hanya har mu dauki nauyin hakkin wasu muyi dakonshi, rayuwa kalilan ce, wallahi tsakanin mutuwa da rayuwa kamar kiftawar ido ne, yanzun nan komai na iya canzawa, dan Allah yan uwa ko me zamuyi mu tuno da wannan ranar, ranar da take tafe ga dukkan wanda yake numfashi a doron kasa, ba'a dauketa ga kowa ba dukkanmu zamu tafi, Allah kasa mu cika da kyau da imani)*........
********
Orange rigar da ta saba bacci da ita ta dauko ta saka ta sanya bakar hula,
minti minti ta duba wayar da ta barta a gida ta dawo ta tarar babu missed call da text ko daya daga gurinshi,
abin da bai taba faruwa ba tun da ya bata wayar,
dauko wayar tayi ta hau kan katifar da aka siyo dominta ta fara dannata,
tunanin tura mishi text takeyi taji ko lafiya,
lallai sabo turken wawa,
tayi matukar sabawa da ganin sunan *Arc kangiwa*
a cikin inbox dinta,
har ta rubuta text din, ta kasa turawa tanata juye juye da wayar a hannunta,
karar wayar yasata bude ido da sauri dan ta dauka shi ne,
ajiye wayar tayi kirjinta na duka saboda dadin da taji na daukar shi ya kirata,
saida wayar ta kusa tsinkewa lokacin ta saisaita kanta tayi saurin ďauka
"Kin kwanta ne?
"Ummm ta fadi kamar da gaske baccin takeyi,
"shikenan ya fadi kamar abin tausayi,
dariya tayi tace
"idona biyu kana san wani abu ne?
"Nidai na gaji..
zan bar gidannan,
shikenan ku dan kunci abinci baku damu da nawa cikin ba,
ki kwanta kawai ya karashe hade da kashe wayar,
yaye abun rufarta tayi ta kalli Husna dake dariya da waya a hannu tace
"muje kitchen pls,
bata kalleta ba tace "muyi me?
irin kallon da Badariyya ke mata yasa ta kasa bawa Husna amsa dan kar ta ambaci sunan Musaddiq ta fada mata bakar da zata hanata bacci,
ficewa tayi a dakin ta wuce kitchen,
tuwo ta gani guda biyu a cooler Daddy,
har ta fara zuba mishi ta tuno baya san tuwo,
gas ta kunna ta dafa mishi indomie da fish source din dake fridge,
tana gawa ta soya mishi kwai ta kai mishi kan dining,
dakinshi ta wuce ta fada mishi abinci na kan dining,
da sauri ya tsayar da ita ya dauko coke mai sanyi a fridge dinshi,
Zama yace tayi ta tayashi hira,
bata mishi musu ba ta zauna,
kallonshi takeyi yana cin abin kamar wanda yunwa ta gama cinyeshi,
dago ido yayi suka hada ido tayi dariya hade da sunkuyar da kanta kasa,
shima dariyar yayi yace
"kallona kikeyi ki gama kwashe rahoton yadda nake cin abinci ko, zaki sani,
dariya sosai tayi tace "wa zan fadawa in na kwashe,
saidai in barshi a cikina duk ranar da na hadu da matar da zaka aura, labarin cikinka zan fara bata, dan in bata kula dashi ba akwai matsala,
dariyar shima yayi yace
"ai basai kin fada mata ba,
day 1 zan fada mata,
tayi wasa da komai banda cikina, har saima na jira wani ya fada mata,
dariya ta sakeyi, kafin tayi magana taji ya dauki waya shima yana dariyar,
"Main man, how far,
hope ka kwashe, nasanka da kwashewa,
tsaki Hilal yayi yace
"Duniya ba gaskiya Musaddiq,
kasan na baka labarin Irfan da yake san cutar mahaifinshi,
to yau throughout muna tare,
saboda naki amincewa da bukatarshi,
kuma na rubuta letter zuwa company akan wannan business din fake ne, yau saida guy dinnan ya kusa kasheni,
Allah ya taimakeni da Meerah muka tafi,
ita ta kira police suka tafi dashi, but alhamdullilah..
anyi bailing shi dan kar Babanshi ya sani amma i promise not to work der again,
bana son abun da zai kara hadani da Irfan,
nd sai na nemi mahaifinshi na fada mishi irin cutar da suke mishi a companynshi,
Ajiye cokali Musaddiq yayi yace
"gaskiya gara kabar aiki a gurin,
kar yazo da tsautsayi wata rana,
dan ma kai ya samu,
da su mune ai sai dai mu kusa kashe shi,
"gerraut Hilal ya fadi yana dariyar da tunda ya dawo baiyi ta ba,
dariya Musaddiq yayi yace
"ka fa raina ni,
irin girman uban nan ma baka bani,
bakomai yaran zamani,
sai da safe,
sosai Hilal yayi dariya harda kyakyatawa ya kashe wayar dan kar Musaddiq yasa cikinshi ya murda,
shiyasa in ya shiga damuwa mutum na farko da yake fara kira Musaddiq ne,
dan yakan mantar dashi damuwa,
haka shima Musaddiq Hilal yana solving ko wani irin problem dinshi,
saidai in bai fada mishi ba,
yana gama cin abinci ya kalli Nadeeyah dake kokarin tashi yace
"ina zuwa?
"Bacci nakeji ta fadi kamar zatayi kuka,
"ni kadai zaki bari a parlor, ya fadi yana kwaikwayonta,
Murmushi tayi tace "dan Allah kaje ka kwanta kaima,
"To miss problem solving,
thank u,
dariya kawai tayi ta wuce daki,
Daddy dake tsaye yana kallonsu daga sama ya wuce daki zuciyarshi cike fal da farin ciki da tunanin Allah yasanya abinda zuciyarshi ta kitsa mishi ya tabbata,
hango futurn danshi yayi a tattare da Nadeeyah,
ita kadai ce macen da ta dace da yanayin rayuwar dan da ya tashi cikin taron mata cike da rauni kuma a sangarce,
badan Hilal dake sanyashi a hanya ba, yasan da Musaddiq ko sanin menene kalmar Namiji bazaiyi ba,
Addu'a sosai Daddy yayi na Allah ya tabbatar da tunaninshi kuma ya sanya ta zamo alkhairi a gurin danshi.....
Kasar Nigeria,
kasar who u knw ba what u knw ba,
washe gari tun safe Daddy ya kira abokinshi GMD din NNPC towers dake Abuja,
bayan sun gaisa suka dan taba hira,
" in shaa Allah tana gama school nan da 5month zai dawo da ita cyprus,
gara tana gabanshi,
hakan kadai zai hutar da zuciyarshi,
zai cigaba da tunasar da ita muhimmacin karatu har ta gama secondary...
Text ya tura cikin layin da ya sai mata..
*Kyawun alkawari cikawa, Dan Allah ki kula, ki maida hankali kan karatun waec, nd ur line ya zama personal, kar ki bawa ko wani namiji ko macce numberki sai wanda ya zamto shakikinki, take care*....
Husnah na miko mata wayar bayan ta gama setting dinta,
text din ya shigo da sunan
*Arc Kangiwa*
karanta text din tayi hade da murmushi,
saboda sabo da rike wayar Husnah yasa ta iya wasu abubuwan,
reply tayi mishi
*In shaa Allah will keep my words,
Allah ya saka da alkhairi thanks for caring*
Yana gama karanta reply dinta ya ajiye wayar,
inama zai iya ce mata
*I love you*
Yana matukar son ganin reply din da zai hana mishi sukuni ya sanya shi yawo cikin sararin samaniya kamar yadda jirginsu zai lula,
saidai kashh..
bazai iya ba,
domin tanadin da yayi wa soyayyarsu ba na yanzu bane,
sai ta mallaki dukkan hankalin kanta,
sai ta koyi duk wasu nau'ika na soyayya,
yana son yin soyayyar da a tarihi ba'a taba samun kamarta ba,
cije lebe yayi domin hango yadda zai maida ita sarauniyar shi,
kuma sarauniyar matan duniya....
*(A bari ya huce)*.....
🤪😜😝
*MAFARI* ......
*(kauna)*
*Shin so samu ne*
Nidai rubutuwa nakeyi,
mijin Nadeeyah na cikin ukun nan,
Allah ya riga ya zaba...
muje zuwa a Mafari....
*Team Hilal*
*Team Diku nah*
*Team Taheer*
Mrs Tijjani Shattima......
[01/04 3:08 PM] fareedah: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 4⃣9⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
*MOROCCO*
Kuka sosai Shareefa keyi tana kwala kiran Doctor,
Doctor....
kokarin cire oxygen din Ummu Ayyu takeyi hawaye na tsiyaya ta gefen idonta,
hannunta Sarki Tidjani ya rike yayi saurin maida mata oxygen din,
girgiza kai ta shiga yi hawaye na tsare da dan uwanshi,
Allah kadai azabar da mai rai yakesha yayi da yazo gangara,
dago idanuwanta da suke lumshewa tayi tana musu alama da akwai abin da takeson fada musu,
zuwan doctor ne ya sa suka matsa gurin suna kuka dukkansu babu mai ba wani hakuri,
ganin Doctorn na girgiza yana cire oxygen din ya sanya Shareefah matsowa a gigice tana tambayarshi,
bai ce mata komai ba ya zagaya ya cire drip din da ke taimaka mata ta samu karfi a jikinta,
bin bayanshi Shareefah zatayi taji hannun Ummu Ayyu ya riketa,
damke hannun tayi cikin kuka tace
"Kiyi hakuri ummu na,
nasan zai canza miki magani ne,
bari in tambayeshi,
tari ummu ta fara yi da karfi tana fadin
"a'a, ki tsaya a nan in cika a gabanki,
shima likitan yasan rayuwata yanzu bata da wani sauran amfani,
amfaninta a gareni da Allah bai dauki raina ba ya barni in sanar miki da sirrin da ya dade a rufe,
gyara zama Shareefah tayi tana sauraron mahaifiyarta,
Shareefah.....
ta fadi a wahalce saboda fitar maganar ma wahala ce a gareta,
"na aikata abubuwan da ban taba tunani akansu ba,
na aikata abubuwan da rana irin ta yau bata taba zuwa min a kwalkwata ba,
*YAREEMA*....
*YAREEMA A....DA....*
nan ta shiga tari sosai har tana jirkitowa daga kan gadon,
kuka mai karfi Shareefah ta fashe dashi tana kallon Doctor dake tsaye yana monitoring heart beat din Ummu,
doctor help me,
kayi wani abu dan Allah,
girgiza kai yayi yace
"babu abinda zaiyi amfani a wannan ranar Shareefah,
not even power,
just listen to her before its late,
"may be what she is going to tell u will be a relief to her,
hannun Tidjani ummu ta kamo tace
" *HAJJA*,
*RUGAR HALDON SASSOUNBOROUN*
ku nemi Hajja yar Riga,
zata fada muku komai game da
*YAREEMA... AD...*
kasa karasawa tayi saboda yadda tayi wani tarin da ya hado da gudan jini,
nan ta shiga fisge fisge suna danneta suna kuka sosai,
murya can kasa take cewa
*da na sani, da na sani, na cuci ka....ina*
kalmar da dunga fada kenan har ta cika da ihun da ya ratsa ko ina a cikin katafaren asibitin.....
*(Shin masu zalunci basa tuna wannan ranar, ranar da babu wani wanda zai iya taimakonsu, ranar da babu wani sauki sai saukin Allah da na abun alkhairin da ka shuka, shin in ka shuka tsiya baka tunanin wannan tsiyar ta zame maka kaya mai nauyi ranar da rayuwarka zata zamo ba taka ba, shin menene kazantar duniya da zata sanyamu mu dinga kauce hanya har mu dauki nauyin hakkin wasu muyi dakonshi, rayuwa kalilan ce, wallahi tsakanin mutuwa da rayuwa kamar kiftawar ido ne, yanzun nan komai na iya canzawa, dan Allah yan uwa ko me zamuyi mu tuno da wannan ranar, ranar da take tafe ga dukkan wanda yake numfashi a doron kasa, ba'a dauketa ga kowa ba dukkanmu zamu tafi, Allah kasa mu cika da kyau da imani)*........
********
Orange rigar da ta saba bacci da ita ta dauko ta saka ta sanya bakar hula,
minti minti ta duba wayar da ta barta a gida ta dawo ta tarar babu missed call da text ko daya daga gurinshi,
abin da bai taba faruwa ba tun da ya bata wayar,
dauko wayar tayi ta hau kan katifar da aka siyo dominta ta fara dannata,
tunanin tura mishi text takeyi taji ko lafiya,
lallai sabo turken wawa,
tayi matukar sabawa da ganin sunan *Arc kangiwa*
a cikin inbox dinta,
har ta rubuta text din, ta kasa turawa tanata juye juye da wayar a hannunta,
karar wayar yasata bude ido da sauri dan ta dauka shi ne,
ajiye wayar tayi kirjinta na duka saboda dadin da taji na daukar shi ya kirata,
saida wayar ta kusa tsinkewa lokacin ta saisaita kanta tayi saurin ďauka
"Kin kwanta ne?
"Ummm ta fadi kamar da gaske baccin takeyi,
"shikenan ya fadi kamar abin tausayi,
dariya tayi tace
"idona biyu kana san wani abu ne?
"Nidai na gaji..
zan bar gidannan,
shikenan ku dan kunci abinci baku damu da nawa cikin ba,
ki kwanta kawai ya karashe hade da kashe wayar,
yaye abun rufarta tayi ta kalli Husna dake dariya da waya a hannu tace
"muje kitchen pls,
bata kalleta ba tace "muyi me?
irin kallon da Badariyya ke mata yasa ta kasa bawa Husna amsa dan kar ta ambaci sunan Musaddiq ta fada mata bakar da zata hanata bacci,
ficewa tayi a dakin ta wuce kitchen,
tuwo ta gani guda biyu a cooler Daddy,
har ta fara zuba mishi ta tuno baya san tuwo,
gas ta kunna ta dafa mishi indomie da fish source din dake fridge,
tana gawa ta soya mishi kwai ta kai mishi kan dining,
dakinshi ta wuce ta fada mishi abinci na kan dining,
da sauri ya tsayar da ita ya dauko coke mai sanyi a fridge dinshi,
Zama yace tayi ta tayashi hira,
bata mishi musu ba ta zauna,
kallonshi takeyi yana cin abin kamar wanda yunwa ta gama cinyeshi,
dago ido yayi suka hada ido tayi dariya hade da sunkuyar da kanta kasa,
shima dariyar yayi yace
"kallona kikeyi ki gama kwashe rahoton yadda nake cin abinci ko, zaki sani,
dariya sosai tayi tace "wa zan fadawa in na kwashe,
saidai in barshi a cikina duk ranar da na hadu da matar da zaka aura, labarin cikinka zan fara bata, dan in bata kula dashi ba akwai matsala,
dariyar shima yayi yace
"ai basai kin fada mata ba,
day 1 zan fada mata,
tayi wasa da komai banda cikina, har saima na jira wani ya fada mata,
dariya ta sakeyi, kafin tayi magana taji ya dauki waya shima yana dariyar,
"Main man, how far,
hope ka kwashe, nasanka da kwashewa,
tsaki Hilal yayi yace
"Duniya ba gaskiya Musaddiq,
kasan na baka labarin Irfan da yake san cutar mahaifinshi,
to yau throughout muna tare,
saboda naki amincewa da bukatarshi,
kuma na rubuta letter zuwa company akan wannan business din fake ne, yau saida guy dinnan ya kusa kasheni,
Allah ya taimakeni da Meerah muka tafi,
ita ta kira police suka tafi dashi, but alhamdullilah..
anyi bailing shi dan kar Babanshi ya sani amma i promise not to work der again,
bana son abun da zai kara hadani da Irfan,
nd sai na nemi mahaifinshi na fada mishi irin cutar da suke mishi a companynshi,
Ajiye cokali Musaddiq yayi yace
"gaskiya gara kabar aiki a gurin,
kar yazo da tsautsayi wata rana,
dan ma kai ya samu,
da su mune ai sai dai mu kusa kashe shi,
"gerraut Hilal ya fadi yana dariyar da tunda ya dawo baiyi ta ba,
dariya Musaddiq yayi yace
"ka fa raina ni,
irin girman uban nan ma baka bani,
bakomai yaran zamani,
sai da safe,
sosai Hilal yayi dariya harda kyakyatawa ya kashe wayar dan kar Musaddiq yasa cikinshi ya murda,
shiyasa in ya shiga damuwa mutum na farko da yake fara kira Musaddiq ne,
dan yakan mantar dashi damuwa,
haka shima Musaddiq Hilal yana solving ko wani irin problem dinshi,
saidai in bai fada mishi ba,
yana gama cin abinci ya kalli Nadeeyah dake kokarin tashi yace
"ina zuwa?
"Bacci nakeji ta fadi kamar zatayi kuka,
"ni kadai zaki bari a parlor, ya fadi yana kwaikwayonta,
Murmushi tayi tace "dan Allah kaje ka kwanta kaima,
"To miss problem solving,
thank u,
dariya kawai tayi ta wuce daki,
Daddy dake tsaye yana kallonsu daga sama ya wuce daki zuciyarshi cike fal da farin ciki da tunanin Allah yasanya abinda zuciyarshi ta kitsa mishi ya tabbata,
hango futurn danshi yayi a tattare da Nadeeyah,
ita kadai ce macen da ta dace da yanayin rayuwar dan da ya tashi cikin taron mata cike da rauni kuma a sangarce,
badan Hilal dake sanyashi a hanya ba, yasan da Musaddiq ko sanin menene kalmar Namiji bazaiyi ba,
Addu'a sosai Daddy yayi na Allah ya tabbatar da tunaninshi kuma ya sanya ta zamo alkhairi a gurin danshi.....
Kasar Nigeria,
kasar who u knw ba what u knw ba,
washe gari tun safe Daddy ya kira abokinshi GMD din NNPC towers dake Abuja,
bayan sun gaisa suka dan taba hira,