Sashe 85
Zumuncin Mu A Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mummy na tura atm dinta taga an sa mata invalid,
jiki a sanyaye tace ma Raudha
"bari inyi miki transfer mu samu kudin jirgi mu wuce kaduna,
karki damu komai zaiyi daidai,
share hawaye Raudha tayi ta bata acc no,
sau uku tana yin transfer ana ce mata
"Your account is restricted,
Managern Bankin ta kira dan jin dalilin restricting acc dinta,
nan yace mata Alh ne ya basu umarnin yin hakan tun da safe,
faďa sosai ta fara mishi wanda ya sashi bata hakuri haďe da kashe wayar dan bazai iya budewa ba,
da ya batawa Alhj rai gara nata in sun kai dubu su baci,
Dubu hamsin din cikin account din Raudha dashi sukayi amfani da zummar in sunje gida Mummy zata bata dan tana da kudi a cikin drawer,
kwantar mata da hankali ta dinga yi tace
"Ai naci zaman gidanshi,
a ciki zan zauna saidai shi ya bar min gidan,
in kuma bai iya barin min saidai ya maida ni dakinshi,
da tsufana bazan koma gida zawarci ba wallahi,
yadda take maganar kowa ya ganta yasan bata cikin hayyacinta dan cikin kankanin lokaci komai nasu ya canza...
*Allah kenan mai canza komai cikin kiftawar ido......*
Mrs Tijjani Shattimah
[26/04 7:28 AM] +234 807 161 1811: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 6⃣5⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
Dukkan manyan asibitocin dake garin lagos babu wanda basu zagaya ba, haka mutuary,
duk inda sukaje da kwatancenta sai su nuna basu ganeta ba,
A Oxford hospital dake Banana island ne kadai wata Doctor tace
"Accident case daya muka karba daren jiya,
mata da miji ne sukayi accident din,
ita ta bugu da yawa dan har anyi tunanin ta mutu,
shi kuma a kai kawai yaji ciwo, yayi collapse saboda tashin hankali,
suna Vip Amenity, naji ana shirin fitar dasu Canada,
Juyawa Papy yayi yace basu bane,
wannan ita kaďai ce,
dafe kai Daddy yayi hawaye na zuba a idonshi yace
"Ya Allah ka bayyana mana Nadeeyah a mace ko a raye,
Hafeez da jikinshi ke bashi duk inda Nadeeyah take tana kusa dashi yace
"da munje mun duba saman Daddy,
ta yiwu ita ce,
ba suyi mishi musu ba suka fara taka steps din hawa saman...
Da gudu wata Nurse ta ke sakkowa daga sama tana faďin
"Doctor Marly...
she is alive,
ta farfaďo,
and the most surprising thing is that her baby is perfectly fine and healthy, Single Fetus...
"Wow Mashaa Allah..
Doctor Marliyya ta faďi cike da farin ciki,
a gwajin jinin da sukayi mata sun gano tana dauke da karamin ciki shiyasa ma basu tsaurara yi mata allurai ba....
Kallon Hafeez Papy yayi yace
"kaji wannan ciki gareta,
Nad----
wayar Daddy ce ta katseshi daga karashe maganar...
dagawa yayi da sauri saboda ganin sunan Hilal,
"Ya farfaďo Daddy,
kuzo da sauri,
Ajiye wayar Daddy yayi yace
"Musaddiq ya farfaďo...
Alhamdulillah...
Papy ya faďi haďe da sakkowa kasa yace
"mu tafi gurinshi,
in da rabon ganin gawarta zamu gani,
in kuma tana raye Allah zai sa mu ganta,
sai mu tsananta addu'a domin bata faďuwa kasa banza,
tunda har bamu ga gawarta ba, na tabbatar tana raye,
domin jikina bai bani Nadeeyah ta mutu ba,
wannan kalmar itace mafi soyuwa da Daddy yaji tun da yaji labarin sakin Nadeeyah,
Allahumma Ameen ya faďi haďe da damke hannun Papy,
shidai Hafeez kallon saman kawai yakeyi hankalinshi yaki kwanciya har suka fita daga reception din,
shima yasan yar uwarshi na nan da ranta bata mutu ba,
share hawayenshi yayi yace
""Ya Allah ka tsare min Nadeeyah,
ka haďata da alkhairai gabas da yamma kudu da arewa,
Ya Allah ka zama gatanta dan bata da gatan da ya wuce kai....
*****
*******
Hannu Husna tasa tana share hawayen dake tseren fitowa a ta gefen idonshi,
kallonsu yakeyi daya bayan daya yana adduar Allah yasa kallon da zaima na karshe ya zamto Nadeeyah ce tsaye tana mishi murmushinta mai matukar kyau...
yana sauke idonshi kan Hilal ya runtse idonshi,
Hilal ya cika masoyi,
Hilal is a real definition of a brother, friend nd a guardian..,
ya akayi bai fahimci son da Hilal yakewa Nadeeyah ba,
lallai ya cika babban sakarai wanda bai iya fahimtar abu..
Hannunshi Hilal ya rike haďe da kwanciya a jikinshi dan ya fahimci tunanin da yakeyi.. murya na rawa yace
"Bakayi min komai ba Musaddiq, u will always be my no 1,
i will always love u,
babu abinda zai canza soyayyata agareka,
u are very nice,
matsalata ďaya ce wacce nake son canza ta a gareka,
u are very soft,
a wannan duniyar ana daukar advantage din irinku,
change!!,
u have to change Kyari..
ya karashe yana kuka sosai saboda baisan yadda zai dauki mutuwar Nadeeyah in an faďa mishi ba..
kukan da sukeyi tare ya sanya dukka mutanen gurin zubda hawaye,
an rasa mai rarrashi a cikinsu,
Hannun Musaddiq Ruwaidah ta kama tana kuka tace
"Ance my sister is no more,
ina ka kaita,?
ba kai muka tafi muka barma ita ba?
Janyota Jamal yayi ya buge bakinta haďe yi mata tsawa,
Shuru Musaddiq yayi yana kallon Hilal wanda ya kasa haďa ido dashi,
Murya Na rawa yace
"Na--aad--
bai karashe ba ya hango hijab dinta a hannun Husna,
Durowa yayi akan gadon haďe da fisgo hijab din,
jinin da ya gani a jikin hijab din ne ya sanyashi sakin wata razananniyar kara ya zube a gurin,
wannan karan faďuwar da yayi tafi ta jiya dan babu inda yake motsi a jikinshi,
Da gudu su Hilal suka fita suna kwala kiran doctor,
nan dakin ya dauki sabon kuka har su Daddy da suka shigo a lokacin,
Faďa sosai doctors din sukeyi suna faďin
"Munce ku barshi ya huta,
kunki,
gashi yanzu kun janyo mishi faďuwar da tafi ta da,
Allah ya tsareshi daga tabuwar zuciya ko stroke...
Dukan Ruwaida Mami ta fara yi tace
"Shegen bakinta yasata fada mishi Nadeeyah ta mutu,
Anni ce ta shiga tsakani cike da faďa tace
"baki san yarinta ba,
duka nawa take?
"Da haka kuke dada maida ita baya,
Jamal ya faďi rai a bace haďe da fita waje,
Su dai su Papy suna can suna leken halin da Musaddiq yake ciki..
Oxygen suka ga an taho dashi da gudu za'a sawa Musaddiq,
Zaman dirshan Daddy yayi a tantagaryar kasa yace
"Shikenan,
Allah ya jikanka Musaddiq,
Allah ya amshi bakuncinka,
na yafe maka duniya da lahira,
na yafe maka...
"Haba Alhj Mukhtar,
ciwo ya taba zama mutuwa ne,
dan Allah karka karya mana zuciya,
Cike da zarewa Daddy yace
"Life Support,
Musaddiq da life Support,
numfashi ma sai da oxygen,
wa aka taba sawa kaga ya mike,
"Suna nan da yawa Daddy,
babu abinda zai sameshi,
wallahi Musaddiq bazai mutu ba,
in kuwa kaga ya mutu to saidai ko mu mutu tare,
yadda Hilal ke maganar ya sanya Daddy fashewa da kuka sosai haďe da rungumeshi....
Likitoci sunfi awa ďaya akan Musaddiq kafin su samu Allah ya basu sa'ar ceto ranshi,
stroke ne ya kusa kama shi,
ga hawan jini da yayi mugun hawa wanda yayi ma shekarunshi yawa,
Cikin ikon Allah bai taba zuciyarshi ba amma fa dakyar yake numfashi shiyasa suka haďa mishi da oxygen...
sosai sukayi ma Daddy kashedi akan kar su sake su faďi abun da zai ďaga mishi hankali dan condition dinshi is very critical,
Shawara sukayi kowa ya tafi a barshi da Daddy da Hilal kawai,
nan Jamal ya bukaci tsayawa saboda ya dinga taimaka musu....
Koke koke babu irin wanda ba'ayi a gidan Musaddiq ba,
isowar su Anty Reemah da Raliya ya kara ďaga hankulan yan gidan dan sunyi kuka har sunji ba daďi...
Dakin da aka maida Musaddiq guri ne da daga doctors sai mutum ukun dake jinyarshi kaďai ake bari su shiga..
A gidanshi sauran mutanen suka zauna suna jajanta lamarin haďe da yi mishi adduo'i na neman sauki da kuma na bayyanar Nadeeyah....
Dubu biyun da ta rage musu ita suka dauko drop suka iso gida,
A garkame suka samu gidan da kwaďo ga kuma police guda biyu zaune akan kujeru suna gadin gidan,
*(Shirin da Daddy yayi a waya kenan tunda yaga sun tafi, yasan gidanshi zata wuce shiyasa ya kira abokinshi commissioner dan ya tura a rufe mishi gida ayi gadi, kuma kar su bar kowa ya shiga)*
jiki a sanyaye Mummy ta karasa haďe da gaida Police din,
amsa mata sukayi gami da kallonta,
"Ina zaki?,
"Gida na ne,
ina son zan shiga ne,
juyar da kai sukayi sukace order aka basu na kar su bar kowa ya shiga gidan,
ganin babu alamar rahama a fuskarsu ya sanyasu juyawa cike da tashin hankali,
"Ta inda ya bullo kenan?
kaya kala uku kadai gareta,
gashi bata da kudi a hannunta, ba mota,
babu komai na jin dadin rayuwa,
Gidan Goggo suka nufa dan nan ne ya zame musu dole.....
Mummyyyy oyoyo.....,
Raees ya faďi haďe da rugowa da gudu ya rungumeta,
ajiyar zuciya tayi tana faďin
"Alhamdulillah,
aurena is safe,
yanzu zan gyara zamana da mijina da yan uwanshi kar Allah yayi min mugun kamu..
wucewa ciki tayi tana godewa Allah da irin son da yakeyi mata..
Yaranta kanana biyu take son gani dan ta jiyo dariyarsu a parlor..
Turusss..
taja ta tsaya ganin Shamsu goye da Adeel ita kuma Fatima goye da Amma suna rarrafe suna zagayen parlon suna bangazar juna..
Wani tsawa ta dakawa Fatima wanda yasata saurin sauke Amma a bayanta,
"Sannu da dawowa Anty,
"Gyatummm..
gyatummm..
Radiya ta shiga kwala kiran ta da karfin gaske,
"Mama bata nan,
ta koma gida... Fatima ta amsata cikin ladabi
"Sai ta barki kina min aiki kina wasa da mijina?
Mijinta ne itama..
mai sukuni,
Inna indo ta faďi tana dariya,
"Whatt?
Mijinta?
"Kwarai kuwa,
mijinta nake, ko kinada matsala da wannan me?
Wani irin sarawa taji kanta nayi tayi saurin zama akan kujera,
"Ni zaka ciwa Amana Shamsu?
"Auren ne cin amana? Inna indo ta tambaya tana zama a gefen Radiya,
"Ke dallah can rufe min baki,
ina magana ne da mijina ba dake gayyar na aiya gayyar tsiya ba..
"Aheeee yayanki ma gayyar tsiyace tunda abun da yayi ni hi yayi su,
"Shamsu kayi warning matar nan,
kasani sarai bani da mutunci,
jiki a sanyaye tace ma Raudha
"bari inyi miki transfer mu samu kudin jirgi mu wuce kaduna,
karki damu komai zaiyi daidai,
share hawaye Raudha tayi ta bata acc no,
sau uku tana yin transfer ana ce mata
"Your account is restricted,
Managern Bankin ta kira dan jin dalilin restricting acc dinta,
nan yace mata Alh ne ya basu umarnin yin hakan tun da safe,
faďa sosai ta fara mishi wanda ya sashi bata hakuri haďe da kashe wayar dan bazai iya budewa ba,
da ya batawa Alhj rai gara nata in sun kai dubu su baci,
Dubu hamsin din cikin account din Raudha dashi sukayi amfani da zummar in sunje gida Mummy zata bata dan tana da kudi a cikin drawer,
kwantar mata da hankali ta dinga yi tace
"Ai naci zaman gidanshi,
a ciki zan zauna saidai shi ya bar min gidan,
in kuma bai iya barin min saidai ya maida ni dakinshi,
da tsufana bazan koma gida zawarci ba wallahi,
yadda take maganar kowa ya ganta yasan bata cikin hayyacinta dan cikin kankanin lokaci komai nasu ya canza...
*Allah kenan mai canza komai cikin kiftawar ido......*
Mrs Tijjani Shattimah
[26/04 7:28 AM] +234 807 161 1811: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 6⃣5⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
Dukkan manyan asibitocin dake garin lagos babu wanda basu zagaya ba, haka mutuary,
duk inda sukaje da kwatancenta sai su nuna basu ganeta ba,
A Oxford hospital dake Banana island ne kadai wata Doctor tace
"Accident case daya muka karba daren jiya,
mata da miji ne sukayi accident din,
ita ta bugu da yawa dan har anyi tunanin ta mutu,
shi kuma a kai kawai yaji ciwo, yayi collapse saboda tashin hankali,
suna Vip Amenity, naji ana shirin fitar dasu Canada,
Juyawa Papy yayi yace basu bane,
wannan ita kaďai ce,
dafe kai Daddy yayi hawaye na zuba a idonshi yace
"Ya Allah ka bayyana mana Nadeeyah a mace ko a raye,
Hafeez da jikinshi ke bashi duk inda Nadeeyah take tana kusa dashi yace
"da munje mun duba saman Daddy,
ta yiwu ita ce,
ba suyi mishi musu ba suka fara taka steps din hawa saman...
Da gudu wata Nurse ta ke sakkowa daga sama tana faďin
"Doctor Marly...
she is alive,
ta farfaďo,
and the most surprising thing is that her baby is perfectly fine and healthy, Single Fetus...
"Wow Mashaa Allah..
Doctor Marliyya ta faďi cike da farin ciki,
a gwajin jinin da sukayi mata sun gano tana dauke da karamin ciki shiyasa ma basu tsaurara yi mata allurai ba....
Kallon Hafeez Papy yayi yace
"kaji wannan ciki gareta,
Nad----
wayar Daddy ce ta katseshi daga karashe maganar...
dagawa yayi da sauri saboda ganin sunan Hilal,
"Ya farfaďo Daddy,
kuzo da sauri,
Ajiye wayar Daddy yayi yace
"Musaddiq ya farfaďo...
Alhamdulillah...
Papy ya faďi haďe da sakkowa kasa yace
"mu tafi gurinshi,
in da rabon ganin gawarta zamu gani,
in kuma tana raye Allah zai sa mu ganta,
sai mu tsananta addu'a domin bata faďuwa kasa banza,
tunda har bamu ga gawarta ba, na tabbatar tana raye,
domin jikina bai bani Nadeeyah ta mutu ba,
wannan kalmar itace mafi soyuwa da Daddy yaji tun da yaji labarin sakin Nadeeyah,
Allahumma Ameen ya faďi haďe da damke hannun Papy,
shidai Hafeez kallon saman kawai yakeyi hankalinshi yaki kwanciya har suka fita daga reception din,
shima yasan yar uwarshi na nan da ranta bata mutu ba,
share hawayenshi yayi yace
""Ya Allah ka tsare min Nadeeyah,
ka haďata da alkhairai gabas da yamma kudu da arewa,
Ya Allah ka zama gatanta dan bata da gatan da ya wuce kai....
*****
*******
Hannu Husna tasa tana share hawayen dake tseren fitowa a ta gefen idonshi,
kallonsu yakeyi daya bayan daya yana adduar Allah yasa kallon da zaima na karshe ya zamto Nadeeyah ce tsaye tana mishi murmushinta mai matukar kyau...
yana sauke idonshi kan Hilal ya runtse idonshi,
Hilal ya cika masoyi,
Hilal is a real definition of a brother, friend nd a guardian..,
ya akayi bai fahimci son da Hilal yakewa Nadeeyah ba,
lallai ya cika babban sakarai wanda bai iya fahimtar abu..
Hannunshi Hilal ya rike haďe da kwanciya a jikinshi dan ya fahimci tunanin da yakeyi.. murya na rawa yace
"Bakayi min komai ba Musaddiq, u will always be my no 1,
i will always love u,
babu abinda zai canza soyayyata agareka,
u are very nice,
matsalata ďaya ce wacce nake son canza ta a gareka,
u are very soft,
a wannan duniyar ana daukar advantage din irinku,
change!!,
u have to change Kyari..
ya karashe yana kuka sosai saboda baisan yadda zai dauki mutuwar Nadeeyah in an faďa mishi ba..
kukan da sukeyi tare ya sanya dukka mutanen gurin zubda hawaye,
an rasa mai rarrashi a cikinsu,
Hannun Musaddiq Ruwaidah ta kama tana kuka tace
"Ance my sister is no more,
ina ka kaita,?
ba kai muka tafi muka barma ita ba?
Janyota Jamal yayi ya buge bakinta haďe yi mata tsawa,
Shuru Musaddiq yayi yana kallon Hilal wanda ya kasa haďa ido dashi,
Murya Na rawa yace
"Na--aad--
bai karashe ba ya hango hijab dinta a hannun Husna,
Durowa yayi akan gadon haďe da fisgo hijab din,
jinin da ya gani a jikin hijab din ne ya sanyashi sakin wata razananniyar kara ya zube a gurin,
wannan karan faďuwar da yayi tafi ta jiya dan babu inda yake motsi a jikinshi,
Da gudu su Hilal suka fita suna kwala kiran doctor,
nan dakin ya dauki sabon kuka har su Daddy da suka shigo a lokacin,
Faďa sosai doctors din sukeyi suna faďin
"Munce ku barshi ya huta,
kunki,
gashi yanzu kun janyo mishi faďuwar da tafi ta da,
Allah ya tsareshi daga tabuwar zuciya ko stroke...
Dukan Ruwaida Mami ta fara yi tace
"Shegen bakinta yasata fada mishi Nadeeyah ta mutu,
Anni ce ta shiga tsakani cike da faďa tace
"baki san yarinta ba,
duka nawa take?
"Da haka kuke dada maida ita baya,
Jamal ya faďi rai a bace haďe da fita waje,
Su dai su Papy suna can suna leken halin da Musaddiq yake ciki..
Oxygen suka ga an taho dashi da gudu za'a sawa Musaddiq,
Zaman dirshan Daddy yayi a tantagaryar kasa yace
"Shikenan,
Allah ya jikanka Musaddiq,
Allah ya amshi bakuncinka,
na yafe maka duniya da lahira,
na yafe maka...
"Haba Alhj Mukhtar,
ciwo ya taba zama mutuwa ne,
dan Allah karka karya mana zuciya,
Cike da zarewa Daddy yace
"Life Support,
Musaddiq da life Support,
numfashi ma sai da oxygen,
wa aka taba sawa kaga ya mike,
"Suna nan da yawa Daddy,
babu abinda zai sameshi,
wallahi Musaddiq bazai mutu ba,
in kuwa kaga ya mutu to saidai ko mu mutu tare,
yadda Hilal ke maganar ya sanya Daddy fashewa da kuka sosai haďe da rungumeshi....
Likitoci sunfi awa ďaya akan Musaddiq kafin su samu Allah ya basu sa'ar ceto ranshi,
stroke ne ya kusa kama shi,
ga hawan jini da yayi mugun hawa wanda yayi ma shekarunshi yawa,
Cikin ikon Allah bai taba zuciyarshi ba amma fa dakyar yake numfashi shiyasa suka haďa mishi da oxygen...
sosai sukayi ma Daddy kashedi akan kar su sake su faďi abun da zai ďaga mishi hankali dan condition dinshi is very critical,
Shawara sukayi kowa ya tafi a barshi da Daddy da Hilal kawai,
nan Jamal ya bukaci tsayawa saboda ya dinga taimaka musu....
Koke koke babu irin wanda ba'ayi a gidan Musaddiq ba,
isowar su Anty Reemah da Raliya ya kara ďaga hankulan yan gidan dan sunyi kuka har sunji ba daďi...
Dakin da aka maida Musaddiq guri ne da daga doctors sai mutum ukun dake jinyarshi kaďai ake bari su shiga..
A gidanshi sauran mutanen suka zauna suna jajanta lamarin haďe da yi mishi adduo'i na neman sauki da kuma na bayyanar Nadeeyah....
Dubu biyun da ta rage musu ita suka dauko drop suka iso gida,
A garkame suka samu gidan da kwaďo ga kuma police guda biyu zaune akan kujeru suna gadin gidan,
*(Shirin da Daddy yayi a waya kenan tunda yaga sun tafi, yasan gidanshi zata wuce shiyasa ya kira abokinshi commissioner dan ya tura a rufe mishi gida ayi gadi, kuma kar su bar kowa ya shiga)*
jiki a sanyaye Mummy ta karasa haďe da gaida Police din,
amsa mata sukayi gami da kallonta,
"Ina zaki?,
"Gida na ne,
ina son zan shiga ne,
juyar da kai sukayi sukace order aka basu na kar su bar kowa ya shiga gidan,
ganin babu alamar rahama a fuskarsu ya sanyasu juyawa cike da tashin hankali,
"Ta inda ya bullo kenan?
kaya kala uku kadai gareta,
gashi bata da kudi a hannunta, ba mota,
babu komai na jin dadin rayuwa,
Gidan Goggo suka nufa dan nan ne ya zame musu dole.....
Mummyyyy oyoyo.....,
Raees ya faďi haďe da rugowa da gudu ya rungumeta,
ajiyar zuciya tayi tana faďin
"Alhamdulillah,
aurena is safe,
yanzu zan gyara zamana da mijina da yan uwanshi kar Allah yayi min mugun kamu..
wucewa ciki tayi tana godewa Allah da irin son da yakeyi mata..
Yaranta kanana biyu take son gani dan ta jiyo dariyarsu a parlor..
Turusss..
taja ta tsaya ganin Shamsu goye da Adeel ita kuma Fatima goye da Amma suna rarrafe suna zagayen parlon suna bangazar juna..
Wani tsawa ta dakawa Fatima wanda yasata saurin sauke Amma a bayanta,
"Sannu da dawowa Anty,
"Gyatummm..
gyatummm..
Radiya ta shiga kwala kiran ta da karfin gaske,
"Mama bata nan,
ta koma gida... Fatima ta amsata cikin ladabi
"Sai ta barki kina min aiki kina wasa da mijina?
Mijinta ne itama..
mai sukuni,
Inna indo ta faďi tana dariya,
"Whatt?
Mijinta?
"Kwarai kuwa,
mijinta nake, ko kinada matsala da wannan me?
Wani irin sarawa taji kanta nayi tayi saurin zama akan kujera,
"Ni zaka ciwa Amana Shamsu?
"Auren ne cin amana? Inna indo ta tambaya tana zama a gefen Radiya,
"Ke dallah can rufe min baki,
ina magana ne da mijina ba dake gayyar na aiya gayyar tsiya ba..
"Aheeee yayanki ma gayyar tsiyace tunda abun da yayi ni hi yayi su,
"Shamsu kayi warning matar nan,
kasani sarai bani da mutunci,