Sashe 18
Zumuncin Mu A Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ita a ganinta Hilal bashi da mutunci, kuma sam bashi da kunya,
baya ganin kowa da gashi,
zata iya kirga maganar da suka taba yi da Hilal tun tasowarta har kawo yanzu,
kullum kallon mai bakar zuciya take mishi....
Sai da Daddy ya gama saisaita zuciyarshi,
ya kalli mummy dake zaune tana zuba ruwan masifa a waya,
gyaran murya yayi yace
"kashe wayar nan in kin gama kai karar jikanki gurin diyarki,
a hassale mummy tace "kana ganin abin da yaron nan yake min,
ba tun yau ba,
walhy bazan dauka ba, dole uwarshi ta ganar dashi muhimmaci na,
"Uhmm Daddy yace, ya cigaba da fadin
"yanzu kin kirata ne ta zaba ko ke, ko shi,
ko kuwa kin kirata ne tayi fushi dashi,
kin san meye matsalarki!?
baki da hakuri in dai akan Badariyya ne,
da ke, da Hilal halinku daya,
kinsan ance magaji mafiyi,
saidai shi akan gaskiyarshi yake yi, sabanin ke da keyin naki bisa son zuciya,
babu ranar da Allah zai hadaku da Hilal baku raba hali ba,
ke ba hakuri shima hakan yake,
shin sa'anki ne?
Duka nawa Hilal yake da zaki tsaya maida magana dashi,
kara kaurara murya yayi yace
"wannan ya zama na karshe a gidannan,
na daina daukar irin wannan abun,
yaron nan saboda ke sam baya son zuwa nan gidan in suna kasar nan,
ke ba abun alfaharinki bane zuciyarshi ta fara muradin gidan,
tunda ya shigo yake janki da wasa, saboda yasan halinku ya sabarwa juna, amma kikayi biris dashi,
Connection dinshi da Musaddiq kin sani tun suna yara, babu wanda ya isa ya taba Musaddiq a gaban Hilal,
ko da kuwa ke da kika haifeshi,
bakya ganin kina kara karyar da zuciyar da bata karfi,
kin sani sarai rashin son fada shi ya sanya musaddiq yake kaffa kaffa da duk wani abun da zai bata ma kowa rai,
zuciyarshi raguwar zuciya ce kin sani,
meyasa kike son kara raunana ta,
Sau tari akan Badariyya kina sa yaron nan zubar da hawaye,
ke a ganinki baya sonta,
wani irin so kikeso yayi mata,
kowa nada labarin irin shakuwarsu kafin ta fara girma bakin Halinta ya raba su,
ki dinga yaki da zuciyarki,
sannan ki tauna abu kafin ki fadeshi,
ni kaina yau badan na kai zuciyata nesa ba da walhy sai munyi abun kunya a gaban yara,
sai Allah ya taimakeni akwai tsageran da ya fini son d'ana,,
ya karashe cike da zolaya,
sosai Daddy yayi mata nasiha akan yadda take tafiyar da yaranta, da kuma nuna banbancin da takeyi a tsakaninsu.......!
•••••••••••
Kiran sallar farko a kunnen Nadeeyah akayi shi,
mikewa tayi hade da mik'a
idanuwa da kanta sun mata nauyi sosai,
da kyar ta iya jan kafarta ta shiga bayi da niyyar dauro alwala,
bako ta riska a tattare da ita,
tashin hankali sosai ta shiga na rashin audugar da zatayi amfani dashi, tsumma sam baya tare ta,
bata ma san yadda zatayi amfani dashi ba, saboda duk zata koma makaranta sai an sai mata guda uku, ragowar ta dawo dasu gida tayi amfani dasu,
kayan jikinta ta cire tayi wanka da ruwan zafin dake zuba a pampo,
gasa gefen kanta dake mata nauyi tayi da dukkan jikinta,
sai da taji dadi sannan ta fito,
pant dinta ta dauko da wani karamin dankwalin Zainab, tayi dabara ta sanya a jikinta,
shiryawa tayi tsab cikin doguwar riga kimono jaa,
dinkin yayi mata cib a jikinta,
duka kayan basu wuce dubu biyu ba, amma yadda suka karbeta kamar kayan dubunnai,
blue baby hijab tasa a wuyanta ta fara gyara kayansu,
tana gamawa ta hau gyaran dakin, tsintsiya ta fara dubawa bata gani ba ta tabbatar tana parlor, ko kitchen,
fitowa tayi ta fara dube dube,
can ta hango tsintsiyar a bakin kofa,
daukowa tayi ta sharo dakin sannan ta dawo parlor ta fara gyara shi,
sai da ta gyareshi tsaff, tayi mopping kamar ba'a taba taka kasan tiles din ba,
kitchen ta wuce shima ta gyareshi tass, ta hada kayan wanke wanke ta fara yi...
Da hira suka shigo parlon kowa da farar jallabiya a jikinshi,
sama Daddy ya wuce dan baccin bai isheshi ba,
badan sallar asuba ba babu abinda zai fitar dashi,,
Kallo sukeyi suna hira hade da dariya,
hamma Musaddiq ya fara yi hade da tsaki,
"wai kai yau baka jin baccin safe ne, zo muje mu kwanta mana,
gyara zama Hilal yayi yace "Baccin safe asara ne my guy,
kullum sai mum ta fada mana,
hararashi Musaddiq yayi yace "really!!! yau ne kasan da wannan, dalla tashi muje mu kwanta,
kafin Hilal ya bashi amsa suka jiyo ihu a kitchen,
Hanyar sama Musaddiq yayi a tsorace dan shi a tunanin shi wani mugun abun ne,
dan yasan a gidan babu mai shiga kitchen a wannan lokacin,
Hilal kuwa mikewa yayi ya tsaya kyam cike da jarumta yace "Hasbunallahu wa ni'imal wakil,
"wayyo Allah hannuna, wayyo Allah na,
abin da suka jiyo cikin ihun kukan kenan,
da sauri Hilal yayi kitchen din saboda ya gane mamallakiyar muryar,
dawowa musaddiq yayi ya bi bayan Hilal shima da sauri,
A durkushe Hilal ya sameta rike da hannun sosai tana kuka kamar ranta zai fita,
mugun radadi takeji har tsakiyar kanta,
karasowa yayi a gaggauce ya dagota, hannun ya fara kokarin kamawa ta kara tamkeshi saboda azaba,
"me ya sameki?, and me kikeyi a kitchen at dis hour,
saitin windon ta nuna mishi hade da runtse idon ta,
katuwar KUNAMA ya hango tana tafiya a hankali,
hannun ya saka da sauri ya dauko takalmi,
mugun duka ya kai mata har saida net din windon ya tsage,
duk wani bacin ranshi ya tattaro ya sauke a kan kunaman,
saida yayi mata pieces sannan yayi wurgi da takalmin,
waigowa yayi da niyyar fita da Nadeeyah yaga wayam babu kowa,
da sauri ya fito parlon yaganta zaune a kan dining,
kusa da ita Musaddiq ne yayi kneeldown rike da hannun yana hurawa, yana fadin sorry, zafin yana raguwa ko?,
girgiza kai tayi saboda zafin kamar dado shi akeyi,
tsaki Hilal yayi yace "who told u zafin harbin kunama na ragewa haka nan,
bari in dauko key mu kaita hospital,
gyada kai Musaddiq yayi yace "kayi sauri plss,
Hawayen fuskarta ya fara share mata yana fadin
"stop crying, it won't help sai dai ya kara miki ciwon kai,
kiyita addu'a, kinji!,
uhm ta fadi tana gyada kai,
Badariyya da tun ihun farko ta farka,
tana zaune a inda take tana tsaki,
a ranta tana fadin "Allah yasa ciwon mutuwa Nadeeyah keyi ta mutu kowa ya huta,
mikewa tayi ba tare da tunanin yin sallah ba ta bude kofar dakinsu dan surutai da shashshekar kukan da takeji sun fara damun kunnenta,
Mummunan gamo tayi wa idanunwanta,
wani abu taji a kirjinta kamar saukar aradu,
tashin hankali marar misaltuwa ya ziyarci zuciya da ilahirin jininta,
bata karasa gama shiga cikin kogin bacin rai ba taji muryar Hilal na fadin "ke miko mata babban hijab cikin kayanta,
a firgice kamar me farfadowa daga suma tace
"Hijab din wa?
Wa kika gani anan?
Ko ina sa Hijab ne?
Hilal ya fadi yana harararta
Cike da ficewar hayyaci da rashin kunya tace
"sai kuma kaga nayi kama da yar aikenta ko,
sai kaje can dakin da ta sauka ka dakko da kanka dan kasan bata isa muyi sharing daki da ita ba,
a hasale ya nufeta, Musaddiq yayi saurin cewa rabu da ita Kangiwa, muje mu kaita a haka,
ciwon k'aruwa yake yi,,
dagota musaddiq yayi ya riketa sosai suka nufi hanyar waje,
"zamu hadu in na dawo Hilal ya cewa Badar hade da nunata da hannu,
wani irin kuka ta saki hade da fadin ka kasheni in ka dawo,
karka sake ka barni da rai,
bai tsaya biye mata ba yayi waje
dan ba ta tata yake yi ba,
burinshi yaga Nadeeyah ta daina kukan nan da takeyi,
sannan yasan wani daki aka sauketa a gidan, kuma yasan musababbin shigarta kitchen a wannan safiyar kamar baiwa..
A iya saninshi a sama, dakin mummy da Daddy ne kadai,
a kasa kuwa na musaddiq ne sai nasu Badariyya da na masu aiki,
ko BQ mummy ta kaita ita kadai?
kauda tunanin yayi ya shiga motar ya tada ta suka wuce.....!!!!
Mrs Tijjani Shattima.. ... ***
[01/03 12:08 AM] Aysha Kura: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 2⃣3⃣
By *Aysha Ya'u Kurah*
Sallamanku!!
A razane Ma'u ta juyo dan jiyo sallamar tayi bagatatan hade da shigowar me sallamar,
"wa sallama" ta fadi tana kokarin kare fuskar bakuwar,
"Ayya Haire am kece tafe da maraicen nan,
"Aaa nice, mon be sare! Haire tace tana kallon kafar wacce Ma'u ke karewa,
dad'a kareta tayi tace "Yauwa sannu Haire, tayi saurin cigaba da cewa "babu fura!
yau tun safe ta kare saboda masu shigowa siyan nono,
Haire ta kara matsowa tana leken idon bakuwar tace "Ni ba fura nazo siya ba,
labari nazo in baki, yau ko nonon bamu samu ba, bare ayi zancen siyan fura!
Cike da kaguwar san jin labari Ma'u tace "Baku samu nono ba?
Ba'a tatsi madarar nonon bane?
Haire tace "Hmmm, yau ai anyi rigima a kofar gidan jauro,
har Shaho ya kashe rai,
kisa,,,
ma'u tace gabanta na dukan uku uku kamar bata san komai ba,
wa aka kashe?
Ke ko Ma'u baki bani gurin zama, duk irin gajiyar nan da na kwaso ki barni a tsaye,
Tsaff ma'u ta gano manufarta, taja hannunta tayi hanyar sakarkari da ita,
saboda tsaho irin na ma'u tsaff ta hana haire damar waigowa,
baya ganin kowa da gashi,
zata iya kirga maganar da suka taba yi da Hilal tun tasowarta har kawo yanzu,
kullum kallon mai bakar zuciya take mishi....
Sai da Daddy ya gama saisaita zuciyarshi,
ya kalli mummy dake zaune tana zuba ruwan masifa a waya,
gyaran murya yayi yace
"kashe wayar nan in kin gama kai karar jikanki gurin diyarki,
a hassale mummy tace "kana ganin abin da yaron nan yake min,
ba tun yau ba,
walhy bazan dauka ba, dole uwarshi ta ganar dashi muhimmaci na,
"Uhmm Daddy yace, ya cigaba da fadin
"yanzu kin kirata ne ta zaba ko ke, ko shi,
ko kuwa kin kirata ne tayi fushi dashi,
kin san meye matsalarki!?
baki da hakuri in dai akan Badariyya ne,
da ke, da Hilal halinku daya,
kinsan ance magaji mafiyi,
saidai shi akan gaskiyarshi yake yi, sabanin ke da keyin naki bisa son zuciya,
babu ranar da Allah zai hadaku da Hilal baku raba hali ba,
ke ba hakuri shima hakan yake,
shin sa'anki ne?
Duka nawa Hilal yake da zaki tsaya maida magana dashi,
kara kaurara murya yayi yace
"wannan ya zama na karshe a gidannan,
na daina daukar irin wannan abun,
yaron nan saboda ke sam baya son zuwa nan gidan in suna kasar nan,
ke ba abun alfaharinki bane zuciyarshi ta fara muradin gidan,
tunda ya shigo yake janki da wasa, saboda yasan halinku ya sabarwa juna, amma kikayi biris dashi,
Connection dinshi da Musaddiq kin sani tun suna yara, babu wanda ya isa ya taba Musaddiq a gaban Hilal,
ko da kuwa ke da kika haifeshi,
bakya ganin kina kara karyar da zuciyar da bata karfi,
kin sani sarai rashin son fada shi ya sanya musaddiq yake kaffa kaffa da duk wani abun da zai bata ma kowa rai,
zuciyarshi raguwar zuciya ce kin sani,
meyasa kike son kara raunana ta,
Sau tari akan Badariyya kina sa yaron nan zubar da hawaye,
ke a ganinki baya sonta,
wani irin so kikeso yayi mata,
kowa nada labarin irin shakuwarsu kafin ta fara girma bakin Halinta ya raba su,
ki dinga yaki da zuciyarki,
sannan ki tauna abu kafin ki fadeshi,
ni kaina yau badan na kai zuciyata nesa ba da walhy sai munyi abun kunya a gaban yara,
sai Allah ya taimakeni akwai tsageran da ya fini son d'ana,,
ya karashe cike da zolaya,
sosai Daddy yayi mata nasiha akan yadda take tafiyar da yaranta, da kuma nuna banbancin da takeyi a tsakaninsu.......!
•••••••••••
Kiran sallar farko a kunnen Nadeeyah akayi shi,
mikewa tayi hade da mik'a
idanuwa da kanta sun mata nauyi sosai,
da kyar ta iya jan kafarta ta shiga bayi da niyyar dauro alwala,
bako ta riska a tattare da ita,
tashin hankali sosai ta shiga na rashin audugar da zatayi amfani dashi, tsumma sam baya tare ta,
bata ma san yadda zatayi amfani dashi ba, saboda duk zata koma makaranta sai an sai mata guda uku, ragowar ta dawo dasu gida tayi amfani dasu,
kayan jikinta ta cire tayi wanka da ruwan zafin dake zuba a pampo,
gasa gefen kanta dake mata nauyi tayi da dukkan jikinta,
sai da taji dadi sannan ta fito,
pant dinta ta dauko da wani karamin dankwalin Zainab, tayi dabara ta sanya a jikinta,
shiryawa tayi tsab cikin doguwar riga kimono jaa,
dinkin yayi mata cib a jikinta,
duka kayan basu wuce dubu biyu ba, amma yadda suka karbeta kamar kayan dubunnai,
blue baby hijab tasa a wuyanta ta fara gyara kayansu,
tana gamawa ta hau gyaran dakin, tsintsiya ta fara dubawa bata gani ba ta tabbatar tana parlor, ko kitchen,
fitowa tayi ta fara dube dube,
can ta hango tsintsiyar a bakin kofa,
daukowa tayi ta sharo dakin sannan ta dawo parlor ta fara gyara shi,
sai da ta gyareshi tsaff, tayi mopping kamar ba'a taba taka kasan tiles din ba,
kitchen ta wuce shima ta gyareshi tass, ta hada kayan wanke wanke ta fara yi...
Da hira suka shigo parlon kowa da farar jallabiya a jikinshi,
sama Daddy ya wuce dan baccin bai isheshi ba,
badan sallar asuba ba babu abinda zai fitar dashi,,
Kallo sukeyi suna hira hade da dariya,
hamma Musaddiq ya fara yi hade da tsaki,
"wai kai yau baka jin baccin safe ne, zo muje mu kwanta mana,
gyara zama Hilal yayi yace "Baccin safe asara ne my guy,
kullum sai mum ta fada mana,
hararashi Musaddiq yayi yace "really!!! yau ne kasan da wannan, dalla tashi muje mu kwanta,
kafin Hilal ya bashi amsa suka jiyo ihu a kitchen,
Hanyar sama Musaddiq yayi a tsorace dan shi a tunanin shi wani mugun abun ne,
dan yasan a gidan babu mai shiga kitchen a wannan lokacin,
Hilal kuwa mikewa yayi ya tsaya kyam cike da jarumta yace "Hasbunallahu wa ni'imal wakil,
"wayyo Allah hannuna, wayyo Allah na,
abin da suka jiyo cikin ihun kukan kenan,
da sauri Hilal yayi kitchen din saboda ya gane mamallakiyar muryar,
dawowa musaddiq yayi ya bi bayan Hilal shima da sauri,
A durkushe Hilal ya sameta rike da hannun sosai tana kuka kamar ranta zai fita,
mugun radadi takeji har tsakiyar kanta,
karasowa yayi a gaggauce ya dagota, hannun ya fara kokarin kamawa ta kara tamkeshi saboda azaba,
"me ya sameki?, and me kikeyi a kitchen at dis hour,
saitin windon ta nuna mishi hade da runtse idon ta,
katuwar KUNAMA ya hango tana tafiya a hankali,
hannun ya saka da sauri ya dauko takalmi,
mugun duka ya kai mata har saida net din windon ya tsage,
duk wani bacin ranshi ya tattaro ya sauke a kan kunaman,
saida yayi mata pieces sannan yayi wurgi da takalmin,
waigowa yayi da niyyar fita da Nadeeyah yaga wayam babu kowa,
da sauri ya fito parlon yaganta zaune a kan dining,
kusa da ita Musaddiq ne yayi kneeldown rike da hannun yana hurawa, yana fadin sorry, zafin yana raguwa ko?,
girgiza kai tayi saboda zafin kamar dado shi akeyi,
tsaki Hilal yayi yace "who told u zafin harbin kunama na ragewa haka nan,
bari in dauko key mu kaita hospital,
gyada kai Musaddiq yayi yace "kayi sauri plss,
Hawayen fuskarta ya fara share mata yana fadin
"stop crying, it won't help sai dai ya kara miki ciwon kai,
kiyita addu'a, kinji!,
uhm ta fadi tana gyada kai,
Badariyya da tun ihun farko ta farka,
tana zaune a inda take tana tsaki,
a ranta tana fadin "Allah yasa ciwon mutuwa Nadeeyah keyi ta mutu kowa ya huta,
mikewa tayi ba tare da tunanin yin sallah ba ta bude kofar dakinsu dan surutai da shashshekar kukan da takeji sun fara damun kunnenta,
Mummunan gamo tayi wa idanunwanta,
wani abu taji a kirjinta kamar saukar aradu,
tashin hankali marar misaltuwa ya ziyarci zuciya da ilahirin jininta,
bata karasa gama shiga cikin kogin bacin rai ba taji muryar Hilal na fadin "ke miko mata babban hijab cikin kayanta,
a firgice kamar me farfadowa daga suma tace
"Hijab din wa?
Wa kika gani anan?
Ko ina sa Hijab ne?
Hilal ya fadi yana harararta
Cike da ficewar hayyaci da rashin kunya tace
"sai kuma kaga nayi kama da yar aikenta ko,
sai kaje can dakin da ta sauka ka dakko da kanka dan kasan bata isa muyi sharing daki da ita ba,
a hasale ya nufeta, Musaddiq yayi saurin cewa rabu da ita Kangiwa, muje mu kaita a haka,
ciwon k'aruwa yake yi,,
dagota musaddiq yayi ya riketa sosai suka nufi hanyar waje,
"zamu hadu in na dawo Hilal ya cewa Badar hade da nunata da hannu,
wani irin kuka ta saki hade da fadin ka kasheni in ka dawo,
karka sake ka barni da rai,
bai tsaya biye mata ba yayi waje
dan ba ta tata yake yi ba,
burinshi yaga Nadeeyah ta daina kukan nan da takeyi,
sannan yasan wani daki aka sauketa a gidan, kuma yasan musababbin shigarta kitchen a wannan safiyar kamar baiwa..
A iya saninshi a sama, dakin mummy da Daddy ne kadai,
a kasa kuwa na musaddiq ne sai nasu Badariyya da na masu aiki,
ko BQ mummy ta kaita ita kadai?
kauda tunanin yayi ya shiga motar ya tada ta suka wuce.....!!!!
Mrs Tijjani Shattima.. ... ***
[01/03 12:08 AM] Aysha Kura: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 2⃣3⃣
By *Aysha Ya'u Kurah*
Sallamanku!!
A razane Ma'u ta juyo dan jiyo sallamar tayi bagatatan hade da shigowar me sallamar,
"wa sallama" ta fadi tana kokarin kare fuskar bakuwar,
"Ayya Haire am kece tafe da maraicen nan,
"Aaa nice, mon be sare! Haire tace tana kallon kafar wacce Ma'u ke karewa,
dad'a kareta tayi tace "Yauwa sannu Haire, tayi saurin cigaba da cewa "babu fura!
yau tun safe ta kare saboda masu shigowa siyan nono,
Haire ta kara matsowa tana leken idon bakuwar tace "Ni ba fura nazo siya ba,
labari nazo in baki, yau ko nonon bamu samu ba, bare ayi zancen siyan fura!
Cike da kaguwar san jin labari Ma'u tace "Baku samu nono ba?
Ba'a tatsi madarar nonon bane?
Haire tace "Hmmm, yau ai anyi rigima a kofar gidan jauro,
har Shaho ya kashe rai,
kisa,,,
ma'u tace gabanta na dukan uku uku kamar bata san komai ba,
wa aka kashe?
Ke ko Ma'u baki bani gurin zama, duk irin gajiyar nan da na kwaso ki barni a tsaye,
Tsaff ma'u ta gano manufarta, taja hannunta tayi hanyar sakarkari da ita,
saboda tsaho irin na ma'u tsaff ta hana haire damar waigowa,