Sashe 83
Zumuncin Mu A Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ni ba danki bane,
karki sake taba ni,
babu uwar da zatayi ma ďanta haka,
a da ina ganin babu wata mace da ta kaiki son 'ya'yanta,
ashe ke din mace ce mai son zuciya,
i hate you, i hate u..
hakan yayi ta maimaitawa haďe da durkushe a gurin....
Share hawayen da ya ďigo mata tayi tace
"Taimakonka nayi,
bazaka gane hakan ba sai nan gaba,
yanzu nasan fushi ne da kuma shaukin dafin son da ta ďiga maka,
da sannu zata fita a ranka ka gane gatan da nayi maka,
kai kanka ka faďi
"bata da asali,
kasan kenan bata dace da mai cikakken asali irinka ba...
Hannayenshi duk biyun ya daura akanshi yana girgiza kanshi hawaye na bin idonshi,
kalmar *bata da asali* ita ta dinga yawo akanshi,
rarrafawa yayi ya isa kusa da Musaddiq,
"Nadeeyah bata da asali Musaddiq?
Kai da bakinka ka fadi cewa bata da asali?
To ina take?
Ina Nadeeyah take....
ya faďi da karfi haďe da shake wuyan Musaddiq..
Da sauri Zubair da tunda ya shigo yake tsaye cike da mamaki ya fara kokarin banbare Musaddiq daga hannun Hilal,
dukkansu hawaye ne ke zuba a idonsu,
ture zubair yayi da karfi yace
"He promised to take care of her,
ina ya korata?
Ina ya tura marainiyar Allah,
just 9days of their marriage,
Meyasa bai kyaleta ba tunda yasan bazai iya ba?
meyasa ya zabi ruguza rayuwarta at this early age?
he shud have lv her for me in yasan shi bazai iya ba,
shi kaďai ne wanda zan iya sadaukarwa da abinda na dade ina dakon so,
why did u do dis to her,
Why Musaddiq?
Ya karashe cikin ficewar hankali haďe da kwantar da kanshi a gurin....
Nan kallo ya koma gurin Hilal wanda ke kuka mai ban tausayi,
Share hawaye Musaddiq yayi jikinshi na rawa ya durkusa gaban Hilal yace
"Hilal----
Don't ask me anything Musaddiq, u are very useless,
baka da amfani a rayuwarka bare ka amfani wani,
you are a Coward...
Irresponsible human bei---
Toshe mishi baki Zubair yayi da sauri yace
"wannan abun da kukeyi bazai taimaka ba,
gara mu fita mu nemo ta kafin ta shiga wani hali...
Babu inda ďana zashi Mummy ta faďi tana rike hannun Musaddiq,
A hankali ya zame hannunshi yace
"Sau biyu kenan zan maimaita,
ni ba danki bane,
kin daina amsa sunan Mahaifiyata,
yana kaiwa nan yabi bayan su Zubair zuciyarshi cike da tunanin maganganun Hilal,
A kofar da zasu fita sukaci karo da Abbati,
da sauri ya nufesu yace
"yauwa Musaddiq tun dazu nake kiranka,
fito da wayar Raudha yayi ya nuna mishi text din da sukayi tayi da Radiya a daren jiya,
sannan ya kare da cewa kar kayi gangancin yarda da duk da zasu ce maka...
Is too late Musaddiq ya faďi yana mai share hawayen da yaki tsayawa a idonshi,
yana hango Hilal na matsama Zubair ya tada motar yayi saurin cewa
"Kayi hakuri zamuyi waya,
yanzu zamu je nemo Nadeeyah ne..
bayanshi Abbati yabi da kallo cike da tausayawa yace
"Allah sarki, Allah ya haďaka da matarka,
Cikin parlon ya karasa kanshi tsaye haďe da sallama dan ba mutunci bane ya kawo shi.......
Kamar yadda su Musaddiq sukayi yawon dubata haka su Hilal sukayi,
ganin babu alamunta yasa Zubair bada shawarar kai wa gurin police,, dan su zasu fisu iya binciken,
Hilal da ya shiga cikin tunani yayi saurin cewa
"Muje gurin hotel din nan da akayi accident,
Baya Zubair ya juyar da motar yayi hanyar 3stars luxury hotel,
tun kafin su karasa gaban su ke dukan uku uku,
ganin babu kowa a gurin sai wani mai shagon provosion ya sa su tsayawa gurinshi,
Balle motar Hilal yayi ya fito ya isa gurin mai shagon,
a tsorace mai shagon ya arta shagonshi dan duk tunaninshi irin area boys dinnan ne masu mishi fashi,
ya fara zuge shagon kenan su Musaddiq suka karaso,
Hannunshi Hilal ya kama yace
"Akwai hatsarin da akayi anan, an ce mace ce?
Dan Allah macen yar budurwa ce ko babba?
sannan ko kasan asibitin da aka kaita,
ajiyar zuciya mutumin yayi cikin yaren yarbanci yace
"Na gode ma Allah,
cike da tausayawa yace
"yar budurwa ce, bazata wuce 18yrs ba,
ga ragowar kayanta can da wasu suka fara sacewa,
sannan ban san asib-----
kallo ya bisu dashi suna rige rigen buďe dauko kayan,
Wani irin ihu Musaddiq ya saki haďe da rungumar akwatin sosai a jikinshi,
"Wallahi itace,
itace,
Nadeeyah ce,
Rike Hilal Zubair yayi dan kiriss ya rage ya faďa cikin wata katuwar kwata saboda firgici..
"Wani ne ya buge wata yarinya,
kaii ta bugu, dakyar in zata rayu...
wadannan kalaman su suka shiga yawo a kunnen Hilal,
"Nadee-----
Ihun bayereben ne ya sanya su isa gurin da Musaddiq ya yanke jiki ya,
labarin irin hatsarin da akayi ya bashi wanda yayi sanadiyyar tsayuwar zuciyarshi na wucin gadi,
duk wani haushinshi da Hilal yake ji nan take ya kau ya dinga kuka yana girgiza shi,
kamashi sukayi suka sa a mota suka nufi asibiti dashi,
shi kanshi Zubair kuka yakeyi dan a rayuwarshi ya tsani ganin crisis din soyayya,
tunda ya gama university rabonshi da sake soyayya,
tashin hankali ya hanashi kallon Faida duk da yayi mamakin ganinta har lokacin ba aure.....
Mrs Tijjani Shattimah......
[25/04 10:21 PM] +234 807 161 1811: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 6⃣4⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
Gado nurses suka fito dashi da gudu saboda yadda Hilal ya cika musu guri da ihu,
bayansu yabi yana faďin
"Dan Allah karka mutu ka barni,
am not angry with u anymore,
plss wake up Musaddiq,
Zuciyar Hilal gaba daya ta karye, abubuwa biyu a lokaci daya,
wanne zai dauka?
kuka sosai ya durkushe a kofar dakin da aka shige da Musaddiq ya keyi,
tsugunawa Zubair yayi yana bashi hakuri haďe da share nashi hawayen...
"She is no more Doctor,
we tried our best but we cudnt save her,
ya Salam Doctorn ya faďi haďe da dafe kanshi,
"ina wanda ya kawo ta?
"Ya gudu saboda ance ya kira police,
accident case ne kasan,
2 accident cases duka mata kuma duk sun rasu,
"Astagfirullah....
"dayan yaki yarda ta mutu,
he took her to another hospital,
i knw by nw ya yarda,
"ya bani tausayi sosai cos shima yadda yake ba cikakken lafiya ce dashi ba,
girgiza kai Doctorn yayi zaiyi magana Hilal yayi saurin rike hannunshi yace
"Dan Allah ka nuna min gawar wacce tayi accident din,
wani irin kallo yayi mishi haďe da cewa
"Who are u?
Cikin kuka Hilal yace
"Matar uncle dina ta bata, we found out that tayi accident nd bamu san inda take ba,
cike da tausayawa doctorn yace
"Muje may be ka ganeta a jiki ko kafa,
dan fuskarta tayi damage,
bayanshi suka bi da sauri suna fargabar Allah yasa ba Nadeeyah bace,
dakyar Hilal ya iya kallon matar
wacce ta ďan manyata..
ajiyar zuciya yayi yace
"Alhamdulillah ba ita bace,
Suna gab da fita daga dakin ya hango hijab din da ko a mafarki ya ganshi zai ganeshi,
hijab din da Nadeeyah ke yawan sawa a koda yaushe musamman in yana gidan saboda tsabar girmamashi da takeyi,
rarumo hijabin wanda ya jike da jini yayi ya rungumeshi a jikinshi,
"Doctor ina me hijabin nan,
ina take?
Nurse din dake biye dasu tace
"itama ta mutu,
wanda ya kawota ya dauketa yace bai yarda da aikin mu ba,
zai canza mata wani asibitin,
i told him komai nata ya daina aiki, yaki yarda,
nasan yanzu ya yarda,
Runtse ido Hilal yayi yana kuka haďe da yin dana sani kala kala marar amfani,
"Dana san haka rayuwarki zata kare so quick da ban bari son Musaddiq ya rinjayi naki a cikin zuciyata ba,
da nayi iya kokarin da zanyi in maidaki tawa,
da na girmama bukatuna akan nashi da har yanzu kina nan da ranki,
wayyo Allah na,
Allah yayi miki rahama Nadeeyah...,
Allah yayi haďaki da manzon rahama...
Zubair me rarrashi shima kukan ya zauna yana yi sosai,
Doctorn ne ya koma rarrashinsu haďe da basu shawarar su kira gida su faďi...
Wayar shi ya ciro a aljihu ya kira Anty Reemah,
ringing biyu yayi tayi saurin ďauka,
"Tun dazu nake jiran kiranka,
ya aikin ka kammala?
bai bata amsa ba sai sheshshakar kukanshi da taji,
Zaune tayi a gefen gado haďe da wurgar da rigar da ta dauko zata sa,
"Me ya faru?
"Mum Nadeeyah ta mutu,
sun kashe Nadeeyah,
sun kasheta...
"innalillahi wa inna ilaihir rajiun,
innalillahi wa inna ilaihir rajiun,
ajiye wayar tayi tana ta maimaitawa tana kuka tana dadawa,
Hinad da ta jiyo ta tayi saurin katse wayar da takeyi da Jamal ta rugo dakinta da gudu,
"Allah ya jikanki Nadeeyah,
"Mum wacce Nadeeyar?
Hinad ta tambaya haďe da kwalolo ido waje,
Nadeeyah dai Hinad, Nadeeyarmu,
nan fa dakin ya gauraye da kuka babu mai ba wani hakuri,
Allah ya taimaka Zainab na bacci da abun sai yafi haka...
*Aboki Kangiwa*
ka shigo nigeria kenan,
Daddy ya tambaya cike da dakiya dan kar Hilal ya gane halin da yake ciki,
"Daddy Nadeeyah is no more,
Musaddiq ya saketa,
su Mummy sun koreta,
mota ta bigeta ta mutu..
Rike kirji Daddy yayi yace
"Karya ne Mukhtar,
dan Allah ka karyata kanka,
Nadeeyah na nan da ranta,
na faďa ma Musaddiq ya nemo min ita,
kuma wallahi rayayya zai kawo min yadda na bashi,
ba matacciya ba,
karka sake kirana har sai Musaddiq ya nemo min abin da na bashi,
cikin koshin lafiya na bashi ita, hakan nake son ya dawo min da ita,
"Shima yana tsakanin rayuwa da mutuwa Daddy,
dan Allah kazo,
wallahi Nadeeyah ta mutu..
kashe wayar Daddy yayi ya kifa kirjinshi akan pillow saboda raďadi da yake mishi,
kuka kawai yake son yi amma yaki zuwar mishi,
haka ya kwana da sake saken yadda zaiyi ya sanarwa da Papy abinda ke faruwa....
Da asuba ya daure ya kira Anni dan ita kadai ce wacce zata iya saita abun,
Anni ta girgiza matuka dan har hawaye sai da ya fito a idonta,
dakyar ta iya faďawa Baffa wanda ya rikice yana kuka haďe da sambatu sosai....
karki sake taba ni,
babu uwar da zatayi ma ďanta haka,
a da ina ganin babu wata mace da ta kaiki son 'ya'yanta,
ashe ke din mace ce mai son zuciya,
i hate you, i hate u..
hakan yayi ta maimaitawa haďe da durkushe a gurin....
Share hawayen da ya ďigo mata tayi tace
"Taimakonka nayi,
bazaka gane hakan ba sai nan gaba,
yanzu nasan fushi ne da kuma shaukin dafin son da ta ďiga maka,
da sannu zata fita a ranka ka gane gatan da nayi maka,
kai kanka ka faďi
"bata da asali,
kasan kenan bata dace da mai cikakken asali irinka ba...
Hannayenshi duk biyun ya daura akanshi yana girgiza kanshi hawaye na bin idonshi,
kalmar *bata da asali* ita ta dinga yawo akanshi,
rarrafawa yayi ya isa kusa da Musaddiq,
"Nadeeyah bata da asali Musaddiq?
Kai da bakinka ka fadi cewa bata da asali?
To ina take?
Ina Nadeeyah take....
ya faďi da karfi haďe da shake wuyan Musaddiq..
Da sauri Zubair da tunda ya shigo yake tsaye cike da mamaki ya fara kokarin banbare Musaddiq daga hannun Hilal,
dukkansu hawaye ne ke zuba a idonsu,
ture zubair yayi da karfi yace
"He promised to take care of her,
ina ya korata?
Ina ya tura marainiyar Allah,
just 9days of their marriage,
Meyasa bai kyaleta ba tunda yasan bazai iya ba?
meyasa ya zabi ruguza rayuwarta at this early age?
he shud have lv her for me in yasan shi bazai iya ba,
shi kaďai ne wanda zan iya sadaukarwa da abinda na dade ina dakon so,
why did u do dis to her,
Why Musaddiq?
Ya karashe cikin ficewar hankali haďe da kwantar da kanshi a gurin....
Nan kallo ya koma gurin Hilal wanda ke kuka mai ban tausayi,
Share hawaye Musaddiq yayi jikinshi na rawa ya durkusa gaban Hilal yace
"Hilal----
Don't ask me anything Musaddiq, u are very useless,
baka da amfani a rayuwarka bare ka amfani wani,
you are a Coward...
Irresponsible human bei---
Toshe mishi baki Zubair yayi da sauri yace
"wannan abun da kukeyi bazai taimaka ba,
gara mu fita mu nemo ta kafin ta shiga wani hali...
Babu inda ďana zashi Mummy ta faďi tana rike hannun Musaddiq,
A hankali ya zame hannunshi yace
"Sau biyu kenan zan maimaita,
ni ba danki bane,
kin daina amsa sunan Mahaifiyata,
yana kaiwa nan yabi bayan su Zubair zuciyarshi cike da tunanin maganganun Hilal,
A kofar da zasu fita sukaci karo da Abbati,
da sauri ya nufesu yace
"yauwa Musaddiq tun dazu nake kiranka,
fito da wayar Raudha yayi ya nuna mishi text din da sukayi tayi da Radiya a daren jiya,
sannan ya kare da cewa kar kayi gangancin yarda da duk da zasu ce maka...
Is too late Musaddiq ya faďi yana mai share hawayen da yaki tsayawa a idonshi,
yana hango Hilal na matsama Zubair ya tada motar yayi saurin cewa
"Kayi hakuri zamuyi waya,
yanzu zamu je nemo Nadeeyah ne..
bayanshi Abbati yabi da kallo cike da tausayawa yace
"Allah sarki, Allah ya haďaka da matarka,
Cikin parlon ya karasa kanshi tsaye haďe da sallama dan ba mutunci bane ya kawo shi.......
Kamar yadda su Musaddiq sukayi yawon dubata haka su Hilal sukayi,
ganin babu alamunta yasa Zubair bada shawarar kai wa gurin police,, dan su zasu fisu iya binciken,
Hilal da ya shiga cikin tunani yayi saurin cewa
"Muje gurin hotel din nan da akayi accident,
Baya Zubair ya juyar da motar yayi hanyar 3stars luxury hotel,
tun kafin su karasa gaban su ke dukan uku uku,
ganin babu kowa a gurin sai wani mai shagon provosion ya sa su tsayawa gurinshi,
Balle motar Hilal yayi ya fito ya isa gurin mai shagon,
a tsorace mai shagon ya arta shagonshi dan duk tunaninshi irin area boys dinnan ne masu mishi fashi,
ya fara zuge shagon kenan su Musaddiq suka karaso,
Hannunshi Hilal ya kama yace
"Akwai hatsarin da akayi anan, an ce mace ce?
Dan Allah macen yar budurwa ce ko babba?
sannan ko kasan asibitin da aka kaita,
ajiyar zuciya mutumin yayi cikin yaren yarbanci yace
"Na gode ma Allah,
cike da tausayawa yace
"yar budurwa ce, bazata wuce 18yrs ba,
ga ragowar kayanta can da wasu suka fara sacewa,
sannan ban san asib-----
kallo ya bisu dashi suna rige rigen buďe dauko kayan,
Wani irin ihu Musaddiq ya saki haďe da rungumar akwatin sosai a jikinshi,
"Wallahi itace,
itace,
Nadeeyah ce,
Rike Hilal Zubair yayi dan kiriss ya rage ya faďa cikin wata katuwar kwata saboda firgici..
"Wani ne ya buge wata yarinya,
kaii ta bugu, dakyar in zata rayu...
wadannan kalaman su suka shiga yawo a kunnen Hilal,
"Nadee-----
Ihun bayereben ne ya sanya su isa gurin da Musaddiq ya yanke jiki ya,
labarin irin hatsarin da akayi ya bashi wanda yayi sanadiyyar tsayuwar zuciyarshi na wucin gadi,
duk wani haushinshi da Hilal yake ji nan take ya kau ya dinga kuka yana girgiza shi,
kamashi sukayi suka sa a mota suka nufi asibiti dashi,
shi kanshi Zubair kuka yakeyi dan a rayuwarshi ya tsani ganin crisis din soyayya,
tunda ya gama university rabonshi da sake soyayya,
tashin hankali ya hanashi kallon Faida duk da yayi mamakin ganinta har lokacin ba aure.....
Mrs Tijjani Shattimah......
[25/04 10:21 PM] +234 807 161 1811: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 6⃣4⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
Gado nurses suka fito dashi da gudu saboda yadda Hilal ya cika musu guri da ihu,
bayansu yabi yana faďin
"Dan Allah karka mutu ka barni,
am not angry with u anymore,
plss wake up Musaddiq,
Zuciyar Hilal gaba daya ta karye, abubuwa biyu a lokaci daya,
wanne zai dauka?
kuka sosai ya durkushe a kofar dakin da aka shige da Musaddiq ya keyi,
tsugunawa Zubair yayi yana bashi hakuri haďe da share nashi hawayen...
"She is no more Doctor,
we tried our best but we cudnt save her,
ya Salam Doctorn ya faďi haďe da dafe kanshi,
"ina wanda ya kawo ta?
"Ya gudu saboda ance ya kira police,
accident case ne kasan,
2 accident cases duka mata kuma duk sun rasu,
"Astagfirullah....
"dayan yaki yarda ta mutu,
he took her to another hospital,
i knw by nw ya yarda,
"ya bani tausayi sosai cos shima yadda yake ba cikakken lafiya ce dashi ba,
girgiza kai Doctorn yayi zaiyi magana Hilal yayi saurin rike hannunshi yace
"Dan Allah ka nuna min gawar wacce tayi accident din,
wani irin kallo yayi mishi haďe da cewa
"Who are u?
Cikin kuka Hilal yace
"Matar uncle dina ta bata, we found out that tayi accident nd bamu san inda take ba,
cike da tausayawa doctorn yace
"Muje may be ka ganeta a jiki ko kafa,
dan fuskarta tayi damage,
bayanshi suka bi da sauri suna fargabar Allah yasa ba Nadeeyah bace,
dakyar Hilal ya iya kallon matar
wacce ta ďan manyata..
ajiyar zuciya yayi yace
"Alhamdulillah ba ita bace,
Suna gab da fita daga dakin ya hango hijab din da ko a mafarki ya ganshi zai ganeshi,
hijab din da Nadeeyah ke yawan sawa a koda yaushe musamman in yana gidan saboda tsabar girmamashi da takeyi,
rarumo hijabin wanda ya jike da jini yayi ya rungumeshi a jikinshi,
"Doctor ina me hijabin nan,
ina take?
Nurse din dake biye dasu tace
"itama ta mutu,
wanda ya kawota ya dauketa yace bai yarda da aikin mu ba,
zai canza mata wani asibitin,
i told him komai nata ya daina aiki, yaki yarda,
nasan yanzu ya yarda,
Runtse ido Hilal yayi yana kuka haďe da yin dana sani kala kala marar amfani,
"Dana san haka rayuwarki zata kare so quick da ban bari son Musaddiq ya rinjayi naki a cikin zuciyata ba,
da nayi iya kokarin da zanyi in maidaki tawa,
da na girmama bukatuna akan nashi da har yanzu kina nan da ranki,
wayyo Allah na,
Allah yayi miki rahama Nadeeyah...,
Allah yayi haďaki da manzon rahama...
Zubair me rarrashi shima kukan ya zauna yana yi sosai,
Doctorn ne ya koma rarrashinsu haďe da basu shawarar su kira gida su faďi...
Wayar shi ya ciro a aljihu ya kira Anty Reemah,
ringing biyu yayi tayi saurin ďauka,
"Tun dazu nake jiran kiranka,
ya aikin ka kammala?
bai bata amsa ba sai sheshshakar kukanshi da taji,
Zaune tayi a gefen gado haďe da wurgar da rigar da ta dauko zata sa,
"Me ya faru?
"Mum Nadeeyah ta mutu,
sun kashe Nadeeyah,
sun kasheta...
"innalillahi wa inna ilaihir rajiun,
innalillahi wa inna ilaihir rajiun,
ajiye wayar tayi tana ta maimaitawa tana kuka tana dadawa,
Hinad da ta jiyo ta tayi saurin katse wayar da takeyi da Jamal ta rugo dakinta da gudu,
"Allah ya jikanki Nadeeyah,
"Mum wacce Nadeeyar?
Hinad ta tambaya haďe da kwalolo ido waje,
Nadeeyah dai Hinad, Nadeeyarmu,
nan fa dakin ya gauraye da kuka babu mai ba wani hakuri,
Allah ya taimaka Zainab na bacci da abun sai yafi haka...
*Aboki Kangiwa*
ka shigo nigeria kenan,
Daddy ya tambaya cike da dakiya dan kar Hilal ya gane halin da yake ciki,
"Daddy Nadeeyah is no more,
Musaddiq ya saketa,
su Mummy sun koreta,
mota ta bigeta ta mutu..
Rike kirji Daddy yayi yace
"Karya ne Mukhtar,
dan Allah ka karyata kanka,
Nadeeyah na nan da ranta,
na faďa ma Musaddiq ya nemo min ita,
kuma wallahi rayayya zai kawo min yadda na bashi,
ba matacciya ba,
karka sake kirana har sai Musaddiq ya nemo min abin da na bashi,
cikin koshin lafiya na bashi ita, hakan nake son ya dawo min da ita,
"Shima yana tsakanin rayuwa da mutuwa Daddy,
dan Allah kazo,
wallahi Nadeeyah ta mutu..
kashe wayar Daddy yayi ya kifa kirjinshi akan pillow saboda raďadi da yake mishi,
kuka kawai yake son yi amma yaki zuwar mishi,
haka ya kwana da sake saken yadda zaiyi ya sanarwa da Papy abinda ke faruwa....
Da asuba ya daure ya kira Anni dan ita kadai ce wacce zata iya saita abun,
Anni ta girgiza matuka dan har hawaye sai da ya fito a idonta,
dakyar ta iya faďawa Baffa wanda ya rikice yana kuka haďe da sambatu sosai....