Sashe 86
Zumuncin Mu A Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Rashin mutuncinki ya tsaya akanki,
kinga na samu nutsuwa a gidana,
karki zo ki nemi tarwatsa min,
Fatima shiga da yara ciki,
ki sirka min ruwan wanka kuma ki jirani a bayin..
A fusace Raudha ta mike ta fisgo hannun Adeel haďe da kwada ma Fatima mari,
nuna ta da yatsa tayi tace
"in baki fita a cikin gidannan yanzu ba, wallahi sai na kasheki, zo ki wuce, munafukai maciya amana,
Marin da tayi mata shamsu ya mayar kan fuskarta yace
"saidai ke ki fita,
in har bazaki yarda da fatima a matsayin matata ba saidai ki fita ki barmin gida,
"Wallahi shamsu kai baka isa ka haďa ni kishi da wannan kucakar ba,
wallahi kayi kaďan,
Rungumo Fatima yayi sosai yace
"wannan kucakar ta shayar dani kaunar da wayayya ta kasa shayar dani,
ta kula da mahaifiyata cikin kankanin lokaci,
mai rabani da ita saidai mutuwa...
"To ko saidai ka zaba koni ko ita... Radiya ta faďi tana huci..
"A bayyane yake Radiya,
na zabi Fatima,
saboda ta haďa abubuwa da dama,
wayewa ce bata da ita,
zan siyo mata a kanti tunda akwai su da dama kantin wayayyu,
zan maida ita first class lady wacce zakiyi mamakinta,
ban ce zan sake ki ba,
amma in kina bukata ina iyawa,
"Aiko dole ka sakeni,
me zanci da kai,
kaje can ka karata da yar talakawa yar mai min hidima, kazami kawai..
"Nagode mai tsafta ya fadi yana dariya,
"Kije na sakeki,
amma duk ranar da kikaji kina muradina kafin ki gama idda ina iya maida ki saboda darajar 'yayanki da mahaifinki,
yana kaiwa nan yaja Fatima suka wuce daki..
Yana jiyo ihunta tana zaginshi da mahaifiyarshi,
babu wanda a cikinsu ya tanka ta dan anyi mata mai kankat....
Dakinta ta shiga ta tattare kayanta da gwalagwalanta ta fice ta bar mishi gidanshi....
*********
Saida Musaddiq ya kwana uku a asibiti, lokacin ya farfaďo yana gane duk wanda ke kanshi,
babu abinda yakeyi daga kallon su Daddy sai bacci in allurai sun ratsashi,
tunda ya farfaďo kamar an tafi da hawayen da yakeyi,
magana ba ya yinta ko kadan sai dai in sunyi ya bisu da ido,
Da support yake zuwa yayi alwala da wanka saboda jikinshi samm babu kwari,
a wannan lokacin ne aka yarda kowa yazo ya ganshi dan jikinshi yayi kyau matuka,
abinci da ya zamo aminin Musaddiq yanzu ya maidashi babban makiyinshi domin sai anyi bacin rai kafin ya yarda yayi cokali daya,
kowa burinshi ya farantawa Musaddiq dan dai kawai su samu ya saki jikinshi ya cigaba da Mu'amala kamar yadda ya saba,
Zainab da Ruwaida ne samm ba'a yarda suje inda yake ba saboda har yanzu bakinsu bai bar tambayar inda Nadeeyah take ba...
A cikin kwanan shi na bakwai aka sallameshi,
har wannan lokacin babu wanda yayi mishi maganar inda Nadeeyah take,
shidai yafi bada an binneta shiyasa ma baiyi yunkurin tambaya ba, dan kar ya sake tayar wa da hankalin su Daddy,
Suma kuma har lokacin basu bar neman Nadeeyah ba,
dan har police station suka kai,
tunda Allah baiyi sunga gawarta ba sunsan tabbas tana raye,
in da rai wata rana dole su haďu in shaa Allah....
****
"Karka damu Daddy,
i will take care of myself,
Kallon Zubair Daddy yayi yace "Dan Allah ka kula dashi,
karka barshi ya dinga tunani, ka----
"Nace i will take care of myself,
i'm nt a kid,
yadda yayi maganar da tsawa ya sanya Anty Reemah matsowa kusa dashi,
Dafa kafaďunshi tayi tace
"Laifi ne dan ance a kula dakai,
tafiyar nan ance ka hakura da yinta,
baka da lafiya, ka dage sai kayi ta,
dole a nemi mai kula da kai..
Hannunta ya cire a kafadunshi ya dauki brief case haďe da kallon Daddy yace
"kayi min addu'a in shaa Allah babu abinda zai sameni,
tunani shi ke yin kanshi,
with ur Du'a komai zai daidaita,
Murmushi Daddy yayi yace
"In shaa Allah son,
Allah ya tsare ku ya bada sa'ar abinda aka je nema...
Gurin da Hilal ya ke tsaye Musaddiq ya kalla,
suna haďa ido ya karaso inda yake ya rungumeshi,
rashin walwalar Musaddiq na matukar damunshi,
babu abinda yake sanya shi farin ciki,
dariya kanta ya manta yadda akeyinta, domin wani sashi na yin dariyarshi ya mutu a ranar da ya rasa Nadeeyah,
"Take care kaji,
in na gama project zanzo Singapore inyi keeping dinka company,
gyaďa kai kawai Musaddiq yayi suka fita,
dukkansu yan parlon kowa na mishi fatan alkhairi haďe da adduar Allah ya kara sanya farin ciki a cikin zuciyarshi......
Mutum kamar Musaddiq wanda baisan menene bacin rai ko fushi ba a ganshi a haka dole hankalin makusantanshi ya tashi dan sun san ba karamin abu bane yake sanya Musaddiq fushi,
Daddy yaso yayi quiting aikin da yakeyi amma Musaddiq sam yaki, saboda shi kadai ne yake ganin zai dabe mishi kewa,
badan Daddy yaso ba haka nan ya yarda dan yaso ya zauna tare dashi har ya samu sassauci a zuciyarshi...
Duk wani shiri na barin gidan su Badariyya sunyi domin abun kawai da ya rage musu shine su tarwatsa kuttun tsafin Bokan gaba daya,
layar dake bakinsu suka matsa dan bacewa suka ji su har lokacin a gurin,
cike da tashin hankali suka kalli juna haďe da sake latsata,
hankalinsu bai kara tashi ba sai da sukaji damka a bayansu,
waigowa sukayi dan ganin mai ganinsu a wannan lokacin da suka san sunyi komai dan bacewa ganin mutanen gidan,
Yareemah Suhail suka gani gefenshi kuma duk wasu kulli da sukayi ne wanda ya warwaresu ya sanya musu wuta,
Dariya sosai yayi yace
"kun taba jin labarin wanda ya shigo gidannan ya fita shi kadai,
shafa kanshi yayi ya cigaba da cewa
"Badariyya nasan da hatsabibancinki kika zo,
sai kuma kika kara da na Marakisiyya,
da nice ke zanyi biyayya domin cikin biyayyar wata rana in da rabo ina iya kaiki gida ki ga yan uwanki har kiyi musu sati in kinaso,
amma tunda kin biyewa wannan hatsabibiyar sai kuyi ta zama da taurin kanku,
duk ranar da kuka ga kun amince da zaman gidan nan sai kuyi biyayya, in kuna da rabo sai kuga na kaiku gida dan ziyara,
yana kaiwa nan yayi wurgi dasu cikin wani dakin da basu san da zamanshi a gidan ba..
Kukan jini ne kadai Badariyya batayi ba dan ta ga koshi ya rikide ya zame mata kwanan yunwa,
tayi shirin komawa ta shiga Musaddiq sosai har ta kai ga aurenshi hankali kwance ba tare da kowa ya zargeta ba...
Taci kuka sosai har saida faďa mai karfi ya kacame musu ita da Marakisiyya,
faďan da ya sanya zubewar hakoran Badariyya na gaba, dan Sosai Marakisiyya tafi karfinta.....
*6months later...*
*******
Radiya..
bani dubu biyu zan baki gobe in Reemah ta turo min,
Buďe baki Radiya tayi tace
"ina na gansu Mummy,
nawa nake binki?
kusan 30k fa,
ina zanga dubu biyu yanzu,
Raudha dake kwance akan kujera tace
"Ki bata mana,
jiya fa kika siyar da zobenki,
meye a ciki dan kin bata,
kika san abunda zatayi dashi...
To munafuka,
da na siyar da zoben baki faďa mata abun da nayi dashi ba,
saida zoben kaďai kika iya faďa mata,
ni fa na gaji da wannan rayuwar,
duk wani abu nawa ya kare,
kullum ni kenan cikin bada kudi sai kace wata banki,
na gaji wallahi ta mike fuuuu tayi cikin daki....
Share zufa Mummy tayi haďe ficewa daga dakin tana mamakin hali irin na Radiya,
kwallar da ta fito a idanunta ta share haďe da yin tagumi tana tunanin a wani hali Musaddiq yake yanzu,
rabon ta da ta sashi a ido tun daren da suka fita nemo Nadeeyah,
ko sau ďaya bai taba tunanin nemanta ba,
ta sani ta bata mishi matuka,
a yanzu dana sani takeyi sosai na biye wa san zuciyarta da tayi,
kawayenta da a da suke like mata kaff dinsu sun guje ta saboda halin da take ciki,
Nairah dari yanzu mugun sha'awa take bata,
ga Baffa ya dauke Anni ya maida ita gidan da Papy ya siya saboda ya dinga sauka in yazo,
ko ganinshi basa yi a gidan saboda a cewarshi basa girmama matarshi,
Daddy kuwa ko ta kirashi bata samu dan ya sanyata a black list,
samm bata samunshi, koda text tayi mishi saidai ya dawo mata dan ko kusa baya isa gurinshi...
Shigowar Rilwanu da kayan abinci shi ya katse mata tunanin da takeyi,
da murnarta ta mike tace
"Wadannan kayan daga ina?
"Alhj karami ne ya zo shi ya sauke su, yana waje nasan yanzu zai shigo,
Hijab ta dauko da sauri jiki na rawa ta fita tarbo Papy...
Kuka wiwi ta dinga mishi tana neman gafararshi,
rike mata hannu yayi yace
"Haba,
wallahi ban taba rike ki ba,
we are all humans, we make mistakes,
ni waye da bazan yafe miki ba,
komai ya wuce wallahi,
ina Goggo?
Hmmm ta tafi kauye tun shekaran jiya,
"Nace ya labarin Musaddiq,
kana ji daga gareshi kuwa?
Bai zo bane?
Papy ya tambaya cike mamaki haďe da fito wayarshi,
kuka Mummy ta fashe dashi tace
"Rabona da Musaddiq wata shida kenan da kwanaki..
"Ya salam,
ai ban sani ba,
jiya da ya kirani nake tambayarshi yazo gida yake cemin yazo duk kuna nan lafiya,
Hawaye Mummy ta share tace
"Nasan nayi deserving more than this,
tunda har Daddy yace in har aka sake mishi maganata zai cike ukun, shiyasa nake lallabawa ina hakuri har lokacin da Allah zai yanke min wannan punishment din...
Cike da tausayin dan uwa Papy yace
"karki damu,
wata rana zai sakko,
yanzu ya hau dokin zuciya ne,
Gashi ya auri zaman lagos,
gaba daya yayi ma kaduna kaura,
in shaa Allahu komai zai wuce,
ke dai kici gaba da addu'a da kyakykyawar niyya,
zakiga kamar ba'ayi ba...
Hira sosai sukayi ya bata dubu ashirin, sannan ya tashi ya nufi gidan su Anni.....
*Memories are always special, sometimes we laugh by remembering the day we cried, nd sometimes we cry by remembering the day we laughed That's life*...
"Na dade da manta yadda ake dariya,
rabin rayuwata ya mutu ranar da kika tafi kika barni,
"
Kin manta alkawarin da kikayi min?
we promise to live together duk rintsi duk wuya,
kinga na samu nutsuwa a gidana,
karki zo ki nemi tarwatsa min,
Fatima shiga da yara ciki,
ki sirka min ruwan wanka kuma ki jirani a bayin..
A fusace Raudha ta mike ta fisgo hannun Adeel haďe da kwada ma Fatima mari,
nuna ta da yatsa tayi tace
"in baki fita a cikin gidannan yanzu ba, wallahi sai na kasheki, zo ki wuce, munafukai maciya amana,
Marin da tayi mata shamsu ya mayar kan fuskarta yace
"saidai ke ki fita,
in har bazaki yarda da fatima a matsayin matata ba saidai ki fita ki barmin gida,
"Wallahi shamsu kai baka isa ka haďa ni kishi da wannan kucakar ba,
wallahi kayi kaďan,
Rungumo Fatima yayi sosai yace
"wannan kucakar ta shayar dani kaunar da wayayya ta kasa shayar dani,
ta kula da mahaifiyata cikin kankanin lokaci,
mai rabani da ita saidai mutuwa...
"To ko saidai ka zaba koni ko ita... Radiya ta faďi tana huci..
"A bayyane yake Radiya,
na zabi Fatima,
saboda ta haďa abubuwa da dama,
wayewa ce bata da ita,
zan siyo mata a kanti tunda akwai su da dama kantin wayayyu,
zan maida ita first class lady wacce zakiyi mamakinta,
ban ce zan sake ki ba,
amma in kina bukata ina iyawa,
"Aiko dole ka sakeni,
me zanci da kai,
kaje can ka karata da yar talakawa yar mai min hidima, kazami kawai..
"Nagode mai tsafta ya fadi yana dariya,
"Kije na sakeki,
amma duk ranar da kikaji kina muradina kafin ki gama idda ina iya maida ki saboda darajar 'yayanki da mahaifinki,
yana kaiwa nan yaja Fatima suka wuce daki..
Yana jiyo ihunta tana zaginshi da mahaifiyarshi,
babu wanda a cikinsu ya tanka ta dan anyi mata mai kankat....
Dakinta ta shiga ta tattare kayanta da gwalagwalanta ta fice ta bar mishi gidanshi....
*********
Saida Musaddiq ya kwana uku a asibiti, lokacin ya farfaďo yana gane duk wanda ke kanshi,
babu abinda yakeyi daga kallon su Daddy sai bacci in allurai sun ratsashi,
tunda ya farfaďo kamar an tafi da hawayen da yakeyi,
magana ba ya yinta ko kadan sai dai in sunyi ya bisu da ido,
Da support yake zuwa yayi alwala da wanka saboda jikinshi samm babu kwari,
a wannan lokacin ne aka yarda kowa yazo ya ganshi dan jikinshi yayi kyau matuka,
abinci da ya zamo aminin Musaddiq yanzu ya maidashi babban makiyinshi domin sai anyi bacin rai kafin ya yarda yayi cokali daya,
kowa burinshi ya farantawa Musaddiq dan dai kawai su samu ya saki jikinshi ya cigaba da Mu'amala kamar yadda ya saba,
Zainab da Ruwaida ne samm ba'a yarda suje inda yake ba saboda har yanzu bakinsu bai bar tambayar inda Nadeeyah take ba...
A cikin kwanan shi na bakwai aka sallameshi,
har wannan lokacin babu wanda yayi mishi maganar inda Nadeeyah take,
shidai yafi bada an binneta shiyasa ma baiyi yunkurin tambaya ba, dan kar ya sake tayar wa da hankalin su Daddy,
Suma kuma har lokacin basu bar neman Nadeeyah ba,
dan har police station suka kai,
tunda Allah baiyi sunga gawarta ba sunsan tabbas tana raye,
in da rai wata rana dole su haďu in shaa Allah....
****
"Karka damu Daddy,
i will take care of myself,
Kallon Zubair Daddy yayi yace "Dan Allah ka kula dashi,
karka barshi ya dinga tunani, ka----
"Nace i will take care of myself,
i'm nt a kid,
yadda yayi maganar da tsawa ya sanya Anty Reemah matsowa kusa dashi,
Dafa kafaďunshi tayi tace
"Laifi ne dan ance a kula dakai,
tafiyar nan ance ka hakura da yinta,
baka da lafiya, ka dage sai kayi ta,
dole a nemi mai kula da kai..
Hannunta ya cire a kafadunshi ya dauki brief case haďe da kallon Daddy yace
"kayi min addu'a in shaa Allah babu abinda zai sameni,
tunani shi ke yin kanshi,
with ur Du'a komai zai daidaita,
Murmushi Daddy yayi yace
"In shaa Allah son,
Allah ya tsare ku ya bada sa'ar abinda aka je nema...
Gurin da Hilal ya ke tsaye Musaddiq ya kalla,
suna haďa ido ya karaso inda yake ya rungumeshi,
rashin walwalar Musaddiq na matukar damunshi,
babu abinda yake sanya shi farin ciki,
dariya kanta ya manta yadda akeyinta, domin wani sashi na yin dariyarshi ya mutu a ranar da ya rasa Nadeeyah,
"Take care kaji,
in na gama project zanzo Singapore inyi keeping dinka company,
gyaďa kai kawai Musaddiq yayi suka fita,
dukkansu yan parlon kowa na mishi fatan alkhairi haďe da adduar Allah ya kara sanya farin ciki a cikin zuciyarshi......
Mutum kamar Musaddiq wanda baisan menene bacin rai ko fushi ba a ganshi a haka dole hankalin makusantanshi ya tashi dan sun san ba karamin abu bane yake sanya Musaddiq fushi,
Daddy yaso yayi quiting aikin da yakeyi amma Musaddiq sam yaki, saboda shi kadai ne yake ganin zai dabe mishi kewa,
badan Daddy yaso ba haka nan ya yarda dan yaso ya zauna tare dashi har ya samu sassauci a zuciyarshi...
Duk wani shiri na barin gidan su Badariyya sunyi domin abun kawai da ya rage musu shine su tarwatsa kuttun tsafin Bokan gaba daya,
layar dake bakinsu suka matsa dan bacewa suka ji su har lokacin a gurin,
cike da tashin hankali suka kalli juna haďe da sake latsata,
hankalinsu bai kara tashi ba sai da sukaji damka a bayansu,
waigowa sukayi dan ganin mai ganinsu a wannan lokacin da suka san sunyi komai dan bacewa ganin mutanen gidan,
Yareemah Suhail suka gani gefenshi kuma duk wasu kulli da sukayi ne wanda ya warwaresu ya sanya musu wuta,
Dariya sosai yayi yace
"kun taba jin labarin wanda ya shigo gidannan ya fita shi kadai,
shafa kanshi yayi ya cigaba da cewa
"Badariyya nasan da hatsabibancinki kika zo,
sai kuma kika kara da na Marakisiyya,
da nice ke zanyi biyayya domin cikin biyayyar wata rana in da rabo ina iya kaiki gida ki ga yan uwanki har kiyi musu sati in kinaso,
amma tunda kin biyewa wannan hatsabibiyar sai kuyi ta zama da taurin kanku,
duk ranar da kuka ga kun amince da zaman gidan nan sai kuyi biyayya, in kuna da rabo sai kuga na kaiku gida dan ziyara,
yana kaiwa nan yayi wurgi dasu cikin wani dakin da basu san da zamanshi a gidan ba..
Kukan jini ne kadai Badariyya batayi ba dan ta ga koshi ya rikide ya zame mata kwanan yunwa,
tayi shirin komawa ta shiga Musaddiq sosai har ta kai ga aurenshi hankali kwance ba tare da kowa ya zargeta ba...
Taci kuka sosai har saida faďa mai karfi ya kacame musu ita da Marakisiyya,
faďan da ya sanya zubewar hakoran Badariyya na gaba, dan Sosai Marakisiyya tafi karfinta.....
*6months later...*
*******
Radiya..
bani dubu biyu zan baki gobe in Reemah ta turo min,
Buďe baki Radiya tayi tace
"ina na gansu Mummy,
nawa nake binki?
kusan 30k fa,
ina zanga dubu biyu yanzu,
Raudha dake kwance akan kujera tace
"Ki bata mana,
jiya fa kika siyar da zobenki,
meye a ciki dan kin bata,
kika san abunda zatayi dashi...
To munafuka,
da na siyar da zoben baki faďa mata abun da nayi dashi ba,
saida zoben kaďai kika iya faďa mata,
ni fa na gaji da wannan rayuwar,
duk wani abu nawa ya kare,
kullum ni kenan cikin bada kudi sai kace wata banki,
na gaji wallahi ta mike fuuuu tayi cikin daki....
Share zufa Mummy tayi haďe ficewa daga dakin tana mamakin hali irin na Radiya,
kwallar da ta fito a idanunta ta share haďe da yin tagumi tana tunanin a wani hali Musaddiq yake yanzu,
rabon ta da ta sashi a ido tun daren da suka fita nemo Nadeeyah,
ko sau ďaya bai taba tunanin nemanta ba,
ta sani ta bata mishi matuka,
a yanzu dana sani takeyi sosai na biye wa san zuciyarta da tayi,
kawayenta da a da suke like mata kaff dinsu sun guje ta saboda halin da take ciki,
Nairah dari yanzu mugun sha'awa take bata,
ga Baffa ya dauke Anni ya maida ita gidan da Papy ya siya saboda ya dinga sauka in yazo,
ko ganinshi basa yi a gidan saboda a cewarshi basa girmama matarshi,
Daddy kuwa ko ta kirashi bata samu dan ya sanyata a black list,
samm bata samunshi, koda text tayi mishi saidai ya dawo mata dan ko kusa baya isa gurinshi...
Shigowar Rilwanu da kayan abinci shi ya katse mata tunanin da takeyi,
da murnarta ta mike tace
"Wadannan kayan daga ina?
"Alhj karami ne ya zo shi ya sauke su, yana waje nasan yanzu zai shigo,
Hijab ta dauko da sauri jiki na rawa ta fita tarbo Papy...
Kuka wiwi ta dinga mishi tana neman gafararshi,
rike mata hannu yayi yace
"Haba,
wallahi ban taba rike ki ba,
we are all humans, we make mistakes,
ni waye da bazan yafe miki ba,
komai ya wuce wallahi,
ina Goggo?
Hmmm ta tafi kauye tun shekaran jiya,
"Nace ya labarin Musaddiq,
kana ji daga gareshi kuwa?
Bai zo bane?
Papy ya tambaya cike mamaki haďe da fito wayarshi,
kuka Mummy ta fashe dashi tace
"Rabona da Musaddiq wata shida kenan da kwanaki..
"Ya salam,
ai ban sani ba,
jiya da ya kirani nake tambayarshi yazo gida yake cemin yazo duk kuna nan lafiya,
Hawaye Mummy ta share tace
"Nasan nayi deserving more than this,
tunda har Daddy yace in har aka sake mishi maganata zai cike ukun, shiyasa nake lallabawa ina hakuri har lokacin da Allah zai yanke min wannan punishment din...
Cike da tausayin dan uwa Papy yace
"karki damu,
wata rana zai sakko,
yanzu ya hau dokin zuciya ne,
Gashi ya auri zaman lagos,
gaba daya yayi ma kaduna kaura,
in shaa Allahu komai zai wuce,
ke dai kici gaba da addu'a da kyakykyawar niyya,
zakiga kamar ba'ayi ba...
Hira sosai sukayi ya bata dubu ashirin, sannan ya tashi ya nufi gidan su Anni.....
*Memories are always special, sometimes we laugh by remembering the day we cried, nd sometimes we cry by remembering the day we laughed That's life*...
"Na dade da manta yadda ake dariya,
rabin rayuwata ya mutu ranar da kika tafi kika barni,
"
Kin manta alkawarin da kikayi min?
we promise to live together duk rintsi duk wuya,