Sashe 54
Zumuncin Mu A Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
plate din da taci chips da dankalin da ta siyo tayi wurgi dashi waje,
tana jiyo masu ginin gidan na mata sallama tayi banza dasu dan bataga abun da zata musu ba,
Muryoyi ta jiyo suna shewa suna fadin
"lallai masu ginin nan sun iya fitar da foundation,
sosai ginin ya burge Baffa domin irin ginin da yake so ne,
Fitowa tayi da sauri dan tana ganin rokon Baffa ne kadai mafita,
shi zai je ya samu Daddy ya bashi hakuri,
inda suke taje ta fashe da kuka,
Papy da ya tsani kuka musamman na mace yayi saurin cewa
"lafiya?, meya sameki?,
"kyaleta shagwaba ce,
yanzu haka wani abun takeso, Baffa ya fadi yana kauda wani katon dutse,
"Baffa dan Allah ka maidani gida,
ka bawa Daddy hakuri,
wallahi bazan kara ba,
kusa da ita Baffa ya dawo dan baida masaniyar dalilin dawowarta gidan,
"lafiya, me kikayi mishi?
Share hawaye tayi tace
"fada mukayi da Nadeeyah,
kuma itace ta fara tsokanata,
shine yace in zo nan gidan inyi wata daya,
kuma Goggo bata bani abinci,
tun safe banci komai ba,
da na dawo makaranta ma haka,
kuma har yanzu bata dawo ba,
ga duhu gashi sauro sai cizona sukeyi,
Papy duk yaji babu dadi,
duk tunaninshi Daddy ne ya haifi Badariyya,
girman Daddy ya kara gani idonshi,
saboda yar da ba taka ba kace yarka ta bar gidanka,
bazai yiwu ba,
shima dole ya taka rawar gani a matsayinshi na uba ya mayar da ita,
"share hawayenki, ki shirya mu tafi in maida ki,
ai ba'a shiga fadan yara,
maza shirya mu tafi,
nasan yana gida yanzu,
Murmushin jin dadi Baffa yayi yace "aiko ka kyauta,
nasan zai hakura dan bai taba yin irin wannan fushin ba,
kace ina gaisheshi,
zaiji in shaa Allah,
bari insa Jamal ya fitar da mota kafin nan ta fito,
Fada sosai Baffa yayi mata na ta iya maraicinta,
"Kina gani yanzu Muntari har ya fara cewa ki bar mishi gida,
ina ga nan gaba in kika kaishi bango,
wallahi ki maida hankalinki,
Gyada kai tayi kamar taji abinda yace,
bai san so takeyi ta koma tun kusancin Nadeeyah da Musaddiq baiyi nisa ba,
tun yanzu ma kenan ta fara sa hularshi,
gaba sai hada jiki da sunan soyayya.... ta karashe hade da runtse ido tana fadin Allah ya kauda idon Musaddiq akan Nadeeyah......
Saboda kunyar idon Papy, Daddy baiyi wata jayayya ba ya ce ta shiga gida,
godiya Papy yayi mishi, nan suka shiga hira,
ya fada mishi shirin da yayi na auren Baffa da Anni,
Ba karamin farin ciki Daddy yayi ba,
dan ya hango tsantsar tsoron Allah da ilimi a tattare da Anni,
Yana da yakinin yanzu zumuncin zuri'ar matarshi da ta 'yayanshi zai gyaru ta sanadiyar Papy da Anni,
Zama Mummy tayi bayan ta gama jin zancen auren,
A zuciyarta bata ji dadi ba dan abun kunya ne a gurinta tace babanta zaiyi aure,
me kawayenta zasu dauke shi,
A fili kuwa saboda yadda taga Daddy na farin ciki kamar shi zaiyi auren,
ta nuna itama ta amince, ta cigaba da cewa
"gara a sakawa Anni ta wannan hanyar,
dan tayi mana abun da bazamu taba mantawa ba,
samun mutane irinta sai an tona....
Sai kusan goma Papy ya fara shirin tafiya,
Dakatar dashi Daddy yayi,
ya dauko Sarkar Atika yace
"wannan Sarkar mahaifiyarku ce wacce mukayi tunanin su Hafeez ne magadan ta,
to yanzu kai ne ke da gadonta domin Baffa yace ya bar musu,
Dariya Papy yayi ya karbi sarkar dan jin dumin mahaifiyarshi yace
"nima na bar musu,
domin duk 'yayanmu ne,
ka ajiyeta a gurinka, kaine uba a garesu,
mun gode sosai da yadda kake kula dasu,
karbar Sarkar Daddy yayi yace "to Madallah,
zan cigaba da ajiye musu har lokacin da zasu bukace ta,
Allah yayi wa zuri'armu albarka,
Ameen....
Papy ya fada hade da mikewa yayi sallama da Mummy,
Har gurin mota Daddy ya rakashi, nan ma suka dan taba hira sannan suka wuce cike da shaukin shakuwa kamar sun shekara tare......
Har kwana hudu babu Goggo babu dalilinta,
Hankalin Baffa ba karamin tashi yayi ba dan ba inda bai nemeta ba,
wayarta a kashe take,
duk inda yasan tana zuwa yaje ya duba shuru,
Allah kadai yasan inda ta shiga,
Itama Mummy ba karamin tashin hankali ta shiga ba,
saidai tasan bazata bata ba,
ta yiwu tana can tana kulle kullenta,
shiyasa ma ta kwantar ma Baffa da hankali...
A ranar da Mummy tazo gidan, ginin da akeyi har yakai linta,
aiki maginan sukeyi ba dare ba rana dan Papy baya son ginin ya wuce wata daya,
Tasha mamaki da takaici,
har ta dan yadawa Baffa habaici tace
"bari a gamawa amarya nima insa ayi ma Goggo irinshi,
karaff
kalamanta cikin kunnen Papy da ya doso kai zai shigo,
nunawa yayi baiji ba,
suka gaisa ya gama duba ginin, yaga komai yayi mishi yadda yakeso,
yana matukar son ganin Anni cikin jindadi shiyasa zai wadata ta da komai na bukata a cikin gidan,
ko gishiri baya fatan ta neme shi koda na second daya ne......
Bayan tafiyar Mummy Papy yace ma Baffa
"ko za'a fitar da kayan dakin Goggo sai ayi mata renovating in yaso itama sai a sake mata sababbi,
nan take Baffa ya saki murmushi,
guilt din da Mummy ta tafi ta barshi a ciki ya sakeshi,
Albarka ya shiga sawa Papy kamar zai ari baki,
farin cikin da yake ciki a wannan lokacin ba mai misaltuwa bane,
ashe akwai ranar da zaiga danshi namiji har ya dauke mishi nauyin abu mai girma haka,
alhamdulillah ya dinga jerowa babu adadi...
Washe gari ko Mummy Baffa bai fadawa za'ayi aikin dakin Goggo ba,
da kanshi ya cire kayan da yasan masu muhimmaci ne sauran yasa aka fitar dasu zuwa bola,
duk wani takarcenta da take yawan ce mishi maganin basir,
hawayan jini da na neman budi,
duk ya zubar dasu,
Gadonta mai runfa ya kira yan gwangwan suka tafi dashi,
abubuwan da suka fado daga saman gadon Allah yayi yawa dasu,
ba tare da ya kula dasu ba yasa Garzali da sauran samarin suka tattaresu suka konesu tass,
harda dan akushin Goggo da ya fado kayan ciki suka far fashe.....
*(shin ina Goggo take ake yi mata wannan ta'asar,)* abeg ummu iman nd Siyama help me luk fr her... ku hada kudi kubawa Meelah ta nemo ta...
Yagar naman farfesun kazar dake gabanshi yayi da sauri hade da kara wayarshi a kunnenshi,
"yes Mum,
daga daya bangaren Anty Reemah tace
"Hilal har yanzu baka wuce Abuja ba?
"on my way mum,
meyasa kika damu, 6pm ne fa jirgin zai tashi,
"dis is madness Hilal,
hanyar taka ce,
pass 3 yanzu kana da assurance din kaiwa Abuja 5:30 or 40,
ka maida hankalinka dani wallahi,
wannan ai iskanci ne,
"ohhhh calm down sweet heart,
tare da little kaninki zamu tafi,
ni zanyi driving, sai su dawo gobe da Malam Ali,
"cikin sarkewar murya tace "ban yarda ba,
karka soma yin wannan mahaukacin tukin naka,
maza ka bani Malam Ali!
"ummmm am nt a kid anymore haba mana,
ki bari pls kar kisa a raina ni,
in shaa Allah your Mukhtar will come home safe nd sound,
kiyi min addu'a,
yana kaiwa nan ya kashe wayar gaba daya dan yasan bazata fasa kiranshi ba, sai ta jishi a jirgi zata hakura...
A gaggauce yayi sallama da Mummy suka fito daga parlon lokacin da sukaji horn din Malam Ali,
Husnah na hangoshi ta rugo da gudu ta karbi jakar hannunshi ta turo baki,
"yanzu zaka tafi?
haba my PP,
shikenan da bamu dawo ba bazaka jiramu ba,
Bakin yaja yace "oya kara turoshi shi gaba,
dariya tayi sosai tace
"Allah da gaske da ka tafi baka jirani ba ko waya ka kirani bazan dauka ba,
Gurin motar suka karasa yace "dama nayi niyyar baki wata kyauta,
na fasa..
leda ya mikawa Nadeeyah dake tsaye tana murmushi,
"amshi wannan ke,
Husnah ta lashe,
Tura daya ledar cikin motar yayi yana dariya,
bude motar tayi da sauri tana fadin
"sorry my pp,
dauko ledar tayi cike da kosawa ta fito da abun dake ciki,
waya ce sabuwa dal mai tsadar gaske,
wani irin ihu ta saki tana fadin "thank u yaya Hilal,
u are the best,
Da kafada Musaddiq ya zunguri Nadeeyah dake tsaye kamar statue, murna ta hanata magana,
kallonshi tayi zatayi magana, yace "ke bazakiyi godiyar bane,
oya say it out kema,
*Yaya Hilal u are the best*,
yadda yayi da murya kamar mace yasata sakin dariya sosai harda rike ciki,
shima dariyar yakeyi,
Duk wannan abun da sukeyi a kan idon Badar da ta shige ciki tun shigowarsu gidan,
dakyar ta iya danne tukukin da ya yaso mata, ta saki labulen windon da karfi,
Shi kuwa Hilal tsintar kanshi yayi cikin nishadin ganin dariyarta mai kayatar dashi,
wani masifar sonta ke ratsashi kamar dama a cikin jininshi akayi halittar son,
ya shagala sosai cikin farin ciki shiyasa baiji muryarta tana mishi godiya ba,
tabo shi Husnah tayi tace
"Ana maka magana,
kallonta yayi ya saki dan murmushin da ba kowa ke ganinshi ba yace
"never mind, ki godewa Allah, nd ki kula da karatunki,
murmushi tayi tace "inshaa Allah, Allah ya kiyaye hanya ka gaida min da kowa da kowa,
gyada kai yayi suka shiga mota yaja suka wuce,
saida suka fita a gate din sannan ya iya maida hankali kan tukin da yakeyi,
gaba daya jikinshi yayi sanyi,
gani yakeyi kamar wannan rabuwar da zaiyi da Nadeeyah itace rabuwarsu ta karshe,
"ko dai mutuwa zanyi,
saurin taka burki yayi saboda yadda tunanin yazo mishi,
kashe motar yayi yace "malam Ali dawo ka tuka,
ya bude baya ya shiga malam Ali yaja suka wuce,
Har suka isa Abuja ya rasa asalin abin da ke taba zuciyarshi akan Nadeeyah,
Addu'a kawai yayi na Allah kar ya kawo sanadin da wani zai zo ya kwace mishi ita,
badan yanada abubuwan yi ba da ya dawo nigeria har ta gama secondary school ya sama mata university a cyprus,
tana jiyo masu ginin gidan na mata sallama tayi banza dasu dan bataga abun da zata musu ba,
Muryoyi ta jiyo suna shewa suna fadin
"lallai masu ginin nan sun iya fitar da foundation,
sosai ginin ya burge Baffa domin irin ginin da yake so ne,
Fitowa tayi da sauri dan tana ganin rokon Baffa ne kadai mafita,
shi zai je ya samu Daddy ya bashi hakuri,
inda suke taje ta fashe da kuka,
Papy da ya tsani kuka musamman na mace yayi saurin cewa
"lafiya?, meya sameki?,
"kyaleta shagwaba ce,
yanzu haka wani abun takeso, Baffa ya fadi yana kauda wani katon dutse,
"Baffa dan Allah ka maidani gida,
ka bawa Daddy hakuri,
wallahi bazan kara ba,
kusa da ita Baffa ya dawo dan baida masaniyar dalilin dawowarta gidan,
"lafiya, me kikayi mishi?
Share hawaye tayi tace
"fada mukayi da Nadeeyah,
kuma itace ta fara tsokanata,
shine yace in zo nan gidan inyi wata daya,
kuma Goggo bata bani abinci,
tun safe banci komai ba,
da na dawo makaranta ma haka,
kuma har yanzu bata dawo ba,
ga duhu gashi sauro sai cizona sukeyi,
Papy duk yaji babu dadi,
duk tunaninshi Daddy ne ya haifi Badariyya,
girman Daddy ya kara gani idonshi,
saboda yar da ba taka ba kace yarka ta bar gidanka,
bazai yiwu ba,
shima dole ya taka rawar gani a matsayinshi na uba ya mayar da ita,
"share hawayenki, ki shirya mu tafi in maida ki,
ai ba'a shiga fadan yara,
maza shirya mu tafi,
nasan yana gida yanzu,
Murmushin jin dadi Baffa yayi yace "aiko ka kyauta,
nasan zai hakura dan bai taba yin irin wannan fushin ba,
kace ina gaisheshi,
zaiji in shaa Allah,
bari insa Jamal ya fitar da mota kafin nan ta fito,
Fada sosai Baffa yayi mata na ta iya maraicinta,
"Kina gani yanzu Muntari har ya fara cewa ki bar mishi gida,
ina ga nan gaba in kika kaishi bango,
wallahi ki maida hankalinki,
Gyada kai tayi kamar taji abinda yace,
bai san so takeyi ta koma tun kusancin Nadeeyah da Musaddiq baiyi nisa ba,
tun yanzu ma kenan ta fara sa hularshi,
gaba sai hada jiki da sunan soyayya.... ta karashe hade da runtse ido tana fadin Allah ya kauda idon Musaddiq akan Nadeeyah......
Saboda kunyar idon Papy, Daddy baiyi wata jayayya ba ya ce ta shiga gida,
godiya Papy yayi mishi, nan suka shiga hira,
ya fada mishi shirin da yayi na auren Baffa da Anni,
Ba karamin farin ciki Daddy yayi ba,
dan ya hango tsantsar tsoron Allah da ilimi a tattare da Anni,
Yana da yakinin yanzu zumuncin zuri'ar matarshi da ta 'yayanshi zai gyaru ta sanadiyar Papy da Anni,
Zama Mummy tayi bayan ta gama jin zancen auren,
A zuciyarta bata ji dadi ba dan abun kunya ne a gurinta tace babanta zaiyi aure,
me kawayenta zasu dauke shi,
A fili kuwa saboda yadda taga Daddy na farin ciki kamar shi zaiyi auren,
ta nuna itama ta amince, ta cigaba da cewa
"gara a sakawa Anni ta wannan hanyar,
dan tayi mana abun da bazamu taba mantawa ba,
samun mutane irinta sai an tona....
Sai kusan goma Papy ya fara shirin tafiya,
Dakatar dashi Daddy yayi,
ya dauko Sarkar Atika yace
"wannan Sarkar mahaifiyarku ce wacce mukayi tunanin su Hafeez ne magadan ta,
to yanzu kai ne ke da gadonta domin Baffa yace ya bar musu,
Dariya Papy yayi ya karbi sarkar dan jin dumin mahaifiyarshi yace
"nima na bar musu,
domin duk 'yayanmu ne,
ka ajiyeta a gurinka, kaine uba a garesu,
mun gode sosai da yadda kake kula dasu,
karbar Sarkar Daddy yayi yace "to Madallah,
zan cigaba da ajiye musu har lokacin da zasu bukace ta,
Allah yayi wa zuri'armu albarka,
Ameen....
Papy ya fada hade da mikewa yayi sallama da Mummy,
Har gurin mota Daddy ya rakashi, nan ma suka dan taba hira sannan suka wuce cike da shaukin shakuwa kamar sun shekara tare......
Har kwana hudu babu Goggo babu dalilinta,
Hankalin Baffa ba karamin tashi yayi ba dan ba inda bai nemeta ba,
wayarta a kashe take,
duk inda yasan tana zuwa yaje ya duba shuru,
Allah kadai yasan inda ta shiga,
Itama Mummy ba karamin tashin hankali ta shiga ba,
saidai tasan bazata bata ba,
ta yiwu tana can tana kulle kullenta,
shiyasa ma ta kwantar ma Baffa da hankali...
A ranar da Mummy tazo gidan, ginin da akeyi har yakai linta,
aiki maginan sukeyi ba dare ba rana dan Papy baya son ginin ya wuce wata daya,
Tasha mamaki da takaici,
har ta dan yadawa Baffa habaici tace
"bari a gamawa amarya nima insa ayi ma Goggo irinshi,
karaff
kalamanta cikin kunnen Papy da ya doso kai zai shigo,
nunawa yayi baiji ba,
suka gaisa ya gama duba ginin, yaga komai yayi mishi yadda yakeso,
yana matukar son ganin Anni cikin jindadi shiyasa zai wadata ta da komai na bukata a cikin gidan,
ko gishiri baya fatan ta neme shi koda na second daya ne......
Bayan tafiyar Mummy Papy yace ma Baffa
"ko za'a fitar da kayan dakin Goggo sai ayi mata renovating in yaso itama sai a sake mata sababbi,
nan take Baffa ya saki murmushi,
guilt din da Mummy ta tafi ta barshi a ciki ya sakeshi,
Albarka ya shiga sawa Papy kamar zai ari baki,
farin cikin da yake ciki a wannan lokacin ba mai misaltuwa bane,
ashe akwai ranar da zaiga danshi namiji har ya dauke mishi nauyin abu mai girma haka,
alhamdulillah ya dinga jerowa babu adadi...
Washe gari ko Mummy Baffa bai fadawa za'ayi aikin dakin Goggo ba,
da kanshi ya cire kayan da yasan masu muhimmaci ne sauran yasa aka fitar dasu zuwa bola,
duk wani takarcenta da take yawan ce mishi maganin basir,
hawayan jini da na neman budi,
duk ya zubar dasu,
Gadonta mai runfa ya kira yan gwangwan suka tafi dashi,
abubuwan da suka fado daga saman gadon Allah yayi yawa dasu,
ba tare da ya kula dasu ba yasa Garzali da sauran samarin suka tattaresu suka konesu tass,
harda dan akushin Goggo da ya fado kayan ciki suka far fashe.....
*(shin ina Goggo take ake yi mata wannan ta'asar,)* abeg ummu iman nd Siyama help me luk fr her... ku hada kudi kubawa Meelah ta nemo ta...
Yagar naman farfesun kazar dake gabanshi yayi da sauri hade da kara wayarshi a kunnenshi,
"yes Mum,
daga daya bangaren Anty Reemah tace
"Hilal har yanzu baka wuce Abuja ba?
"on my way mum,
meyasa kika damu, 6pm ne fa jirgin zai tashi,
"dis is madness Hilal,
hanyar taka ce,
pass 3 yanzu kana da assurance din kaiwa Abuja 5:30 or 40,
ka maida hankalinka dani wallahi,
wannan ai iskanci ne,
"ohhhh calm down sweet heart,
tare da little kaninki zamu tafi,
ni zanyi driving, sai su dawo gobe da Malam Ali,
"cikin sarkewar murya tace "ban yarda ba,
karka soma yin wannan mahaukacin tukin naka,
maza ka bani Malam Ali!
"ummmm am nt a kid anymore haba mana,
ki bari pls kar kisa a raina ni,
in shaa Allah your Mukhtar will come home safe nd sound,
kiyi min addu'a,
yana kaiwa nan ya kashe wayar gaba daya dan yasan bazata fasa kiranshi ba, sai ta jishi a jirgi zata hakura...
A gaggauce yayi sallama da Mummy suka fito daga parlon lokacin da sukaji horn din Malam Ali,
Husnah na hangoshi ta rugo da gudu ta karbi jakar hannunshi ta turo baki,
"yanzu zaka tafi?
haba my PP,
shikenan da bamu dawo ba bazaka jiramu ba,
Bakin yaja yace "oya kara turoshi shi gaba,
dariya tayi sosai tace
"Allah da gaske da ka tafi baka jirani ba ko waya ka kirani bazan dauka ba,
Gurin motar suka karasa yace "dama nayi niyyar baki wata kyauta,
na fasa..
leda ya mikawa Nadeeyah dake tsaye tana murmushi,
"amshi wannan ke,
Husnah ta lashe,
Tura daya ledar cikin motar yayi yana dariya,
bude motar tayi da sauri tana fadin
"sorry my pp,
dauko ledar tayi cike da kosawa ta fito da abun dake ciki,
waya ce sabuwa dal mai tsadar gaske,
wani irin ihu ta saki tana fadin "thank u yaya Hilal,
u are the best,
Da kafada Musaddiq ya zunguri Nadeeyah dake tsaye kamar statue, murna ta hanata magana,
kallonshi tayi zatayi magana, yace "ke bazakiyi godiyar bane,
oya say it out kema,
*Yaya Hilal u are the best*,
yadda yayi da murya kamar mace yasata sakin dariya sosai harda rike ciki,
shima dariyar yakeyi,
Duk wannan abun da sukeyi a kan idon Badar da ta shige ciki tun shigowarsu gidan,
dakyar ta iya danne tukukin da ya yaso mata, ta saki labulen windon da karfi,
Shi kuwa Hilal tsintar kanshi yayi cikin nishadin ganin dariyarta mai kayatar dashi,
wani masifar sonta ke ratsashi kamar dama a cikin jininshi akayi halittar son,
ya shagala sosai cikin farin ciki shiyasa baiji muryarta tana mishi godiya ba,
tabo shi Husnah tayi tace
"Ana maka magana,
kallonta yayi ya saki dan murmushin da ba kowa ke ganinshi ba yace
"never mind, ki godewa Allah, nd ki kula da karatunki,
murmushi tayi tace "inshaa Allah, Allah ya kiyaye hanya ka gaida min da kowa da kowa,
gyada kai yayi suka shiga mota yaja suka wuce,
saida suka fita a gate din sannan ya iya maida hankali kan tukin da yakeyi,
gaba daya jikinshi yayi sanyi,
gani yakeyi kamar wannan rabuwar da zaiyi da Nadeeyah itace rabuwarsu ta karshe,
"ko dai mutuwa zanyi,
saurin taka burki yayi saboda yadda tunanin yazo mishi,
kashe motar yayi yace "malam Ali dawo ka tuka,
ya bude baya ya shiga malam Ali yaja suka wuce,
Har suka isa Abuja ya rasa asalin abin da ke taba zuciyarshi akan Nadeeyah,
Addu'a kawai yayi na Allah kar ya kawo sanadin da wani zai zo ya kwace mishi ita,
badan yanada abubuwan yi ba da ya dawo nigeria har ta gama secondary school ya sama mata university a cyprus,