Sashe 6
Zumuncin Mu A Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
nan suka fara kokawar da ya janyo hankalin su mummy,
Kaiiii, kaiiii,
lafiya menene haka, mummy ta fadi da karfi tana shiga tsakaninsu,
Husna tasaki wahalalliyar ajiyar zuciya hade da haki tace mummy visar Yaya zata yaga,
Visa kuma, to me yasa??
mummy ta tambaya cike da mamaki tana kallon Badar,
Cike da shagwaba Badar tace
"mummy karya fa takeyi wai dan taga na dauko na rike a hannuna ina karantawa shine tace wai zan yaga,
akan me zan yaga mishi visa,
me yaga war zai amfane ni dashi,
kawai dai sharri zata min dan taga ba k----- mummy tayi saurin rufe mata baki ta rungumeta tana rarrashinta,
yi hakuri Badar din mummy,
nasan karyar husna ai, in mafadin magana wawa ne majiyinta bazai zama wawa ba,
Husna ta fito da ido waje cike da mamaki tace Badar kiji tsoron Allah,
tabdi!!!! ta kara fadi cike da kullewar Kai tana tsananin mamakin halin Badariyya a Yan Kananun shekarunsu,
ajiye visar tayi a kan madubi ta raba ta gefen musaddiq da ya nade hannayenshi yana kallon ikon Allah ta wuce rai a bace,
rufa ma Husna baya yayi hade da hararar Badar yana fadin Allah dai ya kyauta,
"Ameen"
mummy ta fadi a fusace tana sharewa Badar fuska tana kara bata hakurin abinda husna tayi mata,
Sam bata son bacin ran Badariyya,
wata iriyar kazamtaciyyar soyayya takeyi mata wanda bata da masaniyar wannan zurfaffan son zai mata illah marar misaltuwa anan gaba.......
********
"Babu sallama......"
Ta ji an fadi a bayanta,
da sauri ta waigo a firgice ta kalli motar,
kwantar da sit yayi a gaggauce hade da karasa bude tint glass din,,
nan da nan ta saki murmushi mai sanyin kyau,
tace "ina kwananku,
Hinad ta turo kanta daga baya tace "leko kiga mai magana Nadiya,
Yaya Hilal ne yake bukatar yin sallama dake,
Hilal ya chire hular da ya rufe kanshi dashi ya dago sosai ya hade girar Sama da kasa yace wallahi zan karya yarinyar nan,
Hinad ta zaro ido ta kalli drivern mummy tace dan Allah mal---- bige bakinta yayi yace dan Allah Malam ja muje inda mum ta aike ka,
Hinad ta turo baki tace "Nadiya bani milk candy pls Kinga yau zan tafi,
Nadiya tayi saurin juyawa shagon tasi ta dauki robar da ko minti biyar batayi da bashi ba ta miko ma Hinad tace gashi ki tafi dashi duka,
Allah ya kaiku lfy,
ki gaida anty da Yaya Musaddiq,,
ta cikin bakin glass Hilal yake satar kallonta,
duk tunanin shi ba wanda ke ganinshi bai San drivern mummy idanshi kyar akanshi ta mudubin motar ba,
sai yanzu ya fahimci dalilin da yasa ya biyoshi kuma ya tursasa mishi biyowa ta layin dan ko kusa ba hanyar inda zasu bane,
murmushin zuci yayi yace
"yarinta hooo,"
in ba yarinta me wannan dan yaron ya sani akan mace,
macen ma jaririya,
ko da yake akwai Soyayyar yarinta da kuma ta jini,
muryar Hilal ce ta maido shi daga duniyar zancen zucin da ya tafi,
da sauri ya tada motar suka fara tafiya,
daga musu hannu Nadiya ta shiga yi alamar bye bye,
suna gab da kure layin ya sake kallon madubin gefenshi karo na barkatai ya hangota tana juyawa gurin mai shagon,
kwantar da kanshi yayi kan sit hade da lumshe ido yana Nazarin abubuwa da dama....
LARNACA INTERNATIONAL AIRPORT CYPRUS
2:27am daidai,, agogon kasar Cyprus ya buga,
daidai da karfe 1:27am na agogon kasarmu Nigeria,,
Hayaniyar mutanen cikin jirgin ne ya farkar da musaddiq da bacci yayi can wata kasar dashi,
mik'a yayi ya sake gyara seat belt dinshi, ya kalli Hilal yace
"har mun iso? ,
da kai Hilal ya bashi amsa, alamar eh,,
Alhamdulillah Ala kulli halin musaddiq ya fadi yana mai gyara zamanshi kafin jirgin ya karasa tsayawa,,,
"Welcome to the third largest nd third populous island in the Mediterranean uncle"
Hinad ke maganar cikin kwarewa tana bude hannayenta hade da lumshe idanunwanta a Saman matattakalar benen jirgi,
thank u my darling daughter, musaddiq ya fadi yana mai sunkuyawa dai dai kumatunta yayi mata peck,
saukowa sukayi kowa rike da Jaka suna ja, suna baza idanuwa,,
daga can nesa suka hangoshi tsaye cikin ash jallabiya yana hamma hade da duba agogo,
a guje Hinad ta ruga tana kwala kiranshi da karfi, "PAPA",
bude hannayenshi yayi yana murmushi ta shige jikinshi ya dagata Sama yana juyata,
" I MISS U SO MUCH PAPA"
misd u more more more angel,
Hw waz ur trip? , boring ta fadi tana tabe baki,,
ohhh why my dear? Ya tambaya yana Jan kumatunta,-----
for crying out loud PAPA abinda kazo yi nan kenan, anty reema ta fadi cikin katse musu hanzari,
sauketa yayi yace come on my dear Reems u knw am here for u,
kallon musaddiq yayi cike da murna yace welcome broo, ya hanyar? ,
"lafiya lau alhamdulillah, mun sameka LFY? musaddiq ya tambaya yana murmushi,,
fine fine ka dai ganni sai dai dan wuya na rashin girkin yayarka ya fadi cikin zolaya,
dariya musaddiq yayi yace I cee,
Gud morning father,
PAPA ya fadi yana mai tsugunawa HILAL dake ta faman latse latsen waya,
ohh dad neman magana ne kawai kasan zan gaisheka ai,
just don't want to interrupt you,
you knw i miss u,,
gaisuwar mu dabanne,
harara Papa ya bishi dashi ya karbi jakar hannun matarshi yace
"oya lets go bacci nake ji sosai sosai, kama hannunshi Hinad tayi suka nufi hanyar waje....
Mrs Tijjani Shattima......
[04/12 09:46] Meela Adeel: °ZUMUNCINMU A YAU°
By Aysha Ya'u Kurah
1⃣0⃣
Agios tychonas, limassol..
Estate ne gari guda na ma'aikata,
da yawansu turawa ne yan kasashe daban daban,
yan kasar turkiya sunfi kowa yawa a cikin estate din,
sai tsirarrun bakaken fata yan Africa,,
A katafaran parking space din harabar gidan sukayi parking motar,
fitowa sukayi kowa na mik'a suka nufi cikin gidan,
lift suka danna suka shiga, ya kaisu hawa na takwas,
"AMB G KANGIWA 380"
shine rubuce a Saman kofar part din,
wani kati mai kauri yasa ya bude kofar,
tsayawa fadin tsaruwar parlon ma bata lokaci ne,
parlor ne na garari na kuma gani a fada a ko'ina,
Daki kowannensu ya wuce sukayi wanka suka sauke da farali,
kafin su fito parlon, kawar anty Reema matar abokin
"amb GADDAFI KANGIWA" ta aiko da abinci kala kala,
Babbar diyarsu "MEERAH " wacce sa'ar Hilal ce ita ta kawo abincin ta shiryashi kan table,
da murmushi anty reema ta karaso gurin tana fadin
"oh Allah ita ko Ammi bata gajiya,
irin wannan hidima haka,
Meerah tayi murmushi tace "ina kwana mum,
lafiya lau diyar albarka, har ke bakiyi bacci ba, ina su Adeel? ,
sunyi bacci,
ina tsaye a balcony naga shigowarku ai,, Meerah ta fadi tana mai Jin kunya,
ikon Allah anty Reema ta fadi tana shafa kanta,
to kice mata mun gode sosai kinji,
gyada kanta tayi tace "mum Hilal fa,
Anty Reema ta kalli kofar dakin shi tace yana ciki tare da kanina,
wata cooler ta dauka mai kyau ta yi hanyar dakin,
Tarar gabanta hinad tayi tace "Hey smarty,
ajiye cooler tayi ta rungumeta tace "my little smarty, tot kinyi bacci,?
Hinad tace "banyi ba ni ina nawa?
Ohh smart gal bansan zan ganki ba, ki bari gobe da safe zan miki duk abin da kike so,
"naki Wayan,
hinad ta fadi tana Noke wuya"
wannan na coolr zanci ko nima in miki rowar abin da na kawo,
dariya Meerah tayi tace "issoryt" muje sai kuci tare,
No.. no.. no.. Hinad ta fadi tana girgiza kai, tsaya a nan in dauko plate, wannan acicin ne zai bari muci tare,
Dariya ce ta gauraye parlon ciki harda musaddiq da suka fito tare da Hilal,
wani miyau Hinad ta hadiye ta kwalolo ido saboda irin kallon da Hilal ke mata,
baya ta fara ja a hankali tana kallonshi,
a guje ya bita ta saki wata razananiyar kara ta nufi Sama tana fadin "wayyo Allah Papa zai kasheni,,
cike da tsokana papa ya daka mishi tsawa yace,
"karka taba min 'ya tunda ba karya tayi ba,
duk rabin abincin gidan nan wake cinye wa,?
Sanin ci irin naka ne yasa Meerah tayi Maka naka abincin daban,
ko ba haka ba Merah?,
aaaahhh... Papa pls karka hada ni da Hilal meerah ta fadi fuskarta dauke da murmushi,
favourite dinshi na dafa mishi daban,
Papa ya murtuke fuska yace nayi karya kenan? Meerah ta daura hannu a kai tace nooo baka yi ba,,
Papa ya kalli Hilal yace "to kaji, zo kawai ka zauna Kaci abinci nasan kana jin yunwa,
hade rai Hilal yayi yace "nakoshi" yasa kai yayi hanyar daki,
kiranshi anty reema ta shiga yi ko waigowa baiyi ba ya shige dakin ya bugo kofar da karfi,,
kallo anty reema tabi Papa dashi ya dauke kanshi ya cigaba da cin abincinshi yana yan wake wake,
Musaddiq ya mike zai bi Hilal Papa ya tsayar dashi yace dawo Kaci abincinka indai hilal ne yana zuciya da komai banda abinci,
ka rubuta ka ajiye ko karfe nawa ne sai ya fito yaci abincin shi,
nan take Hinad ta saki dariyar da ta dade tana gimtsewa,
Anty reemah ranta ya kara baci tace "walhy zanci mutuncinki yanzun nan,
sa'anki ne?
Gyada kai tayi tace "sorry mum,
dalla yi kiyi ki tashi kije kiyi sallah ki kwanta, da wani katon bakinta Mai shegen surutun tsiya,
Papa dai baice komai ba ya mike ya nufi gurin meerah dake tsaye yace "je ki kwanta Dota Allah yayi miki albarka,
Ameen Papa,, ta kalli anty reemah tace "gud nyt mum, nyt sweet heart ki gaida Ammi....
*******
Kaduna.. Nigeria
Rayuwa ta dan fara sauyawa su mamma suwaiba saboda yar sana'ar da sukeyi,
ga hafiz dake harkar fruits, yanzu kullum sai ya samu dari biyar wata rana fiye da haka, ga kuma rarar fruits da yake samu ya taho dasu gida su Sha su kyautar da sauran,
Yana matukar Jin dadin sana'ar saboda sana'a ce mai albarka,
Saida yayi sati uku yana koyan harkar sannan anty reemah ta turo mishi da dubu dari biyar,
Kaiiii, kaiiii,
lafiya menene haka, mummy ta fadi da karfi tana shiga tsakaninsu,
Husna tasaki wahalalliyar ajiyar zuciya hade da haki tace mummy visar Yaya zata yaga,
Visa kuma, to me yasa??
mummy ta tambaya cike da mamaki tana kallon Badar,
Cike da shagwaba Badar tace
"mummy karya fa takeyi wai dan taga na dauko na rike a hannuna ina karantawa shine tace wai zan yaga,
akan me zan yaga mishi visa,
me yaga war zai amfane ni dashi,
kawai dai sharri zata min dan taga ba k----- mummy tayi saurin rufe mata baki ta rungumeta tana rarrashinta,
yi hakuri Badar din mummy,
nasan karyar husna ai, in mafadin magana wawa ne majiyinta bazai zama wawa ba,
Husna ta fito da ido waje cike da mamaki tace Badar kiji tsoron Allah,
tabdi!!!! ta kara fadi cike da kullewar Kai tana tsananin mamakin halin Badariyya a Yan Kananun shekarunsu,
ajiye visar tayi a kan madubi ta raba ta gefen musaddiq da ya nade hannayenshi yana kallon ikon Allah ta wuce rai a bace,
rufa ma Husna baya yayi hade da hararar Badar yana fadin Allah dai ya kyauta,
"Ameen"
mummy ta fadi a fusace tana sharewa Badar fuska tana kara bata hakurin abinda husna tayi mata,
Sam bata son bacin ran Badariyya,
wata iriyar kazamtaciyyar soyayya takeyi mata wanda bata da masaniyar wannan zurfaffan son zai mata illah marar misaltuwa anan gaba.......
********
"Babu sallama......"
Ta ji an fadi a bayanta,
da sauri ta waigo a firgice ta kalli motar,
kwantar da sit yayi a gaggauce hade da karasa bude tint glass din,,
nan da nan ta saki murmushi mai sanyin kyau,
tace "ina kwananku,
Hinad ta turo kanta daga baya tace "leko kiga mai magana Nadiya,
Yaya Hilal ne yake bukatar yin sallama dake,
Hilal ya chire hular da ya rufe kanshi dashi ya dago sosai ya hade girar Sama da kasa yace wallahi zan karya yarinyar nan,
Hinad ta zaro ido ta kalli drivern mummy tace dan Allah mal---- bige bakinta yayi yace dan Allah Malam ja muje inda mum ta aike ka,
Hinad ta turo baki tace "Nadiya bani milk candy pls Kinga yau zan tafi,
Nadiya tayi saurin juyawa shagon tasi ta dauki robar da ko minti biyar batayi da bashi ba ta miko ma Hinad tace gashi ki tafi dashi duka,
Allah ya kaiku lfy,
ki gaida anty da Yaya Musaddiq,,
ta cikin bakin glass Hilal yake satar kallonta,
duk tunanin shi ba wanda ke ganinshi bai San drivern mummy idanshi kyar akanshi ta mudubin motar ba,
sai yanzu ya fahimci dalilin da yasa ya biyoshi kuma ya tursasa mishi biyowa ta layin dan ko kusa ba hanyar inda zasu bane,
murmushin zuci yayi yace
"yarinta hooo,"
in ba yarinta me wannan dan yaron ya sani akan mace,
macen ma jaririya,
ko da yake akwai Soyayyar yarinta da kuma ta jini,
muryar Hilal ce ta maido shi daga duniyar zancen zucin da ya tafi,
da sauri ya tada motar suka fara tafiya,
daga musu hannu Nadiya ta shiga yi alamar bye bye,
suna gab da kure layin ya sake kallon madubin gefenshi karo na barkatai ya hangota tana juyawa gurin mai shagon,
kwantar da kanshi yayi kan sit hade da lumshe ido yana Nazarin abubuwa da dama....
LARNACA INTERNATIONAL AIRPORT CYPRUS
2:27am daidai,, agogon kasar Cyprus ya buga,
daidai da karfe 1:27am na agogon kasarmu Nigeria,,
Hayaniyar mutanen cikin jirgin ne ya farkar da musaddiq da bacci yayi can wata kasar dashi,
mik'a yayi ya sake gyara seat belt dinshi, ya kalli Hilal yace
"har mun iso? ,
da kai Hilal ya bashi amsa, alamar eh,,
Alhamdulillah Ala kulli halin musaddiq ya fadi yana mai gyara zamanshi kafin jirgin ya karasa tsayawa,,,
"Welcome to the third largest nd third populous island in the Mediterranean uncle"
Hinad ke maganar cikin kwarewa tana bude hannayenta hade da lumshe idanunwanta a Saman matattakalar benen jirgi,
thank u my darling daughter, musaddiq ya fadi yana mai sunkuyawa dai dai kumatunta yayi mata peck,
saukowa sukayi kowa rike da Jaka suna ja, suna baza idanuwa,,
daga can nesa suka hangoshi tsaye cikin ash jallabiya yana hamma hade da duba agogo,
a guje Hinad ta ruga tana kwala kiranshi da karfi, "PAPA",
bude hannayenshi yayi yana murmushi ta shige jikinshi ya dagata Sama yana juyata,
" I MISS U SO MUCH PAPA"
misd u more more more angel,
Hw waz ur trip? , boring ta fadi tana tabe baki,,
ohhh why my dear? Ya tambaya yana Jan kumatunta,-----
for crying out loud PAPA abinda kazo yi nan kenan, anty reema ta fadi cikin katse musu hanzari,
sauketa yayi yace come on my dear Reems u knw am here for u,
kallon musaddiq yayi cike da murna yace welcome broo, ya hanyar? ,
"lafiya lau alhamdulillah, mun sameka LFY? musaddiq ya tambaya yana murmushi,,
fine fine ka dai ganni sai dai dan wuya na rashin girkin yayarka ya fadi cikin zolaya,
dariya musaddiq yayi yace I cee,
Gud morning father,
PAPA ya fadi yana mai tsugunawa HILAL dake ta faman latse latsen waya,
ohh dad neman magana ne kawai kasan zan gaisheka ai,
just don't want to interrupt you,
you knw i miss u,,
gaisuwar mu dabanne,
harara Papa ya bishi dashi ya karbi jakar hannun matarshi yace
"oya lets go bacci nake ji sosai sosai, kama hannunshi Hinad tayi suka nufi hanyar waje....
Mrs Tijjani Shattima......
[04/12 09:46] Meela Adeel: °ZUMUNCINMU A YAU°
By Aysha Ya'u Kurah
1⃣0⃣
Agios tychonas, limassol..
Estate ne gari guda na ma'aikata,
da yawansu turawa ne yan kasashe daban daban,
yan kasar turkiya sunfi kowa yawa a cikin estate din,
sai tsirarrun bakaken fata yan Africa,,
A katafaran parking space din harabar gidan sukayi parking motar,
fitowa sukayi kowa na mik'a suka nufi cikin gidan,
lift suka danna suka shiga, ya kaisu hawa na takwas,
"AMB G KANGIWA 380"
shine rubuce a Saman kofar part din,
wani kati mai kauri yasa ya bude kofar,
tsayawa fadin tsaruwar parlon ma bata lokaci ne,
parlor ne na garari na kuma gani a fada a ko'ina,
Daki kowannensu ya wuce sukayi wanka suka sauke da farali,
kafin su fito parlon, kawar anty Reema matar abokin
"amb GADDAFI KANGIWA" ta aiko da abinci kala kala,
Babbar diyarsu "MEERAH " wacce sa'ar Hilal ce ita ta kawo abincin ta shiryashi kan table,
da murmushi anty reema ta karaso gurin tana fadin
"oh Allah ita ko Ammi bata gajiya,
irin wannan hidima haka,
Meerah tayi murmushi tace "ina kwana mum,
lafiya lau diyar albarka, har ke bakiyi bacci ba, ina su Adeel? ,
sunyi bacci,
ina tsaye a balcony naga shigowarku ai,, Meerah ta fadi tana mai Jin kunya,
ikon Allah anty Reema ta fadi tana shafa kanta,
to kice mata mun gode sosai kinji,
gyada kanta tayi tace "mum Hilal fa,
Anty Reema ta kalli kofar dakin shi tace yana ciki tare da kanina,
wata cooler ta dauka mai kyau ta yi hanyar dakin,
Tarar gabanta hinad tayi tace "Hey smarty,
ajiye cooler tayi ta rungumeta tace "my little smarty, tot kinyi bacci,?
Hinad tace "banyi ba ni ina nawa?
Ohh smart gal bansan zan ganki ba, ki bari gobe da safe zan miki duk abin da kike so,
"naki Wayan,
hinad ta fadi tana Noke wuya"
wannan na coolr zanci ko nima in miki rowar abin da na kawo,
dariya Meerah tayi tace "issoryt" muje sai kuci tare,
No.. no.. no.. Hinad ta fadi tana girgiza kai, tsaya a nan in dauko plate, wannan acicin ne zai bari muci tare,
Dariya ce ta gauraye parlon ciki harda musaddiq da suka fito tare da Hilal,
wani miyau Hinad ta hadiye ta kwalolo ido saboda irin kallon da Hilal ke mata,
baya ta fara ja a hankali tana kallonshi,
a guje ya bita ta saki wata razananiyar kara ta nufi Sama tana fadin "wayyo Allah Papa zai kasheni,,
cike da tsokana papa ya daka mishi tsawa yace,
"karka taba min 'ya tunda ba karya tayi ba,
duk rabin abincin gidan nan wake cinye wa,?
Sanin ci irin naka ne yasa Meerah tayi Maka naka abincin daban,
ko ba haka ba Merah?,
aaaahhh... Papa pls karka hada ni da Hilal meerah ta fadi fuskarta dauke da murmushi,
favourite dinshi na dafa mishi daban,
Papa ya murtuke fuska yace nayi karya kenan? Meerah ta daura hannu a kai tace nooo baka yi ba,,
Papa ya kalli Hilal yace "to kaji, zo kawai ka zauna Kaci abinci nasan kana jin yunwa,
hade rai Hilal yayi yace "nakoshi" yasa kai yayi hanyar daki,
kiranshi anty reema ta shiga yi ko waigowa baiyi ba ya shige dakin ya bugo kofar da karfi,,
kallo anty reema tabi Papa dashi ya dauke kanshi ya cigaba da cin abincinshi yana yan wake wake,
Musaddiq ya mike zai bi Hilal Papa ya tsayar dashi yace dawo Kaci abincinka indai hilal ne yana zuciya da komai banda abinci,
ka rubuta ka ajiye ko karfe nawa ne sai ya fito yaci abincin shi,
nan take Hinad ta saki dariyar da ta dade tana gimtsewa,
Anty reemah ranta ya kara baci tace "walhy zanci mutuncinki yanzun nan,
sa'anki ne?
Gyada kai tayi tace "sorry mum,
dalla yi kiyi ki tashi kije kiyi sallah ki kwanta, da wani katon bakinta Mai shegen surutun tsiya,
Papa dai baice komai ba ya mike ya nufi gurin meerah dake tsaye yace "je ki kwanta Dota Allah yayi miki albarka,
Ameen Papa,, ta kalli anty reemah tace "gud nyt mum, nyt sweet heart ki gaida Ammi....
*******
Kaduna.. Nigeria
Rayuwa ta dan fara sauyawa su mamma suwaiba saboda yar sana'ar da sukeyi,
ga hafiz dake harkar fruits, yanzu kullum sai ya samu dari biyar wata rana fiye da haka, ga kuma rarar fruits da yake samu ya taho dasu gida su Sha su kyautar da sauran,
Yana matukar Jin dadin sana'ar saboda sana'a ce mai albarka,
Saida yayi sati uku yana koyan harkar sannan anty reemah ta turo mishi da dubu dari biyar,