Sashe 47
Zumuncin Mu A Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cike da shashsheka Badar tace "to mummy ki yarda ya aureni, walhy in na rasa shi zan iya mutuwa,
*Badariyya*
*NONO*
daya kuka sha da Musaddiq,
babu aure a tsakaninku......
Wani irin zaman dirshan Badariyya tayi wanda ya tafi da duk wani ganinta na dan lokaci kadan,
" *NONO DAYA KUKA SHA*
Kalmar ke ta mata yawo a kwakwalwarta,
duk da bata zuwa islamiyya sosai tasan haramcin auren,
wasu zafafan Hawaye ne suka dinga ambaliyar fitowa a idonta, "NA MUTU,
BANI DA SAURAN AMFANI,
kalaman da ta dinga fada kenan kamar zautacciya,
rungumeta Goggo tayi tace "bazaki mutu ba indai ina raye,
Musaddiq ne ki kwantar da hankalinki zan san yadda zakiyi ki aureshi,
anjima zanje gurin liman BADARU ya nemo wani hadisin da ya halasta aurenku,
tashi kije maza ki wanke fuskarki,
Tashi tayi kamar wacce kwai ya fashewa a ciki ta wuce bayin Goggo,
Tashin hankalin da ta tarar a ciki ya sanya ta fitowa da gudu tana haki,
"lafiya Suka hada baki suka tambaya,
ina fa Lafiya bayi yayi kaca kaca,
haba Goggo,
dan Allah bakya yin flushing ne?
Tabe baki Goggo tayi ta mikawa Zulai mai tayata aikin gida farar shinkafar tuwo dan ta gyara,
ta waigo ta kalli Badar tace "tunda kinzo sai ki gyara ai,
da tsufa na zanyi ta hakilon wankin bayi,
"ay da sai zulai ta wanke ta fadi kamar zatayi kuka,
murmushi Goggo tayi tace "kin sani sarai Zulai bata shiga min dakin miji bare bayi,
matse fitsarin mararta tayi tace "gaskiya Goggo bazan iya ba,
bazan iya zama har wata daya a nan gidan ba,
"to ya zakiyi,
haka nan zaki hakura,
kije can dakin zulai ta tayaki gyarawa dan duk yayi kura,
gani tayi kamar laughing stock suka maida ita ta nemi guri ta zauna kamar zatayi kuka tace
"Mummy dan Allah ki kaini gidan Aunty Raudha ko Anty Radiya,
"Lagos zaki bi Raudha,
Radiya kuma kinsan halinta,
duk yadda kuke shiri bazata raga miki gurin hidimar gida ba,
kiyi zamanki anan na lokaci ne,
Mummy ta fadi tana mikewa zata koma gida,
Sallama tayi ma Goggo wacce ke amsata da kyar saboda laifukan da tayi mata ciki harda korar Badariyya da mijinta Yayi...
Da kyar Goggo ta yarda Zulai ta wanke mata bayi,
sai a sannan Badar ta shiga a kyankyame tayi fitsari ta fito da sauri,
kan gadon Goggo ta kwanta tana maida numfashi....
"Fito kici Abinci,
Goggo ta fadi tana fiffita tuwon a cikin faranti,
badan taso ba sai dan tana jin yunwa ta sakko a gado ta fito waje,
yadda yaukin miyar ke bin hannun Goggo da zulai yasa komawa daki da sauri,
da karfi tace
"Tuwo da rana tsaka Goggo,
kuma miyar yauki kamar majina ta karashe fadi kar zatayi amai,
wannan wace irin jarabawa ce,
kudi ta fito dashi a jakarta ta kira Rilwanu ya siyo mata Abinci a restaurant mai kyau....
ko kallonta Goggo batayi ba ta cigaba da kai lomar tuwonta...
Tunanin Musaddiq kwanta takeyi,
ta ya za'ace babu aure a tsakaninsu,
dan kawai sun sa nono daya,
Allah yasa Liman ya gano wani hadisin da ya halasta hakan,
in ba haka ba walalhi daga ita har shi saidai su mutu ba aure,
dan duk wacce yayi yunkurin aura sai ta kasheta.....
********
Danna wayarshi yayi ya kira layin wayar da ya ba Nadeeyah a karo na ba adadi,
har lokacin ba'a kunna wayar ba,
juyi kawai yakeyi a kan makeken gadonshi,
gaba daya ya rasa abinda yake mishi dadi,
tun dawowarshi daga gidan su Nadeeyah ya kasa sukuni,
ko abinci kwakwkwara bai iya kaiwa bakinshi ba,
bacci kuwa sai dai dan barawo ne ya saceshi bayan ya idar da Sallar asuba,
Ya gama sawa ranshi sha biyu nayi in yaji ba'a kunna wayar ba zai koma gidan koma me zai faru ya faru,
Soyayyar Nadeeyah na neman yi ma zuciyarshi illa,
yama za'ayi ya iya rayuwa babu ita,
kallon kofar da aka murda yayi yaga Momma ta shigo dauke da kayan break fast,
"Gud morning my Tee,
Morning Momma, kin tashi lafiya?
Lafiya kalau nd u?
Nt bad ya fadi hade da mikewa zauna,
'Tee me yake damunka,
yau baka fito ba kwata kwata,
sannan jiya ina lura dakai dakyar ka tsakuri abinci,
yar hirar da muka saba ma baka zauna munyi ba,
tell me,
meye matsalarka,
Bazai iya boye komai na daga dangin farin cikinshi ko akasin haka daga gareta ba,
gyara zama yayi ya rike hannuwanta,
raunanannun idanuwanshi suka tara ruwa yace
"Zan rasa ta Momma,
Nadeeyah zatayi ma rayuwata nisa,
Zan rasa farin cikin da ya ziyarceni a lokacin da na fidda ran zuwanshi,
Fuskarshi ta tallaba da hannayenta biyu cike da tausayin shi tace
"bazaka rasa ta ba,
baka taba neman abu ka rasa ba Tee baza'a fara akan wannan ba da yardar Allah,
ka kwantar da hankalinka kaci abincinka kamar ka sameta ka gama,
Anjima da yamma zan kira *Kawu Tidjani* in fada mishi ya taho muje nema maka aure,
Murmushin farin ciki yayi yace thank u Momma,
Allah yayi miki sakayya da aljanna firdaus,
Ameen my Boy,
tashi maza kayi wanka ka shirya ka tafi gym wannan tumbin da ka fara ajiyewa ka gyarashi kafin ranar aurenka,
shafa tumbin yayi yana dariya yace "ina tumbi anan Momma,
sai dai in so kikeyi ya shafe da bayana,
dariya tayi hade da mikewa tace "in kayi wanka kazo zan aikeka,
gyada kai yayi yace "to Momma bari in fara wankan sai inci abincin....
********
_Agadaz_....
*DIYA MURADUN AHMEDOO TIDJANI YALLO PALACE*
Karar busar algaitar dake fitowa daga katafaren gidan shi ya bawa mutanen gurin damar mimmikewa saboda alamu ne na fitowar sarki,
kirari dogarai suka fara yi cikin farasanci ana kodashi kamar yadda akewa sarakuna,
Cikin daya daga jerin motocin da aka jera mishi ya shiga,
nan ma fadawa suka dinga masa kirari har saida sukaga kurewar motar..
Wani katafaren gida motocin suka shiga,
da sauri aka bude mishi kofa ya fito suka taka mishi har kofar parlon,
suka murda ya shiga sannan suka juya dan shiga cikin gidan na iyalan gidan ne kadai...
Cikin kasaita ya taka ya isa can sama ya fada wani kayataccen parlor,
Zaune ya sameta kan dadduma jakadiyarta na danna mata kafa,
tana ganin shigowarshi ta tsuguna ta gaisheshi ta fita daga dakin,
Rawanin kanshi ya zare ya zagayo ta bayanta ya shiga daddanna mata kafudunta hade da cewa
"My Sheri,
wannan damuwar har yanzu bazaki daina ta ba,
shekara da shekaru kina tunanin abu daya,
haihuwa Allah ke bada ita,
kuma bai rubuto mu cikin wadanda suke da rabon samu ba,
kuka ne mai karfi ya kufce mata tace
"ina tsoron ranar da zamu wulakanta bayan ranka,
Mulkin nan ficewa zaiyi daga gidan nan,
kuma in ya fita babu irin wulakancin da bazamu gani ba,
zama yayi sosai ya janyota jikinshi yace
"SHARIFAH,
mulki na Allah ne,
shi ke bawa wanda yaso,
A lokacin da mahaifinki ya rasu,
kin taba tunanin Allah zaisa a bani mulki duk da ni ba danshi bane sai dan na kasance miji a gareki,
gudan jininshi wacce kika zama tilo,
Da Allah ya ga dama,
da fitar da mulkin zaiyi tunda sarki bashi da magajin kujerarshi, to da yake Allah ya rubuto ni din nan ni zan zama sarki shi ya sanya ya hadamu aure,
rashin bamu haihuwa kuma wannan shi kadai ya barwa kansa sanin dalilin hakan,
ta yiwu yayi wa wani can wanda bamu sani ba tanadin gujerar,
shiyasa ya hanamu samun magaji...
Share hawayen fuskarta tayi cikin gamsuwa tace "Allah ya kawo mana taimako,
A zuciyarta tana tunano rayuwar kuruciyarta wacce tasan tayi shi tare da wani wanda ya zamto jinin ta,
cikin kankanin lokaci kuma ya bacewa ganinta da tunaninta,
a yan kwanakin nan ne take tunano shi da suffofinshi da dalilinshi na barin gida...
Bata iya fadawa mijinta ba saboda ta kasa sanin hakikanin kusancinsu,
,
ko da yaushe ta runtse ido sai ta ganshi cikin mafarkinta,
tare da farin saurayi mai tsananin kama dashi,
saidai idanuwan saurayin sun fi nashi kyawu da girma,
karar Waya ce ta katse mata tunani,
Tana kallon shi ya dauki wayar cike da farin ciki,
"Kuna lahiya Saude,?
"lafiya lau kawu, an wuni lafiya?
"Kalau kalau ina Tahiru Yallo?
Yana nan lafiya kawu,
dama akan maganarshi na kiraka,
ya samu macen da yake so,
shine nace ka shirya kazo sai muje gidan iyayenta,
fadada murmushinshi yayi yace "to masha Allah,
tuzuru zai angwance,
Dariya sosai Anty saude tayi tace "haba kawu,
ai ko danye ne sharr,
nan suka cigaba da hira kamar ba surukai ba,
saida suka gama ya mikawa matarshi wacce ta zamto kawa kuma shakikiyar Anty saude,
nan suka shiga hirar yaushe gamo,
Anty saude tace "kizo fa tare da kawu,
dan tare zamu fara shirye shirye,
bazamu sa bikin da nisa ba,
Dariyar kasaita "Sharifa" tayi tace
"to wacece uwar in ba ni ba,
komai dani za'ayi,
gobe in shaa Allah zamu biyo jirgi mu iso.......
Mrs Tijjani Shattima....
[25/03 10:07 PM] Safiyya Umm Ab: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 4⃣4⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
Juyi Musaddiq yayi a karo na biyu yace
"ka duba cikin aljihun wandona, plss ka barni inyi bacci,
tsaki Hilal yaja ya dauki wandon zai duba ya hango keyn a saman windon dakin,
jefa wandon yayi kan fuskar Musaddiq dan a cike yake dashi,
yafi 20mints yana tashinshi yaki tashi,
daukar keyn motar yayi yace "in kaga dama ka kai 4 kana bacci, idiotic being kawai,
murda kofar dakin yayi yana mitar yawan baccin safen Musaddiq,
wannan in ya fara aiki ya kenan,
sam Mummy bata kula da tashin shi,
shi kuwa saboda sabon da Papa yayi mishi tun asuba in ya tashi baya iya komawa bacci...
Zama yayi a parlor yana jiran ganin ta inda zasu bullo dan yayi alkawarin da kanshi yau zai kaisu makaranta,
yana son nunawa Taheer shi din mai babban matsayi ne a gurin ta...
Farin tight din da suke sawa a ciki saboda gajartan skirt dinsu ta dinga dubawa bata gani ba,
tayata dubawa Husna tayi har tsawon minti uku basu gani ba,
black kuma in suka sa korarsu gida akeyi,
da suka gaji da dubawa Husna tace "dan Allah zo mu tafi,
kar muyi latti,
*Badariyya*
*NONO*
daya kuka sha da Musaddiq,
babu aure a tsakaninku......
Wani irin zaman dirshan Badariyya tayi wanda ya tafi da duk wani ganinta na dan lokaci kadan,
" *NONO DAYA KUKA SHA*
Kalmar ke ta mata yawo a kwakwalwarta,
duk da bata zuwa islamiyya sosai tasan haramcin auren,
wasu zafafan Hawaye ne suka dinga ambaliyar fitowa a idonta, "NA MUTU,
BANI DA SAURAN AMFANI,
kalaman da ta dinga fada kenan kamar zautacciya,
rungumeta Goggo tayi tace "bazaki mutu ba indai ina raye,
Musaddiq ne ki kwantar da hankalinki zan san yadda zakiyi ki aureshi,
anjima zanje gurin liman BADARU ya nemo wani hadisin da ya halasta aurenku,
tashi kije maza ki wanke fuskarki,
Tashi tayi kamar wacce kwai ya fashewa a ciki ta wuce bayin Goggo,
Tashin hankalin da ta tarar a ciki ya sanya ta fitowa da gudu tana haki,
"lafiya Suka hada baki suka tambaya,
ina fa Lafiya bayi yayi kaca kaca,
haba Goggo,
dan Allah bakya yin flushing ne?
Tabe baki Goggo tayi ta mikawa Zulai mai tayata aikin gida farar shinkafar tuwo dan ta gyara,
ta waigo ta kalli Badar tace "tunda kinzo sai ki gyara ai,
da tsufa na zanyi ta hakilon wankin bayi,
"ay da sai zulai ta wanke ta fadi kamar zatayi kuka,
murmushi Goggo tayi tace "kin sani sarai Zulai bata shiga min dakin miji bare bayi,
matse fitsarin mararta tayi tace "gaskiya Goggo bazan iya ba,
bazan iya zama har wata daya a nan gidan ba,
"to ya zakiyi,
haka nan zaki hakura,
kije can dakin zulai ta tayaki gyarawa dan duk yayi kura,
gani tayi kamar laughing stock suka maida ita ta nemi guri ta zauna kamar zatayi kuka tace
"Mummy dan Allah ki kaini gidan Aunty Raudha ko Anty Radiya,
"Lagos zaki bi Raudha,
Radiya kuma kinsan halinta,
duk yadda kuke shiri bazata raga miki gurin hidimar gida ba,
kiyi zamanki anan na lokaci ne,
Mummy ta fadi tana mikewa zata koma gida,
Sallama tayi ma Goggo wacce ke amsata da kyar saboda laifukan da tayi mata ciki harda korar Badariyya da mijinta Yayi...
Da kyar Goggo ta yarda Zulai ta wanke mata bayi,
sai a sannan Badar ta shiga a kyankyame tayi fitsari ta fito da sauri,
kan gadon Goggo ta kwanta tana maida numfashi....
"Fito kici Abinci,
Goggo ta fadi tana fiffita tuwon a cikin faranti,
badan taso ba sai dan tana jin yunwa ta sakko a gado ta fito waje,
yadda yaukin miyar ke bin hannun Goggo da zulai yasa komawa daki da sauri,
da karfi tace
"Tuwo da rana tsaka Goggo,
kuma miyar yauki kamar majina ta karashe fadi kar zatayi amai,
wannan wace irin jarabawa ce,
kudi ta fito dashi a jakarta ta kira Rilwanu ya siyo mata Abinci a restaurant mai kyau....
ko kallonta Goggo batayi ba ta cigaba da kai lomar tuwonta...
Tunanin Musaddiq kwanta takeyi,
ta ya za'ace babu aure a tsakaninsu,
dan kawai sun sa nono daya,
Allah yasa Liman ya gano wani hadisin da ya halasta hakan,
in ba haka ba walalhi daga ita har shi saidai su mutu ba aure,
dan duk wacce yayi yunkurin aura sai ta kasheta.....
********
Danna wayarshi yayi ya kira layin wayar da ya ba Nadeeyah a karo na ba adadi,
har lokacin ba'a kunna wayar ba,
juyi kawai yakeyi a kan makeken gadonshi,
gaba daya ya rasa abinda yake mishi dadi,
tun dawowarshi daga gidan su Nadeeyah ya kasa sukuni,
ko abinci kwakwkwara bai iya kaiwa bakinshi ba,
bacci kuwa sai dai dan barawo ne ya saceshi bayan ya idar da Sallar asuba,
Ya gama sawa ranshi sha biyu nayi in yaji ba'a kunna wayar ba zai koma gidan koma me zai faru ya faru,
Soyayyar Nadeeyah na neman yi ma zuciyarshi illa,
yama za'ayi ya iya rayuwa babu ita,
kallon kofar da aka murda yayi yaga Momma ta shigo dauke da kayan break fast,
"Gud morning my Tee,
Morning Momma, kin tashi lafiya?
Lafiya kalau nd u?
Nt bad ya fadi hade da mikewa zauna,
'Tee me yake damunka,
yau baka fito ba kwata kwata,
sannan jiya ina lura dakai dakyar ka tsakuri abinci,
yar hirar da muka saba ma baka zauna munyi ba,
tell me,
meye matsalarka,
Bazai iya boye komai na daga dangin farin cikinshi ko akasin haka daga gareta ba,
gyara zama yayi ya rike hannuwanta,
raunanannun idanuwanshi suka tara ruwa yace
"Zan rasa ta Momma,
Nadeeyah zatayi ma rayuwata nisa,
Zan rasa farin cikin da ya ziyarceni a lokacin da na fidda ran zuwanshi,
Fuskarshi ta tallaba da hannayenta biyu cike da tausayin shi tace
"bazaka rasa ta ba,
baka taba neman abu ka rasa ba Tee baza'a fara akan wannan ba da yardar Allah,
ka kwantar da hankalinka kaci abincinka kamar ka sameta ka gama,
Anjima da yamma zan kira *Kawu Tidjani* in fada mishi ya taho muje nema maka aure,
Murmushin farin ciki yayi yace thank u Momma,
Allah yayi miki sakayya da aljanna firdaus,
Ameen my Boy,
tashi maza kayi wanka ka shirya ka tafi gym wannan tumbin da ka fara ajiyewa ka gyarashi kafin ranar aurenka,
shafa tumbin yayi yana dariya yace "ina tumbi anan Momma,
sai dai in so kikeyi ya shafe da bayana,
dariya tayi hade da mikewa tace "in kayi wanka kazo zan aikeka,
gyada kai yayi yace "to Momma bari in fara wankan sai inci abincin....
********
_Agadaz_....
*DIYA MURADUN AHMEDOO TIDJANI YALLO PALACE*
Karar busar algaitar dake fitowa daga katafaren gidan shi ya bawa mutanen gurin damar mimmikewa saboda alamu ne na fitowar sarki,
kirari dogarai suka fara yi cikin farasanci ana kodashi kamar yadda akewa sarakuna,
Cikin daya daga jerin motocin da aka jera mishi ya shiga,
nan ma fadawa suka dinga masa kirari har saida sukaga kurewar motar..
Wani katafaren gida motocin suka shiga,
da sauri aka bude mishi kofa ya fito suka taka mishi har kofar parlon,
suka murda ya shiga sannan suka juya dan shiga cikin gidan na iyalan gidan ne kadai...
Cikin kasaita ya taka ya isa can sama ya fada wani kayataccen parlor,
Zaune ya sameta kan dadduma jakadiyarta na danna mata kafa,
tana ganin shigowarshi ta tsuguna ta gaisheshi ta fita daga dakin,
Rawanin kanshi ya zare ya zagayo ta bayanta ya shiga daddanna mata kafudunta hade da cewa
"My Sheri,
wannan damuwar har yanzu bazaki daina ta ba,
shekara da shekaru kina tunanin abu daya,
haihuwa Allah ke bada ita,
kuma bai rubuto mu cikin wadanda suke da rabon samu ba,
kuka ne mai karfi ya kufce mata tace
"ina tsoron ranar da zamu wulakanta bayan ranka,
Mulkin nan ficewa zaiyi daga gidan nan,
kuma in ya fita babu irin wulakancin da bazamu gani ba,
zama yayi sosai ya janyota jikinshi yace
"SHARIFAH,
mulki na Allah ne,
shi ke bawa wanda yaso,
A lokacin da mahaifinki ya rasu,
kin taba tunanin Allah zaisa a bani mulki duk da ni ba danshi bane sai dan na kasance miji a gareki,
gudan jininshi wacce kika zama tilo,
Da Allah ya ga dama,
da fitar da mulkin zaiyi tunda sarki bashi da magajin kujerarshi, to da yake Allah ya rubuto ni din nan ni zan zama sarki shi ya sanya ya hadamu aure,
rashin bamu haihuwa kuma wannan shi kadai ya barwa kansa sanin dalilin hakan,
ta yiwu yayi wa wani can wanda bamu sani ba tanadin gujerar,
shiyasa ya hanamu samun magaji...
Share hawayen fuskarta tayi cikin gamsuwa tace "Allah ya kawo mana taimako,
A zuciyarta tana tunano rayuwar kuruciyarta wacce tasan tayi shi tare da wani wanda ya zamto jinin ta,
cikin kankanin lokaci kuma ya bacewa ganinta da tunaninta,
a yan kwanakin nan ne take tunano shi da suffofinshi da dalilinshi na barin gida...
Bata iya fadawa mijinta ba saboda ta kasa sanin hakikanin kusancinsu,
,
ko da yaushe ta runtse ido sai ta ganshi cikin mafarkinta,
tare da farin saurayi mai tsananin kama dashi,
saidai idanuwan saurayin sun fi nashi kyawu da girma,
karar Waya ce ta katse mata tunani,
Tana kallon shi ya dauki wayar cike da farin ciki,
"Kuna lahiya Saude,?
"lafiya lau kawu, an wuni lafiya?
"Kalau kalau ina Tahiru Yallo?
Yana nan lafiya kawu,
dama akan maganarshi na kiraka,
ya samu macen da yake so,
shine nace ka shirya kazo sai muje gidan iyayenta,
fadada murmushinshi yayi yace "to masha Allah,
tuzuru zai angwance,
Dariya sosai Anty saude tayi tace "haba kawu,
ai ko danye ne sharr,
nan suka cigaba da hira kamar ba surukai ba,
saida suka gama ya mikawa matarshi wacce ta zamto kawa kuma shakikiyar Anty saude,
nan suka shiga hirar yaushe gamo,
Anty saude tace "kizo fa tare da kawu,
dan tare zamu fara shirye shirye,
bazamu sa bikin da nisa ba,
Dariyar kasaita "Sharifa" tayi tace
"to wacece uwar in ba ni ba,
komai dani za'ayi,
gobe in shaa Allah zamu biyo jirgi mu iso.......
Mrs Tijjani Shattima....
[25/03 10:07 PM] Safiyya Umm Ab: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 4⃣4⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
Juyi Musaddiq yayi a karo na biyu yace
"ka duba cikin aljihun wandona, plss ka barni inyi bacci,
tsaki Hilal yaja ya dauki wandon zai duba ya hango keyn a saman windon dakin,
jefa wandon yayi kan fuskar Musaddiq dan a cike yake dashi,
yafi 20mints yana tashinshi yaki tashi,
daukar keyn motar yayi yace "in kaga dama ka kai 4 kana bacci, idiotic being kawai,
murda kofar dakin yayi yana mitar yawan baccin safen Musaddiq,
wannan in ya fara aiki ya kenan,
sam Mummy bata kula da tashin shi,
shi kuwa saboda sabon da Papa yayi mishi tun asuba in ya tashi baya iya komawa bacci...
Zama yayi a parlor yana jiran ganin ta inda zasu bullo dan yayi alkawarin da kanshi yau zai kaisu makaranta,
yana son nunawa Taheer shi din mai babban matsayi ne a gurin ta...
Farin tight din da suke sawa a ciki saboda gajartan skirt dinsu ta dinga dubawa bata gani ba,
tayata dubawa Husna tayi har tsawon minti uku basu gani ba,
black kuma in suka sa korarsu gida akeyi,
da suka gaji da dubawa Husna tace "dan Allah zo mu tafi,
kar muyi latti,