Sashe 24
Zumuncin Mu A Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shaho na ganin haka yayi saurin tareshi hade da kai mishi wuka kirjinshi,
ta baya wani ya lallabo ya sari gefen kafadun Hardejo,
sannan ya sake luma mishi wukar,
salatin da ya fara yi ne ya dawo da hankalin shaho kanshi,
tuni jikinshi ya mutu ya saki wukar hannunshi ya durkushe a gurin yana rusa kuka,
Ya Allah ga hardejonka nan,
Ya Allah me yasa baka turo mana da kariya ba a lokacin da muke da bukata,
Ni kadai bazan iya ba ya Allah,
gawarwakin mutanen ya kalla harda na babanshi ya sake rusa kuka,
cikin sanďa wani sumameshi ya luma mishi wuk'a a bayanshi saitin da zuciya take,
nan take ruwa mai karfi ya kece a cikin kauyen,
wani irin ihun murna arnan suka fara yi dan duk sunbi musulman sun musu kisan gilla,
harda matansu da ya'yansu,
cikin murna suka nufi cikin gidan suka fara kwaso shanaye suna bi takan gawarwakin....
Ma'u kuwa tun tana jiyo ihu har ta daina ji,
anan ne jikinta ya bata an gama komai,,
cike da murna ta fito gida da niyyar zuwa gidan Haire,
a kofar gidan taci karo da Baffa da kaya niki niki a hannu,
karbar kayan tayi ta fara murna suka shiga cikin gidan,
a tsakar gida ya baje kayan yana bata labarin irin abubuwan alkhairin da ya samo,
"Ta ina ka shigo garin nan? Ta jefo mishi tambayar tana kallonshi hade jiran amsa,
" Ta bayan gari, saboda bana sann kowa ya rigani fada muku isowa ta,
yanzu wanka zanyi in wuce gidan Malam,
naga garin ma ba kowa nasan duk suna can maza da mata ana sallar juma'a da wa'azin Hardejo,
cike da kissa tace "nima ko sai muje dan bacci ne ya daukeni ban samu zuwa ba,
dube dube taga ya fara yi tasan tabbas Atika yake nema,
murmushi tayi tace "Amarya tana can gidan Hardejo,
ka tafi kabar amarya da nauyinka,
nace su Baffa ba'a cika min alkawari ba,
cikin rashin fahimta yace "me kike nufi?
murmushi tayi a ranta na mugunta ne amma a fili ta nuna na soyayya ne tace "matarka dai ciki gareta, tama kusa haihuwa,
a daburce yace "ma'u ban karya miki alk---- katseshi tayi da sauri tace "babu komai ai matarka ce,
ni fatana ma mu samu dan namiji tunda naga dukkanku baku da namiji,
kaga sai mu samu magaji, murmushin farin ciki Baffa yayi ya mike yace "dauko mayafi mu tafi,
zunde tayi mishi ta baya sannan tace " har ka fara zumudi,
nima bakaga yadda na kosa ba,
komai a gidan nan bana barinta tayi,
ganin cikin nema yasa hankalina ya kwanta dan ina tunanin namiji zata haifa mana,
rungumeta Baffa yayi cikin farin ciki yace "Ma'u shiyasa nake kara kaunarki,
tun farkon haduwar mu kike min halacci har kawo yanzu,
nagode nagode,
gwalo tayi ma bayanshi tace "Ai mun zama Daya Baffa....
Tun a bakin gidan jauro suke karo da gawa har suka isa kwanar gidan Hardejo,
wani irin ihu Baffa ya saka da yaga Hardejo kwance cikin jini ruwan da akayi ya dama gurin, girgizashi ya fara yi ya dinga rusar ihu yana fadin waye ya aikata haka a gareka,
waye ni, wayyo ni Allahn Hardejo,
Dafa shi wani dattijo yayi a cikin wadanda suka gudu yace "Tashi Muhammadu, yanzu ba lokacin wannan bane muyi gaggawar haka rami a cikin gidan hardejo mu tattarasu duka musasu a ciki domin kuwa yanzu makasan sun tafi hada walimar murna kafin su dawo su mamaye gidajen,
kuma kaima muna gamawa ina umartarka da ka gudu da kai da iyalinka,
mikewa Baffa yayi a tsorace yana kuka suka shige gidan su biyar da wasu samari,
a cikin gidan ma ya daburce ya dinga kuka yana kiraye kirayen suna,
ita kuwa Ma'u rashin ganin Atika cikin gawar wakin ne ya fi daga mata hankali,
kar dai ta samu ta tsere,
dube dube ta fara yi har ta kai ga bayin gefen dakin saudatu,
Atika ta gani tana kuka tana nishin nakuda,
da sauri ta tufe bayin ta koma gurin su Baffa,
duk wanda a cikinsu taga zaiyi gurin sai tayi maza ta hanashi,
hak'a rami sukayi mai zurfin gaske da tsaho,
suka fara dibo gawarwakin suna turawa a ciki, saida suka gama tsaff ta Hardejo ta zama ta karshen sawa, fuskarnan tashi dauke da murmushi,
wani kukan Baffa ya saki yana zuba kasa a kanshi yana rusa kuka,
saida suka gama komai sannan hankalinshi ya dawo kan Atika da bai ganta ba,
Ma'u in dai ba idona bane yake min gizo banga Atika ba,,
kafin Ma'u ta bashi amsa sukaji kukan jariri da karfin gaske,
runtse ido Ma'u tayi tace shikenan yazo duniyar,
da sauri Baffa yabi ta inda yake jin kukan,
kofar bayin ya tura da karfi,
a durkushe ya sameta tana dada dafe cikin alamun akwai wani a ciki,
daukar jinjirar yayi sannan ya taimaketa ta fito suka wuce dakin Aisha,
bin su Ma'u tayi tace bari in taimaka mata,
Kamar zautacciya ta dinga maimata yan biyu kyautar Allahn Hardejo,
tsaye yayi akansu ya rufe ma jinjirar hannunshi jiki da zanin mai babban suna,
saida ta kara awa daya sannan ta haifo Danta kato namiji,
cike da yake Ma'u tace "tafi ka nemo abin da zamu yanke cibi,
wani abu mai kaifi Atika ta sanya a hannun Ma'u,
harararta tayi ta yanke cibiyar,
kallon jinjirar hannunshi tayi tace "dame aka daure cibiyar, zanin jikinta ne ta yaga ta daure dashi,
kallon ta ma'u tayi a zuciyarta tace duk a ina ta koyo wadannan abubuwan,
wani tsumman ta kuma yaga ta katsewa ma'u tunanin da takeyi,
amsa tayi ta daureshi sama sama, ta kuma dukunkuneshi ta hana Baffa ya daukeshi,
saboda rashin imani Ma'u na ganin jini na ambaliyar fitowa daga jikin yaron tayi banza da alamarin,
kuka sosai yaron keyi amma saboda kawaici Baffa yaki yunkurin karbarshi,
a ganinshi ma'u ma uwa ce a gareshi,
kuka Atika ta fara yi ta yafito Baffa da hannunta,
tsugunawa yayi a gefenta shima cikin kuka yace "bana gane abinda kike cewa,
cikin yaren fulani wanda ta fara fahimta kadan kadan tace " *SUWAIBA* Shine sunanta,,
sunan ummuna,,,
shi kuma *SAIFULLAH* in har ya kasance cikin rayayyu,
Ka kularmin dasu,
Amanarka ne su,
Dan Allah ka Nemi *Ateek* da Abbuna dan Allah..
kuka Baffa ya cigaba da yi sosai yana fadin bazaki mutu ba, ki yafemin dan Allah,
share mishi hawaye tayi tace "Inda zan tafi ya fiye min nan,
son samu ma in tafi da 'yarana,
Allah yayi bazan rayu dasu ba,
Muryar samarin sukaji a waje suna fadin ku fito mu tafi Muhammadu gasu nan dawowa,
da sauri ya mikawa ma'u jaririyar ya dauki Atika a kafadunshi suka bar gidan da sauri...
Tun a hanya ma'u ta gane namijin ya cika,
nan fa hankalinta ya kwanta sosai,
suna shiga gidan yayi saurin shimfidar da Atika ya dauko ruwa yana shafa mata,
salati ta farayi idonta ya fara kafewa,
ta kara cigaba da kiran sunan Allah,
ga jini har lokacin zuba yakeyi kamar famfo,
cikin tashin hankali yace ma Ma'u ta taimaka ta kawo maganin da take sha idan ta haihu,
kwantar da yaran tayi taje ta dauko MANDA mai tsinka jini ta jikata da yawa ta kawo mata,
dago kanta tayi tasa a bakinta ta dure mata shi tasss,
wani jinin ne ya kuma tsinkewa shaaaaaa,
nan da nan ganin Atika ya dauke, hannuwanta suka saki gaba daya,
babu abin da kake iya jiyowa sai sautin kukan jinjirar da maganar Atika,
*SUWAIBA* Sunan da take ta maimaitawa kenan hade da kalmar shahada.....
Mrs Tijjani Shattima.....
[04/03 11:57 AM] Aysha Kura: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 2⃣7⃣
By *Aysha Ya'u Kurah*
*KADDARA*
_Ba wanda ke shigowa cikin rayuwarmu ba tare da wani dalili ba, tun daga ranar da aka haifemu har izuwa ranar mutuwar mu, da kowa muka hadu a wannan rayuwar, akwai wani zare da ya hadamu wanda bama gani,shi wannan zare da bama gani shi ake kira da *KADDARA*_
A gaban kabarin da ya binne Atika da Saif ya tsuguna yana kuka kamar ranshi zai fita,
Bingel ce zaune a gabanshi tana share mishi hawaye itama tana tayashi kukan,
"Baffa kayi hakuri, kaga ka rufeta tana bacci, ta huta da wahala da duka,
sannan ga yarinya ta haifa mana mai kyau sosai,
ka daina kuka ka barta ta huta, "Duka?
Wanene yake dukanta Zainabu, kafin Bingel tayi magana Ma'u ta fito tace "shirmen ta ne, wai dan ina mata tausa in kafarta ta kumbura shine take dauka dukanta nakeyi,
kallon Ma'u yayi yana son karyata maganarta, ya gasgata ta yarshi, nan take wata zuciyar ta kwabe shi da cewar Ma'u ba muguwa bace..
Saida ta gama tattaro kayanta gaba daya da na ya'yanta,
daga lungun gadonta ta dauko akushin dake dauke da sarkar Atika,
majina ta fara ja ta fito gurin Baffa cikin kukan munafurci tace "Allah sarki, ga sarkar Atika, yanzu sai na ajiye wa yarta, dan nasan yanzu mallakinta ce,
share hawayenshi yayi yace "nagode Ma'u, nasan *Suwaiba* baza tayi maraicin uwa ba, nagode sosai ya karashe cikin kuka hade da rungume jinjirar......
*MARAICI*
Tafi awa daya a zaune a kan pou, ga zafin rana, ga kuda sun baibayeta,, tun tana kuka ana jinta har ya daina fita,
Ma'u na can zaune a daki tana shan rake ita da Boddo da a lokacin take shekara biyu ciff,
dama pou din da kanta ta hau shi, dan tasan irin azabar da take sha a karancin shekarunta in tayi kashin a kasa..
Kamar an tsikareta ta mike a islamiyya cikin kawayenta tace zata je gida tasha ruwa,
Nafisa makociyarsu ce tace jirani in karasa rubutu a allon nan sai mu tafi,
zama tayi ta jirata har ta gama sannan suka wuce,
a kofar gida suka rabu kowa ya shige gidansu,
tana shiga tayi karo da suwaiba fuska kaca kaca da zufa da hawaye,
gyangyadawa takeyi, in tayi kamar zata fadi sai ta bude idonta ta cigaba da kukan,
cikin kunan rai Bingel ta isa gurinta ta dagata sukayi gurin rijiya, ta janyo ruwa ta wanke mata dukka jikinta,
tana yi tana kunkuni dan kar Ma'u taji,
tana gama wanke mata jiki ta goyata ta shiga daki ta samu Ma'u na kankarewa Boddo kai tana bacci,
ta baya wani ya lallabo ya sari gefen kafadun Hardejo,
sannan ya sake luma mishi wukar,
salatin da ya fara yi ne ya dawo da hankalin shaho kanshi,
tuni jikinshi ya mutu ya saki wukar hannunshi ya durkushe a gurin yana rusa kuka,
Ya Allah ga hardejonka nan,
Ya Allah me yasa baka turo mana da kariya ba a lokacin da muke da bukata,
Ni kadai bazan iya ba ya Allah,
gawarwakin mutanen ya kalla harda na babanshi ya sake rusa kuka,
cikin sanďa wani sumameshi ya luma mishi wuk'a a bayanshi saitin da zuciya take,
nan take ruwa mai karfi ya kece a cikin kauyen,
wani irin ihun murna arnan suka fara yi dan duk sunbi musulman sun musu kisan gilla,
harda matansu da ya'yansu,
cikin murna suka nufi cikin gidan suka fara kwaso shanaye suna bi takan gawarwakin....
Ma'u kuwa tun tana jiyo ihu har ta daina ji,
anan ne jikinta ya bata an gama komai,,
cike da murna ta fito gida da niyyar zuwa gidan Haire,
a kofar gidan taci karo da Baffa da kaya niki niki a hannu,
karbar kayan tayi ta fara murna suka shiga cikin gidan,
a tsakar gida ya baje kayan yana bata labarin irin abubuwan alkhairin da ya samo,
"Ta ina ka shigo garin nan? Ta jefo mishi tambayar tana kallonshi hade jiran amsa,
" Ta bayan gari, saboda bana sann kowa ya rigani fada muku isowa ta,
yanzu wanka zanyi in wuce gidan Malam,
naga garin ma ba kowa nasan duk suna can maza da mata ana sallar juma'a da wa'azin Hardejo,
cike da kissa tace "nima ko sai muje dan bacci ne ya daukeni ban samu zuwa ba,
dube dube taga ya fara yi tasan tabbas Atika yake nema,
murmushi tayi tace "Amarya tana can gidan Hardejo,
ka tafi kabar amarya da nauyinka,
nace su Baffa ba'a cika min alkawari ba,
cikin rashin fahimta yace "me kike nufi?
murmushi tayi a ranta na mugunta ne amma a fili ta nuna na soyayya ne tace "matarka dai ciki gareta, tama kusa haihuwa,
a daburce yace "ma'u ban karya miki alk---- katseshi tayi da sauri tace "babu komai ai matarka ce,
ni fatana ma mu samu dan namiji tunda naga dukkanku baku da namiji,
kaga sai mu samu magaji, murmushin farin ciki Baffa yayi ya mike yace "dauko mayafi mu tafi,
zunde tayi mishi ta baya sannan tace " har ka fara zumudi,
nima bakaga yadda na kosa ba,
komai a gidan nan bana barinta tayi,
ganin cikin nema yasa hankalina ya kwanta dan ina tunanin namiji zata haifa mana,
rungumeta Baffa yayi cikin farin ciki yace "Ma'u shiyasa nake kara kaunarki,
tun farkon haduwar mu kike min halacci har kawo yanzu,
nagode nagode,
gwalo tayi ma bayanshi tace "Ai mun zama Daya Baffa....
Tun a bakin gidan jauro suke karo da gawa har suka isa kwanar gidan Hardejo,
wani irin ihu Baffa ya saka da yaga Hardejo kwance cikin jini ruwan da akayi ya dama gurin, girgizashi ya fara yi ya dinga rusar ihu yana fadin waye ya aikata haka a gareka,
waye ni, wayyo ni Allahn Hardejo,
Dafa shi wani dattijo yayi a cikin wadanda suka gudu yace "Tashi Muhammadu, yanzu ba lokacin wannan bane muyi gaggawar haka rami a cikin gidan hardejo mu tattarasu duka musasu a ciki domin kuwa yanzu makasan sun tafi hada walimar murna kafin su dawo su mamaye gidajen,
kuma kaima muna gamawa ina umartarka da ka gudu da kai da iyalinka,
mikewa Baffa yayi a tsorace yana kuka suka shige gidan su biyar da wasu samari,
a cikin gidan ma ya daburce ya dinga kuka yana kiraye kirayen suna,
ita kuwa Ma'u rashin ganin Atika cikin gawar wakin ne ya fi daga mata hankali,
kar dai ta samu ta tsere,
dube dube ta fara yi har ta kai ga bayin gefen dakin saudatu,
Atika ta gani tana kuka tana nishin nakuda,
da sauri ta tufe bayin ta koma gurin su Baffa,
duk wanda a cikinsu taga zaiyi gurin sai tayi maza ta hanashi,
hak'a rami sukayi mai zurfin gaske da tsaho,
suka fara dibo gawarwakin suna turawa a ciki, saida suka gama tsaff ta Hardejo ta zama ta karshen sawa, fuskarnan tashi dauke da murmushi,
wani kukan Baffa ya saki yana zuba kasa a kanshi yana rusa kuka,
saida suka gama komai sannan hankalinshi ya dawo kan Atika da bai ganta ba,
Ma'u in dai ba idona bane yake min gizo banga Atika ba,,
kafin Ma'u ta bashi amsa sukaji kukan jariri da karfin gaske,
runtse ido Ma'u tayi tace shikenan yazo duniyar,
da sauri Baffa yabi ta inda yake jin kukan,
kofar bayin ya tura da karfi,
a durkushe ya sameta tana dada dafe cikin alamun akwai wani a ciki,
daukar jinjirar yayi sannan ya taimaketa ta fito suka wuce dakin Aisha,
bin su Ma'u tayi tace bari in taimaka mata,
Kamar zautacciya ta dinga maimata yan biyu kyautar Allahn Hardejo,
tsaye yayi akansu ya rufe ma jinjirar hannunshi jiki da zanin mai babban suna,
saida ta kara awa daya sannan ta haifo Danta kato namiji,
cike da yake Ma'u tace "tafi ka nemo abin da zamu yanke cibi,
wani abu mai kaifi Atika ta sanya a hannun Ma'u,
harararta tayi ta yanke cibiyar,
kallon jinjirar hannunshi tayi tace "dame aka daure cibiyar, zanin jikinta ne ta yaga ta daure dashi,
kallon ta ma'u tayi a zuciyarta tace duk a ina ta koyo wadannan abubuwan,
wani tsumman ta kuma yaga ta katsewa ma'u tunanin da takeyi,
amsa tayi ta daureshi sama sama, ta kuma dukunkuneshi ta hana Baffa ya daukeshi,
saboda rashin imani Ma'u na ganin jini na ambaliyar fitowa daga jikin yaron tayi banza da alamarin,
kuka sosai yaron keyi amma saboda kawaici Baffa yaki yunkurin karbarshi,
a ganinshi ma'u ma uwa ce a gareshi,
kuka Atika ta fara yi ta yafito Baffa da hannunta,
tsugunawa yayi a gefenta shima cikin kuka yace "bana gane abinda kike cewa,
cikin yaren fulani wanda ta fara fahimta kadan kadan tace " *SUWAIBA* Shine sunanta,,
sunan ummuna,,,
shi kuma *SAIFULLAH* in har ya kasance cikin rayayyu,
Ka kularmin dasu,
Amanarka ne su,
Dan Allah ka Nemi *Ateek* da Abbuna dan Allah..
kuka Baffa ya cigaba da yi sosai yana fadin bazaki mutu ba, ki yafemin dan Allah,
share mishi hawaye tayi tace "Inda zan tafi ya fiye min nan,
son samu ma in tafi da 'yarana,
Allah yayi bazan rayu dasu ba,
Muryar samarin sukaji a waje suna fadin ku fito mu tafi Muhammadu gasu nan dawowa,
da sauri ya mikawa ma'u jaririyar ya dauki Atika a kafadunshi suka bar gidan da sauri...
Tun a hanya ma'u ta gane namijin ya cika,
nan fa hankalinta ya kwanta sosai,
suna shiga gidan yayi saurin shimfidar da Atika ya dauko ruwa yana shafa mata,
salati ta farayi idonta ya fara kafewa,
ta kara cigaba da kiran sunan Allah,
ga jini har lokacin zuba yakeyi kamar famfo,
cikin tashin hankali yace ma Ma'u ta taimaka ta kawo maganin da take sha idan ta haihu,
kwantar da yaran tayi taje ta dauko MANDA mai tsinka jini ta jikata da yawa ta kawo mata,
dago kanta tayi tasa a bakinta ta dure mata shi tasss,
wani jinin ne ya kuma tsinkewa shaaaaaa,
nan da nan ganin Atika ya dauke, hannuwanta suka saki gaba daya,
babu abin da kake iya jiyowa sai sautin kukan jinjirar da maganar Atika,
*SUWAIBA* Sunan da take ta maimaitawa kenan hade da kalmar shahada.....
Mrs Tijjani Shattima.....
[04/03 11:57 AM] Aysha Kura: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 2⃣7⃣
By *Aysha Ya'u Kurah*
*KADDARA*
_Ba wanda ke shigowa cikin rayuwarmu ba tare da wani dalili ba, tun daga ranar da aka haifemu har izuwa ranar mutuwar mu, da kowa muka hadu a wannan rayuwar, akwai wani zare da ya hadamu wanda bama gani,shi wannan zare da bama gani shi ake kira da *KADDARA*_
A gaban kabarin da ya binne Atika da Saif ya tsuguna yana kuka kamar ranshi zai fita,
Bingel ce zaune a gabanshi tana share mishi hawaye itama tana tayashi kukan,
"Baffa kayi hakuri, kaga ka rufeta tana bacci, ta huta da wahala da duka,
sannan ga yarinya ta haifa mana mai kyau sosai,
ka daina kuka ka barta ta huta, "Duka?
Wanene yake dukanta Zainabu, kafin Bingel tayi magana Ma'u ta fito tace "shirmen ta ne, wai dan ina mata tausa in kafarta ta kumbura shine take dauka dukanta nakeyi,
kallon Ma'u yayi yana son karyata maganarta, ya gasgata ta yarshi, nan take wata zuciyar ta kwabe shi da cewar Ma'u ba muguwa bace..
Saida ta gama tattaro kayanta gaba daya da na ya'yanta,
daga lungun gadonta ta dauko akushin dake dauke da sarkar Atika,
majina ta fara ja ta fito gurin Baffa cikin kukan munafurci tace "Allah sarki, ga sarkar Atika, yanzu sai na ajiye wa yarta, dan nasan yanzu mallakinta ce,
share hawayenshi yayi yace "nagode Ma'u, nasan *Suwaiba* baza tayi maraicin uwa ba, nagode sosai ya karashe cikin kuka hade da rungume jinjirar......
*MARAICI*
Tafi awa daya a zaune a kan pou, ga zafin rana, ga kuda sun baibayeta,, tun tana kuka ana jinta har ya daina fita,
Ma'u na can zaune a daki tana shan rake ita da Boddo da a lokacin take shekara biyu ciff,
dama pou din da kanta ta hau shi, dan tasan irin azabar da take sha a karancin shekarunta in tayi kashin a kasa..
Kamar an tsikareta ta mike a islamiyya cikin kawayenta tace zata je gida tasha ruwa,
Nafisa makociyarsu ce tace jirani in karasa rubutu a allon nan sai mu tafi,
zama tayi ta jirata har ta gama sannan suka wuce,
a kofar gida suka rabu kowa ya shige gidansu,
tana shiga tayi karo da suwaiba fuska kaca kaca da zufa da hawaye,
gyangyadawa takeyi, in tayi kamar zata fadi sai ta bude idonta ta cigaba da kukan,
cikin kunan rai Bingel ta isa gurinta ta dagata sukayi gurin rijiya, ta janyo ruwa ta wanke mata dukka jikinta,
tana yi tana kunkuni dan kar Ma'u taji,
tana gama wanke mata jiki ta goyata ta shiga daki ta samu Ma'u na kankarewa Boddo kai tana bacci,