Sashe 17
Zumuncin Mu A Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*WALLAHI*
Daddy ya fadi da muryar da ta ba Mummy tsoro,
"in har baku fitar dani cikin wannan duhun ba aurenmu dake zai kare,
saboda na gaji sosai da irin halinku da ya shafi zuri'ata,
bazan dauka ba..!
ya mike a zafafe ya haye sama..
Jikin Mummy babu inda bai rawa, ta mike ta haye saman ita ma ta bar Musaddiq da Reemah da Husnah a falon sunyi jugum jugum.....!!!!
Mrs Tijjani Shattima.....
[07/03 6:31 AM] fareedah: ••ZUMUNCINMU A YAU•• 2⃣0⃣
By Aysha Ya'u kurah
"Wai ina zaku tafi ne? bakwa ganin dare yayi!
hannunta ta nuna saitin agogo ta cigaba da fadin pass 10 fa,
bansan yawon banza ku koma dakinku,
Ja da baya Musaddiq yayi yace "wallahi Anty Reemah haka na fada mishi wai shi yau a gidan mummy zai kwana, bansan sanda ya fara shiri da compound din gidan ba, ni da ya kyaleni ma bacci nake ji,
Harara Hilal ya watsawa Musaddiq hade da tsaki, yace "plss mum, air con din dakina ba gas and u knw dat,
Kuma tun isowarmu na fadawa Papa,
ajiye kopin coffee Papa yayi ya kalli Hilal yace "wane Papan?
"kai mana, Hilal ya fadi hade karyar da kanshi a shagwabe yace "plss papa don't prolong dis issue, dare na dada yi,
mukullin motar papa ya dauka yaja hannun Musaddiq yace "Gud nyt Honey stars,
girgiza kai Anty Reemah tayi tace "Allah ya shirya,
Ameen!! Papa yace hade janyota jikinshi,
hab'arta ya dago ya kalli kwayar idonta wacce ya hango damuwa sosai a cikin ta,
me akayi ma first lady?
Wa ya taba min ke?
tun dawowarki na lura da yanayin ki, sannan kiran da Raliya tayi miki naga ya kara sanya ki cikin damuwa,
fada min matsalarki ko tafi karfina inyi kokarin magance miki ita,
Ajiyar zuciya tayi tace "as usual Papa, sai matsala ta dauko kamar zata warware sai ta kara dagulewa,
nasan duk family ana samun crisis, amma sai inga namu na daban ne,
san zuciya shine ke haddasa komai cikin gurbacewar zumuncin zuriarmu,
labarin abin da ya faru a gidan su Nadeeyah ta bashi ta daura da abin da Raliya ta fada mata a waya,
sannan ta cigaba da cewa "tun ina karama in naga yadda suke treating mama suwaiba sai inyi ta tunanin anya kuwa Goggo ce ta haifeta,
abin da Goggo kema Mummy da Anty Leemah sam yasha banban da wanda take ma mama Suwaiba,
a kuruciyata sai nayi tunanin ko dan ta auri talaka ne,
furucin Goggo na yau ya sanyani cikin tunani sosai na son sanin wacece ATIKA, meye alakarmu da ita.....
Tambayar da Anty Reemah keyi wa zuciyarta a wannan lokacin ita Daddy keyi a zaune a balcony din dakinshi,
Isowar mummy gurin ne ya katse tunaninshi,
cikin taushin murya tace "in kawo maka ruwan zafin? black or green tea? Wanne zan kawo,
Mikewa yayi yace "ko wanne ki kawo, da fatan yaran nan sun kwanta, kuma babu wata matsala,?
gyada kai mummy tayi tace "eh Nadeeyah ma tayi bacci ita kuma zainab tana gidan Reemah,
Good Daddy yace hade da cewa ki ja ma Badariyya kunne,
bana son fitina, suyi zamansu guri daya tunda duk sa'anni ne,
zama cikin nasu shine zai kara musu dankon zumunci,
dan Allah ki kula sosai dan duk ya'yanki ne banason nuna banbanci,
murmushin yake mummy tayi tace "ba sai ka tuna min ba,
na riga na fada musu, kuma in shaa Allah komai zai tafi normal,
kafin yayi magana yaji Hon din mota ya cika gidan,
gate din ya kallo daga sama dan ganin mai shigowa a wannan daren,
hasken dake gidan ne ya haska cikin motar,
ganin Musaddiq kadai yakan sanya Alhj Mukhtar manta duk wata damuwa,
Ajiyar zuciya yayi yace "su kuma daga ina,
cike da jin dadin yadda fuskar Daddy ta canza mummy tace "Gidan Reemah,
ni duk tunanina a can zai kwana,
tafiya ya fara yi yana fadin "gara dai ya dawo gida,
tunda ya dawo ma bamu zauna ba, bare mu tattauna akan sakamakon makarantarshi,
Sakkowarshi kasa tayi daidai da shigowar su Musaddiq cikin parlon,
Remote Daddy ya dauka fuskarshi cike da annashuwar ganin zaratan mazan familyn shi, kuma ababen kaunarshi yace "ABOKI KANGIWA, kai ne a daren nan? yau anan zaka kwana kenan,
kusa dashi Hilal yaje ya rungumeshi yace "yes ABOKI DADDY,
a dakinka ma zan kwana, mu raba dare muna hira,
mun dade bamu hadu ba,
dariya Daddy yayi ya zauna yana kallon Musaddiq dake tsaye yana murmushi,
"zo ka zauna auta na, kar kafarka ta sage,
AUTA fa Daddy?
To in shi auta ne ni kuma fa?
Husna da ta fito daga kitchen rike da plate din indomie ta fadi tana turo baki,
Dariya Daddy yayi yace "haka ne my baby,
na manta ne, ba auta bane, kafi auta ne, kece auta,,
Kumbura baki tayi tace "ni ce duka biyun, dariya sukayi dukkansu, mummy ta mika ma Daddy kofin tea,
shan kunu Hilal yayi yace "ni fa,
ina nawa tea din,?
hararar shi mummy tayi tace "kai asu wa?
a mijinki Hilal ya fadi yana gyara zama,
ko bakya auren?
Tuni na sake ka, ka riga ka gama rainani,
na barwa "Yalwan Kangiwa" kuje can ku karata,
dariya Hilal yayi ya mike ya dauko kopi ya zauna a kasa ya tsiyayi ruwan zafin,
"Zo ki zauna muci tare auta, Musaddiq ya cewa Husna da ke kokarin shigewa dakinsu,
"wayyo Yaya tare da Badar zamuci! Husnah ta bashi amsa tana kallonshi cike da damuwar taga yana san abu ba halin bashi,,
"Muje muci dukkan mu mana,
ai zai ishemu,,
cewar Badariyya da tun shigowar Su musaddiq take tsaye a jikin kofar dakinsu,
jin da tayi zaici abincinsu ya bata damar murda kofar dan a ganinta ta samu damar da zata sanyashi a idonta,
gefe ya juyar da kanshi ya dauki kopin da ya rage ya tsiyayi ruwan zafin,
kallon shi mummy tayi zuciyarta ba dadi,
tasan yana fushi da Badar, amma batayi tunanin fushin har ya kai haka ba,
"My little yau kuma kai da kanka zaka sha Lipton,
i knw u are nt a fan of it,
in indomie kakeso kaje kuci da yan uwanka ko kuma Badariyya ta dafa maka wata,
mikewa yayi yace "mummy ba Lipton zan sha ba, hot chocolate zan hada, wasa nake ma Husnah,
its too late for me in ci indomie,
gara dai ruwan zafin,
kafin ya kai gurin dinning har Badar ta dauko gwangwanin
"Cadbury hot chocolate,
Ya ilahi!!
ya fadi hade da dafe kanshi,
juyawa yayi dan komawa ya zauna, tayi saurin cewa,
am sorry gashi!,
bai saurareta ba ya koma ya zauna,
kallonshi Mummy tayi ranta ya fara baci da irin tsanar da yake nunawa Badariyya,
"miko min nan in hada mishi!
cike da tsanar kanta taja kafarta ta mikawa mummy gwangwanin ta wuce daki da sauri,
Soyayyar Musaddiq ita ce weak point dinta,
wen it comes to Musaddiq zuciyarta mai taushi ce matuka,
shi kadai take iya daukar wulakancin shi,
soyayyarshi tayi ma zuciyarta illa tun bata san mecece kalmar so ba,
*****Tun tana yar yarinyarta ba ta yarda kowa ya rabe shi, koda kuwa Husnah ce,
ko da yaushe tana tare dashi,
sunyi matukar shakuwa da juna,
shi a nashi bangaren tausayinta yake ji na rashin iyaye tun tana jarinta,
yawanci rainonta shi yayi,
in yana gida bata taba barinshi sukuni,
Tun da ta shiga school shakuwar tasu ta fara raguwa saboda halayyarta,
tun tana nursery take ma yan ajinsu mugunta musamman in taga yarinya ta fita kyau ko gashi,
ko kuma ta ga wanda ya fita a komai, ( zamu iya sanya Badariyya a cikin jerin irin halittun dake da hassada, wadanda basa san kowa ya fisu)..
Musaddiq kullum in yazo class dinsu sai ya tarar da ita tana duka da jan gashin yara,
karfi da yaji ta zama boss a class, kowani yaro tsoronta yake ji,
haka a gida in suna wasa da Husnah ta dinga kyararta kenan tana sata kuka,
wannan halin shi ya farraqa shakuwar Musaddiq da Badariyya,
shareta da yake yi da sanyin hali irin nashi yasa ta rainashi sosai,
kullum sai ta tsokaneshi hankalinta yake kwanciya,
dariyarshi da bacin ranshi duk suna da ma'anoninsu a zuciyarta..
Hey Badar, "baza kici abincin bane, tun dazu nake miki magana kina jina,
sai cika kikeyi kina batsewa,
plss zo muci kinga 11 ta wuce,
tashi muje pls, Husnah ta karashe hade da kamo hannunta,
kwacewa Badar tayi ta maida kanta jikin gado tace "na koshi,
je ki cinye,
Husnah ta bata fuska tace "haba nw sis, karki sauke fushink---- plsss Ma'u lv me alone,
ko dole ne sai naci, Badar ta katseta a kausashe,
fita tayi a dakin tana kunkuni a ranta, da kinsan bazaki ci ba da baki wahalar dani ba,
kuma da baki barta ta fara sanyi ba,
da mitar ta karasa parlor ta zauna a kasa kusa da Musaddiq da Mummy ta mikawa kofin tea ya karba ya ajiye,
Fada ta fara mishi sosai iya karfin ta,
tun Daddy na kawaicin saurarenta har hakurinshi ya kusa karewa,
kallon da yayi wa Musaddiq yaga idonshi ya ciko da kwalla ne ya karar da hakurinshi,
kafin yayi magana Hilal ya rigashi,
"Haba Mummy, irin wannan fadan sai kace yayi wani mugun laifi,
haba dan Allah, is not fair walhy, shiyasa yaran nan duk suka raina shi,
Duka mummy ta kaiwa Hilal ya goce,
cike da masifa tace "wallahi Hilal ka fita idona,
bana son rashin kunya,
dan uwarka ina ruwanka,
walhy zanyi mugun bata maka rai in ka sake shiga sabgata, tunda ni ba sa'arka bace,
"ai gaskiya na fada, akan wannan fitsararriyar yarin----- daga hannu tayi ta kwada mishi mari,
Daddy baice komai ba idonshi na kan tv.,
zuciyarshi sai kai kawo takeyi, ranshi in yayi dubu ya baci,
muryar mummy ce ta kara cika kunnenshi,
"zo ka fitar min a gida,
wallahi zanyi mugun sabawa uwarka in har bata ja maka kunne a kaina ba, yaro sam baya ganin girmana,
Hilal cikin zafin zuciya zaiyi magana Musaddiq yayi saurin janshi sukayi daki,
Kitchen Husnah ta kai abincin da ta kasa ci,
ta rasa dalilin da yasa mummy da Hilal sam basa jituwa,
Daddy ya fadi da muryar da ta ba Mummy tsoro,
"in har baku fitar dani cikin wannan duhun ba aurenmu dake zai kare,
saboda na gaji sosai da irin halinku da ya shafi zuri'ata,
bazan dauka ba..!
ya mike a zafafe ya haye sama..
Jikin Mummy babu inda bai rawa, ta mike ta haye saman ita ma ta bar Musaddiq da Reemah da Husnah a falon sunyi jugum jugum.....!!!!
Mrs Tijjani Shattima.....
[07/03 6:31 AM] fareedah: ••ZUMUNCINMU A YAU•• 2⃣0⃣
By Aysha Ya'u kurah
"Wai ina zaku tafi ne? bakwa ganin dare yayi!
hannunta ta nuna saitin agogo ta cigaba da fadin pass 10 fa,
bansan yawon banza ku koma dakinku,
Ja da baya Musaddiq yayi yace "wallahi Anty Reemah haka na fada mishi wai shi yau a gidan mummy zai kwana, bansan sanda ya fara shiri da compound din gidan ba, ni da ya kyaleni ma bacci nake ji,
Harara Hilal ya watsawa Musaddiq hade da tsaki, yace "plss mum, air con din dakina ba gas and u knw dat,
Kuma tun isowarmu na fadawa Papa,
ajiye kopin coffee Papa yayi ya kalli Hilal yace "wane Papan?
"kai mana, Hilal ya fadi hade karyar da kanshi a shagwabe yace "plss papa don't prolong dis issue, dare na dada yi,
mukullin motar papa ya dauka yaja hannun Musaddiq yace "Gud nyt Honey stars,
girgiza kai Anty Reemah tayi tace "Allah ya shirya,
Ameen!! Papa yace hade janyota jikinshi,
hab'arta ya dago ya kalli kwayar idonta wacce ya hango damuwa sosai a cikin ta,
me akayi ma first lady?
Wa ya taba min ke?
tun dawowarki na lura da yanayin ki, sannan kiran da Raliya tayi miki naga ya kara sanya ki cikin damuwa,
fada min matsalarki ko tafi karfina inyi kokarin magance miki ita,
Ajiyar zuciya tayi tace "as usual Papa, sai matsala ta dauko kamar zata warware sai ta kara dagulewa,
nasan duk family ana samun crisis, amma sai inga namu na daban ne,
san zuciya shine ke haddasa komai cikin gurbacewar zumuncin zuriarmu,
labarin abin da ya faru a gidan su Nadeeyah ta bashi ta daura da abin da Raliya ta fada mata a waya,
sannan ta cigaba da cewa "tun ina karama in naga yadda suke treating mama suwaiba sai inyi ta tunanin anya kuwa Goggo ce ta haifeta,
abin da Goggo kema Mummy da Anty Leemah sam yasha banban da wanda take ma mama Suwaiba,
a kuruciyata sai nayi tunanin ko dan ta auri talaka ne,
furucin Goggo na yau ya sanyani cikin tunani sosai na son sanin wacece ATIKA, meye alakarmu da ita.....
Tambayar da Anty Reemah keyi wa zuciyarta a wannan lokacin ita Daddy keyi a zaune a balcony din dakinshi,
Isowar mummy gurin ne ya katse tunaninshi,
cikin taushin murya tace "in kawo maka ruwan zafin? black or green tea? Wanne zan kawo,
Mikewa yayi yace "ko wanne ki kawo, da fatan yaran nan sun kwanta, kuma babu wata matsala,?
gyada kai mummy tayi tace "eh Nadeeyah ma tayi bacci ita kuma zainab tana gidan Reemah,
Good Daddy yace hade da cewa ki ja ma Badariyya kunne,
bana son fitina, suyi zamansu guri daya tunda duk sa'anni ne,
zama cikin nasu shine zai kara musu dankon zumunci,
dan Allah ki kula sosai dan duk ya'yanki ne banason nuna banbanci,
murmushin yake mummy tayi tace "ba sai ka tuna min ba,
na riga na fada musu, kuma in shaa Allah komai zai tafi normal,
kafin yayi magana yaji Hon din mota ya cika gidan,
gate din ya kallo daga sama dan ganin mai shigowa a wannan daren,
hasken dake gidan ne ya haska cikin motar,
ganin Musaddiq kadai yakan sanya Alhj Mukhtar manta duk wata damuwa,
Ajiyar zuciya yayi yace "su kuma daga ina,
cike da jin dadin yadda fuskar Daddy ta canza mummy tace "Gidan Reemah,
ni duk tunanina a can zai kwana,
tafiya ya fara yi yana fadin "gara dai ya dawo gida,
tunda ya dawo ma bamu zauna ba, bare mu tattauna akan sakamakon makarantarshi,
Sakkowarshi kasa tayi daidai da shigowar su Musaddiq cikin parlon,
Remote Daddy ya dauka fuskarshi cike da annashuwar ganin zaratan mazan familyn shi, kuma ababen kaunarshi yace "ABOKI KANGIWA, kai ne a daren nan? yau anan zaka kwana kenan,
kusa dashi Hilal yaje ya rungumeshi yace "yes ABOKI DADDY,
a dakinka ma zan kwana, mu raba dare muna hira,
mun dade bamu hadu ba,
dariya Daddy yayi ya zauna yana kallon Musaddiq dake tsaye yana murmushi,
"zo ka zauna auta na, kar kafarka ta sage,
AUTA fa Daddy?
To in shi auta ne ni kuma fa?
Husna da ta fito daga kitchen rike da plate din indomie ta fadi tana turo baki,
Dariya Daddy yayi yace "haka ne my baby,
na manta ne, ba auta bane, kafi auta ne, kece auta,,
Kumbura baki tayi tace "ni ce duka biyun, dariya sukayi dukkansu, mummy ta mika ma Daddy kofin tea,
shan kunu Hilal yayi yace "ni fa,
ina nawa tea din,?
hararar shi mummy tayi tace "kai asu wa?
a mijinki Hilal ya fadi yana gyara zama,
ko bakya auren?
Tuni na sake ka, ka riga ka gama rainani,
na barwa "Yalwan Kangiwa" kuje can ku karata,
dariya Hilal yayi ya mike ya dauko kopi ya zauna a kasa ya tsiyayi ruwan zafin,
"Zo ki zauna muci tare auta, Musaddiq ya cewa Husna da ke kokarin shigewa dakinsu,
"wayyo Yaya tare da Badar zamuci! Husnah ta bashi amsa tana kallonshi cike da damuwar taga yana san abu ba halin bashi,,
"Muje muci dukkan mu mana,
ai zai ishemu,,
cewar Badariyya da tun shigowar Su musaddiq take tsaye a jikin kofar dakinsu,
jin da tayi zaici abincinsu ya bata damar murda kofar dan a ganinta ta samu damar da zata sanyashi a idonta,
gefe ya juyar da kanshi ya dauki kopin da ya rage ya tsiyayi ruwan zafin,
kallon shi mummy tayi zuciyarta ba dadi,
tasan yana fushi da Badar, amma batayi tunanin fushin har ya kai haka ba,
"My little yau kuma kai da kanka zaka sha Lipton,
i knw u are nt a fan of it,
in indomie kakeso kaje kuci da yan uwanka ko kuma Badariyya ta dafa maka wata,
mikewa yayi yace "mummy ba Lipton zan sha ba, hot chocolate zan hada, wasa nake ma Husnah,
its too late for me in ci indomie,
gara dai ruwan zafin,
kafin ya kai gurin dinning har Badar ta dauko gwangwanin
"Cadbury hot chocolate,
Ya ilahi!!
ya fadi hade da dafe kanshi,
juyawa yayi dan komawa ya zauna, tayi saurin cewa,
am sorry gashi!,
bai saurareta ba ya koma ya zauna,
kallonshi Mummy tayi ranta ya fara baci da irin tsanar da yake nunawa Badariyya,
"miko min nan in hada mishi!
cike da tsanar kanta taja kafarta ta mikawa mummy gwangwanin ta wuce daki da sauri,
Soyayyar Musaddiq ita ce weak point dinta,
wen it comes to Musaddiq zuciyarta mai taushi ce matuka,
shi kadai take iya daukar wulakancin shi,
soyayyarshi tayi ma zuciyarta illa tun bata san mecece kalmar so ba,
*****Tun tana yar yarinyarta ba ta yarda kowa ya rabe shi, koda kuwa Husnah ce,
ko da yaushe tana tare dashi,
sunyi matukar shakuwa da juna,
shi a nashi bangaren tausayinta yake ji na rashin iyaye tun tana jarinta,
yawanci rainonta shi yayi,
in yana gida bata taba barinshi sukuni,
Tun da ta shiga school shakuwar tasu ta fara raguwa saboda halayyarta,
tun tana nursery take ma yan ajinsu mugunta musamman in taga yarinya ta fita kyau ko gashi,
ko kuma ta ga wanda ya fita a komai, ( zamu iya sanya Badariyya a cikin jerin irin halittun dake da hassada, wadanda basa san kowa ya fisu)..
Musaddiq kullum in yazo class dinsu sai ya tarar da ita tana duka da jan gashin yara,
karfi da yaji ta zama boss a class, kowani yaro tsoronta yake ji,
haka a gida in suna wasa da Husnah ta dinga kyararta kenan tana sata kuka,
wannan halin shi ya farraqa shakuwar Musaddiq da Badariyya,
shareta da yake yi da sanyin hali irin nashi yasa ta rainashi sosai,
kullum sai ta tsokaneshi hankalinta yake kwanciya,
dariyarshi da bacin ranshi duk suna da ma'anoninsu a zuciyarta..
Hey Badar, "baza kici abincin bane, tun dazu nake miki magana kina jina,
sai cika kikeyi kina batsewa,
plss zo muci kinga 11 ta wuce,
tashi muje pls, Husnah ta karashe hade da kamo hannunta,
kwacewa Badar tayi ta maida kanta jikin gado tace "na koshi,
je ki cinye,
Husnah ta bata fuska tace "haba nw sis, karki sauke fushink---- plsss Ma'u lv me alone,
ko dole ne sai naci, Badar ta katseta a kausashe,
fita tayi a dakin tana kunkuni a ranta, da kinsan bazaki ci ba da baki wahalar dani ba,
kuma da baki barta ta fara sanyi ba,
da mitar ta karasa parlor ta zauna a kasa kusa da Musaddiq da Mummy ta mikawa kofin tea ya karba ya ajiye,
Fada ta fara mishi sosai iya karfin ta,
tun Daddy na kawaicin saurarenta har hakurinshi ya kusa karewa,
kallon da yayi wa Musaddiq yaga idonshi ya ciko da kwalla ne ya karar da hakurinshi,
kafin yayi magana Hilal ya rigashi,
"Haba Mummy, irin wannan fadan sai kace yayi wani mugun laifi,
haba dan Allah, is not fair walhy, shiyasa yaran nan duk suka raina shi,
Duka mummy ta kaiwa Hilal ya goce,
cike da masifa tace "wallahi Hilal ka fita idona,
bana son rashin kunya,
dan uwarka ina ruwanka,
walhy zanyi mugun bata maka rai in ka sake shiga sabgata, tunda ni ba sa'arka bace,
"ai gaskiya na fada, akan wannan fitsararriyar yarin----- daga hannu tayi ta kwada mishi mari,
Daddy baice komai ba idonshi na kan tv.,
zuciyarshi sai kai kawo takeyi, ranshi in yayi dubu ya baci,
muryar mummy ce ta kara cika kunnenshi,
"zo ka fitar min a gida,
wallahi zanyi mugun sabawa uwarka in har bata ja maka kunne a kaina ba, yaro sam baya ganin girmana,
Hilal cikin zafin zuciya zaiyi magana Musaddiq yayi saurin janshi sukayi daki,
Kitchen Husnah ta kai abincin da ta kasa ci,
ta rasa dalilin da yasa mummy da Hilal sam basa jituwa,