Sashe 30
Zumuncin Mu A Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
kallon Aljihun Hafeez Goggo ke tayi tana tsine mishi a ranta,
wato ma bazai ce mata ta ajiye musu sarkar ba,
taso hada baki da Mummy su karbe sarkar taga mummy ta kanta takeyi,
burinta kar Daddy ya canza mata...
ko da ta fito waje ya riga ya shiga mota har ya tada ta yana kokarin tafiya, da sauri ta karasa ta shiga ciki tana mishi kallon tsoro da mamaki....
*GOMBE*
Uncle Abdallah..
Kawu Abdallah...
Sweet Papy Abdallah
Ajiye takardun hannunshi yayi yace "Ruwaidah problem,
ta dawo makaranta yanzu fa babu wanda zai huta,
kafin ya ankara yaji ta fado jikinshi,
nishi yayi da karfi yace "Ruwaida ai sai ki karya ni,
baki san yanzu kinfi *OBENIZA* girma ba,
dagashi tayi hade da bude baki tace "Papy Obe what?
Hancinta ya ja da karfi yace "OBENIZA,
bata rai tayi ta fara daga hannun rigarta tace "yanzu Papy har girmana ya kai na Obeniza ben?
Wallahi sai na hadaka da *Anni* !
nan ta bar jakar islamiyyarta ta ruga cikin gida da gudunta tana kiran Mamy nd Anni da iya karfinta,
Jamal ne ya fito daga daki hannunshi rike da Game yace "problem child is back again,
tana zuwa zata gifta dakinshi tace "Yaya Jay,
wai dagaske nakai girman obeniza ben?
Kallonta yayi sama da kasa yace "to ai an cuci obeniza ma da ake hadaku,
kinfi shi girma sau goma, hannunta ya kamo hade da rike kunnenta yace" warning na fito in miki,
yau sunday,
wallahi in kika kuskura kika dameni a gidan nan sai na kusa maida ke jaka dan duka,
salin alin kije kiyi baccin rana kafin a kira la'asar,
da fatan kinjini da kyau?
Wani irin karaaa ta saki mai karfi tana bubbuga kafarta a kasa,
Da gudu Mamy ta fito daga dakin Anni tace "waye? lafiya,
motsin kofar Jamal ta gani ya tabbatar mata da shine ya taba ta, "bude kofar nan Jay,
ta window ya leko yace "Mamy babu abin da na mata fa,
kawai dan nace mata Anni bata da lafiya yau karta damu mutane shine fa ta fara kuka,
daukarta mamy tayi tace "Sorry my love, Anni will get well soon in shaa Allah kinji,
muje ki ganta,
gefen Anni ta zauna tana fadin Anni wanene ya saki ciwo,
hannunta Anni ta rike tace "bana ciwo takwara,
lafiyata kalau,
tashi kije kici abinci kizo kiyi min fira kinji,
mikewa tayi tabi bayan mamy hade da cewa "to Anni na ni kadai banda Wicked yaya Jay...
Suna fita Alh Abdallah ya shigo dakin ya zauna a kusa da ita,
Anni likita yace "idan baki daina tunani ba zamu iya rasaki,
zuciyarki ta kusa shiga matakin Karshe,
me kike so wanda Allah bai miki ba,
duk irin tsanar da akayi miki a gida saboda ni yanzu bai zame miki alkhairi ba,
babu abinda na rasa Anni, dukiya, mace, 'yaya, ga kuma ke da kika zamo jigo a rayuwata,
kece mafarin komai Anni, hawayen da ya zubo a idonta ta share tace "Uba" Abdallah,
ka rasa uba,
tun kana ciki ake min kallon fasika,
har fitowarka duniya ban huta ba saboda kiranka shege da akeyi,
nasani kayi min kawaici na rashin ganin laifina akan rashin sanin inda ubanka yake,
A yau ma abun da na saba fada maka shi zan fada maka,
wallahi tallahi Abdallah kai dan Aure ne,
sunnar manzon Allah ita ta samar dakai,
amma babban abin takaicin shine har yanzu bazan ce ga inda mahaifinka yake ba.... ta karashe da kuka mai hade da tari......
(Twist) karku rude ku biyoni da muje komai zai warware....
Daddy nayi magana da papa akan ina so a bani daya daga cikin yaran mama suwaiba mu rike,
yardarshi tasa nace bari in tambayeka ko za'a bani,
ajiye cup din hannunshi yayi yace "banajin ki Reemah,
na yarje miki ki dauki zainab domin itace karama,
ita take bukatar uwa irinki,
ita kuwa Nadeeya yanzu ta girma gara ta zauna anan ta cigaba da makarantarta,
Allah yayi miki albarka, ya kara miki soyayyar yan uwanki a cikin zuciyarki,
Ameen Anty Reemah tace hade da janyo abin cire farce ta cire mishi wata kumba da ta dago a kafarshi..
yaushe zaku koma ne? Daddy ya tambayeta yana taba gurin da ta cire farce,,
jibi in shaa Allahu Daddy,
to Allah ya kaimu....
ta amsa da Ameen sannan suka cigaba da hirar ya da mahaifi...
Mrs Tijjani shattima
[09/03 6:50 AM] Aysha Kura: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 3⃣2⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
Karar da wayarshi keyi ne ya sanya shi jan tsaki hade da mik'a hannu ya dauka,
kara ta yayi a kunnen shi,
"uhmm *Meerah* Hw u, ya fadi kamar mai cin magani,
daga daya bangaren tace "nt good kangiwa!
Cire wayar yayi a kunnenshi ya kalli screen din yayi tsaki a hankali hade da mikawa Musaddiq,
deal with her pls,
inada abun yi,
murmushi Musaddiq yayi ya karbi wayar cike da barkwanci yace "Meeran Kangiwa,
kin ma manta da Allah yayi ruwan Musaddiq a doron duniya ko,
bude baki tayi tace "laaaa small uncle kayi hakuri,
kana raina kullum,
in na kira kangiwa bai cika picking ba, kuma bani da contact dinka, am so sorry plss,
"a'a haba bakomai, ba gashi yanzu mun gaisa ba, just pulling ur legs ne dama, ya karashe cike da zolaya,
So ya gida nd su Adeel?
Lafiyarsu kalau we missed u alot ta fadi murya cike da farin ciki, ummm really ya fadi hade da cewa "i missed u guys more more, barin ma su Adeel,
plss my regards to them,
"zasuji in shaa Allah Small uncle,
Hira sosai suka cigaba dayi,
duk ta gaji tana son tambayarshi Hilal,
da ya fahimci haka yace "sorry fa, bari in baki mutumin, duk na cika ki da surutu,
murmushi tayi tace "ba komai naji dadin hirar ai,
mikawa Hilal wayar yayi hade da dauke kai saboda irin hararar da yake watso mishi,
kara wayar yayi a karo na biyu, bai barta tayi magana ba yace " sorry Meerah, will call if am chance, bai bata damar sake yin magana ba ya katse wayar...
"Bakyau,
wannan wulakanci ne,
ba kai ka kirata ba kuma ta kira sai ka kashe mata waya,
is nt fair wallahi, Musaddiq ne ke magana rai a bace,
Meerah na matukar bashi tausayi yadda take bin Hilal shi kuma yana wulakanta ta,
"Na taba rokonta nace ta dinga kirana Mr Soft? Hilal ya jefo mishi tambayar yana mishi kallon jiran amsa,
Tsaki Musaddiq yayi yace "its pointless talking to u, bazaka gane ba sai ka tsinci kanka a shoes dinta,
Da sauri Hilal yace "i pray not to in shaa Allah,
ka gane ne ko,
mace da kamun kai aka santa,
ya zata dinga kiran namiji every nw nd then,
haba, ita bata ko jin kunya,
nawa nake da mace zata fara min kwainanen soyayya,
komai yana da lokaci,
lokacin da zan sa kaina a cikin soyayya yana nan zuwa,
runtse idonshi yayi yana siffanto Nadeeya ya cigaba da cewa, Soyayyar ma wacce babu irinta a fadin duniya...
banza dashi musaddiq yayi ya ja takalmanshi yasa ya fita,
Dariya Hilal yayi hade da daukar jakar laptop dinshi yabi bayan Musaddiq...
A zaune suka samu Mummy tayi tagumi tana tunani,
gefenta Musaddiq ya zauna ya cire mata tagumin yace "Mummy na menene?
Kallonshi tayi zuciyarta duk ba dadi tace "babu komai Diku, har kun tashi?,
ina Hilal?
Kafin Musaddiq ya bata amsa Hilal ya zauna kusa da ita yace "an tashi lafiya Hajiya,
shafa kanshi tayi tace "lafiya kalau, har ka shirya, naji ance gobe zaku tafi,
cike da mamakinta Hilal yace "eh Mum ta fada min,
mikewa tayi tace "bari in hado muku break fast,
gyada kai sukayi hade da binta da kallo suna mamakin sabon canjin da suka gani tare da ita,
gab da zata shiga kitchen suka kusa karo da Nadeeyah,
da sauri taja baya ta tsuguna har kasa ta gaisheta,
murmushi tayi ta dago ta tace "Lafiya kalau Nadeeyah, har kin tashi, gyada kai tayi tace "eh na tashi,
hannunta Mummy ta kama suka wuce dakin mai aikinsu tace "ina kayanki suka,
can lungu ta janyo jakar kayanta tace "gasu nan,
kiran mai aikin mummy tayi tace ta dauko kayan ta biyosu dashi,
da sauri ta dauki kayan ta bi bayansu,
dakin su Badar Mummy ta bude suka shiga ciki,
bacci ta samesu sunayi dukkansu, basa ko motsi kamar matattu,
kallon Nadeeyah mummy tayi tace "nan ne dakin da zaki dawo,
ga drawer nan, akwai wacce babu kaya a ciki, sai ki saka kayanki,
a darare tace "Mummy dan Allah ki barni a can dakin, shima yayi sosai,,
kafadunta mummy ta dafa tace "dake da su Husna duk daya ne a gurina,
in har zan barki a dakin masu aiki, to tabbas zan bar su Husna ma a can,
ki saki jikinki nan ma gida ne kinji ko,
share kwalla tayi tace "Eh mummy, nagode sosai,
kara share mata hawayen tayi tace "babu godiya tsakanin 'ya da uwa,
jeki maza ki fara shirya kayanki kizo mu karya,
saida Mummy ta fita tafara jan jakarta jiki a sanyaye,
bude drawers din tayi tagansu cike da tsala tsalan kayan su Badar,
drawer can karshe ta bude, babu komai a ciki sai zanin gado da towels,
fito dasu tayi ta maidasu kasa, sannan ta fara fito da kayanta tana jerasu a ciki,
tana gab da gamawa taji an saki ashar mai wuyar fadi a bayanta,
juyowa tayi taga Badariyya tsaye rike da kugu,
"keeee,
uban waye yasa ki shigo mana daki har ki bude drawer ki zuba wadannan tsummokaran naki?
wato ma bazai ce mata ta ajiye musu sarkar ba,
taso hada baki da Mummy su karbe sarkar taga mummy ta kanta takeyi,
burinta kar Daddy ya canza mata...
ko da ta fito waje ya riga ya shiga mota har ya tada ta yana kokarin tafiya, da sauri ta karasa ta shiga ciki tana mishi kallon tsoro da mamaki....
*GOMBE*
Uncle Abdallah..
Kawu Abdallah...
Sweet Papy Abdallah
Ajiye takardun hannunshi yayi yace "Ruwaidah problem,
ta dawo makaranta yanzu fa babu wanda zai huta,
kafin ya ankara yaji ta fado jikinshi,
nishi yayi da karfi yace "Ruwaida ai sai ki karya ni,
baki san yanzu kinfi *OBENIZA* girma ba,
dagashi tayi hade da bude baki tace "Papy Obe what?
Hancinta ya ja da karfi yace "OBENIZA,
bata rai tayi ta fara daga hannun rigarta tace "yanzu Papy har girmana ya kai na Obeniza ben?
Wallahi sai na hadaka da *Anni* !
nan ta bar jakar islamiyyarta ta ruga cikin gida da gudunta tana kiran Mamy nd Anni da iya karfinta,
Jamal ne ya fito daga daki hannunshi rike da Game yace "problem child is back again,
tana zuwa zata gifta dakinshi tace "Yaya Jay,
wai dagaske nakai girman obeniza ben?
Kallonta yayi sama da kasa yace "to ai an cuci obeniza ma da ake hadaku,
kinfi shi girma sau goma, hannunta ya kamo hade da rike kunnenta yace" warning na fito in miki,
yau sunday,
wallahi in kika kuskura kika dameni a gidan nan sai na kusa maida ke jaka dan duka,
salin alin kije kiyi baccin rana kafin a kira la'asar,
da fatan kinjini da kyau?
Wani irin karaaa ta saki mai karfi tana bubbuga kafarta a kasa,
Da gudu Mamy ta fito daga dakin Anni tace "waye? lafiya,
motsin kofar Jamal ta gani ya tabbatar mata da shine ya taba ta, "bude kofar nan Jay,
ta window ya leko yace "Mamy babu abin da na mata fa,
kawai dan nace mata Anni bata da lafiya yau karta damu mutane shine fa ta fara kuka,
daukarta mamy tayi tace "Sorry my love, Anni will get well soon in shaa Allah kinji,
muje ki ganta,
gefen Anni ta zauna tana fadin Anni wanene ya saki ciwo,
hannunta Anni ta rike tace "bana ciwo takwara,
lafiyata kalau,
tashi kije kici abinci kizo kiyi min fira kinji,
mikewa tayi tabi bayan mamy hade da cewa "to Anni na ni kadai banda Wicked yaya Jay...
Suna fita Alh Abdallah ya shigo dakin ya zauna a kusa da ita,
Anni likita yace "idan baki daina tunani ba zamu iya rasaki,
zuciyarki ta kusa shiga matakin Karshe,
me kike so wanda Allah bai miki ba,
duk irin tsanar da akayi miki a gida saboda ni yanzu bai zame miki alkhairi ba,
babu abinda na rasa Anni, dukiya, mace, 'yaya, ga kuma ke da kika zamo jigo a rayuwata,
kece mafarin komai Anni, hawayen da ya zubo a idonta ta share tace "Uba" Abdallah,
ka rasa uba,
tun kana ciki ake min kallon fasika,
har fitowarka duniya ban huta ba saboda kiranka shege da akeyi,
nasani kayi min kawaici na rashin ganin laifina akan rashin sanin inda ubanka yake,
A yau ma abun da na saba fada maka shi zan fada maka,
wallahi tallahi Abdallah kai dan Aure ne,
sunnar manzon Allah ita ta samar dakai,
amma babban abin takaicin shine har yanzu bazan ce ga inda mahaifinka yake ba.... ta karashe da kuka mai hade da tari......
(Twist) karku rude ku biyoni da muje komai zai warware....
Daddy nayi magana da papa akan ina so a bani daya daga cikin yaran mama suwaiba mu rike,
yardarshi tasa nace bari in tambayeka ko za'a bani,
ajiye cup din hannunshi yayi yace "banajin ki Reemah,
na yarje miki ki dauki zainab domin itace karama,
ita take bukatar uwa irinki,
ita kuwa Nadeeya yanzu ta girma gara ta zauna anan ta cigaba da makarantarta,
Allah yayi miki albarka, ya kara miki soyayyar yan uwanki a cikin zuciyarki,
Ameen Anty Reemah tace hade da janyo abin cire farce ta cire mishi wata kumba da ta dago a kafarshi..
yaushe zaku koma ne? Daddy ya tambayeta yana taba gurin da ta cire farce,,
jibi in shaa Allahu Daddy,
to Allah ya kaimu....
ta amsa da Ameen sannan suka cigaba da hirar ya da mahaifi...
Mrs Tijjani shattima
[09/03 6:50 AM] Aysha Kura: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 3⃣2⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
Karar da wayarshi keyi ne ya sanya shi jan tsaki hade da mik'a hannu ya dauka,
kara ta yayi a kunnen shi,
"uhmm *Meerah* Hw u, ya fadi kamar mai cin magani,
daga daya bangaren tace "nt good kangiwa!
Cire wayar yayi a kunnenshi ya kalli screen din yayi tsaki a hankali hade da mikawa Musaddiq,
deal with her pls,
inada abun yi,
murmushi Musaddiq yayi ya karbi wayar cike da barkwanci yace "Meeran Kangiwa,
kin ma manta da Allah yayi ruwan Musaddiq a doron duniya ko,
bude baki tayi tace "laaaa small uncle kayi hakuri,
kana raina kullum,
in na kira kangiwa bai cika picking ba, kuma bani da contact dinka, am so sorry plss,
"a'a haba bakomai, ba gashi yanzu mun gaisa ba, just pulling ur legs ne dama, ya karashe cike da zolaya,
So ya gida nd su Adeel?
Lafiyarsu kalau we missed u alot ta fadi murya cike da farin ciki, ummm really ya fadi hade da cewa "i missed u guys more more, barin ma su Adeel,
plss my regards to them,
"zasuji in shaa Allah Small uncle,
Hira sosai suka cigaba dayi,
duk ta gaji tana son tambayarshi Hilal,
da ya fahimci haka yace "sorry fa, bari in baki mutumin, duk na cika ki da surutu,
murmushi tayi tace "ba komai naji dadin hirar ai,
mikawa Hilal wayar yayi hade da dauke kai saboda irin hararar da yake watso mishi,
kara wayar yayi a karo na biyu, bai barta tayi magana ba yace " sorry Meerah, will call if am chance, bai bata damar sake yin magana ba ya katse wayar...
"Bakyau,
wannan wulakanci ne,
ba kai ka kirata ba kuma ta kira sai ka kashe mata waya,
is nt fair wallahi, Musaddiq ne ke magana rai a bace,
Meerah na matukar bashi tausayi yadda take bin Hilal shi kuma yana wulakanta ta,
"Na taba rokonta nace ta dinga kirana Mr Soft? Hilal ya jefo mishi tambayar yana mishi kallon jiran amsa,
Tsaki Musaddiq yayi yace "its pointless talking to u, bazaka gane ba sai ka tsinci kanka a shoes dinta,
Da sauri Hilal yace "i pray not to in shaa Allah,
ka gane ne ko,
mace da kamun kai aka santa,
ya zata dinga kiran namiji every nw nd then,
haba, ita bata ko jin kunya,
nawa nake da mace zata fara min kwainanen soyayya,
komai yana da lokaci,
lokacin da zan sa kaina a cikin soyayya yana nan zuwa,
runtse idonshi yayi yana siffanto Nadeeya ya cigaba da cewa, Soyayyar ma wacce babu irinta a fadin duniya...
banza dashi musaddiq yayi ya ja takalmanshi yasa ya fita,
Dariya Hilal yayi hade da daukar jakar laptop dinshi yabi bayan Musaddiq...
A zaune suka samu Mummy tayi tagumi tana tunani,
gefenta Musaddiq ya zauna ya cire mata tagumin yace "Mummy na menene?
Kallonshi tayi zuciyarta duk ba dadi tace "babu komai Diku, har kun tashi?,
ina Hilal?
Kafin Musaddiq ya bata amsa Hilal ya zauna kusa da ita yace "an tashi lafiya Hajiya,
shafa kanshi tayi tace "lafiya kalau, har ka shirya, naji ance gobe zaku tafi,
cike da mamakinta Hilal yace "eh Mum ta fada min,
mikewa tayi tace "bari in hado muku break fast,
gyada kai sukayi hade da binta da kallo suna mamakin sabon canjin da suka gani tare da ita,
gab da zata shiga kitchen suka kusa karo da Nadeeyah,
da sauri taja baya ta tsuguna har kasa ta gaisheta,
murmushi tayi ta dago ta tace "Lafiya kalau Nadeeyah, har kin tashi, gyada kai tayi tace "eh na tashi,
hannunta Mummy ta kama suka wuce dakin mai aikinsu tace "ina kayanki suka,
can lungu ta janyo jakar kayanta tace "gasu nan,
kiran mai aikin mummy tayi tace ta dauko kayan ta biyosu dashi,
da sauri ta dauki kayan ta bi bayansu,
dakin su Badar Mummy ta bude suka shiga ciki,
bacci ta samesu sunayi dukkansu, basa ko motsi kamar matattu,
kallon Nadeeyah mummy tayi tace "nan ne dakin da zaki dawo,
ga drawer nan, akwai wacce babu kaya a ciki, sai ki saka kayanki,
a darare tace "Mummy dan Allah ki barni a can dakin, shima yayi sosai,,
kafadunta mummy ta dafa tace "dake da su Husna duk daya ne a gurina,
in har zan barki a dakin masu aiki, to tabbas zan bar su Husna ma a can,
ki saki jikinki nan ma gida ne kinji ko,
share kwalla tayi tace "Eh mummy, nagode sosai,
kara share mata hawayen tayi tace "babu godiya tsakanin 'ya da uwa,
jeki maza ki fara shirya kayanki kizo mu karya,
saida Mummy ta fita tafara jan jakarta jiki a sanyaye,
bude drawers din tayi tagansu cike da tsala tsalan kayan su Badar,
drawer can karshe ta bude, babu komai a ciki sai zanin gado da towels,
fito dasu tayi ta maidasu kasa, sannan ta fara fito da kayanta tana jerasu a ciki,
tana gab da gamawa taji an saki ashar mai wuyar fadi a bayanta,
juyowa tayi taga Badariyya tsaye rike da kugu,
"keeee,
uban waye yasa ki shigo mana daki har ki bude drawer ki zuba wadannan tsummokaran naki?