Sashe 101
Zumuncin Mu A Yau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cikin parlon suka karasa suka gaiggaisa da mutane,
Mummy ce kadai ya gimtse fuska kafin ya gaisheta,
shi dinma dan yaga su papy ne a zaune da Anty Reemah dake yawan matsa mishi,
hirar yaushe gamo palon ya karaďe dashi,
Sudai su Mummy suna ra'be kamar Mamma Suwaiba lokacin da take da rai bata da galihu,
*Allah kenan*,
babu yadda bai iya ba.....
Murďa kofar dakin sukaji anyi an shigo ba tare da sallama ba,
Yara biyu farare cikin kayan fulani kafarsu tayi butu butu suka shigo suna ta ďari ďari da kafarsu dan kar su faďi,
can bayansu kuma mace ce ta shigo naďe da zani akanta hannunta rike da kullin dankwali,
sai wani namiji fari da riga budaddiya da layu a duk jikinshi har kunne,
Babu wanda a cikinsu ya gane Badariyya, sai Mummy wacce ko a cikin dubu ne zata tsamo ta,
"BADARIYYA!
"Na'am Mummy ta amsa haďe da fashewa da kuka,
karasowa inda take tayi ta rikota haďe da yin wurgi da kayan hannunta,
kowa a cikin parlon da ido ya bita cike da mamaki,
Zama yaran sukayi a gefe suka matse juna su a dole suna tsoron tiles,
Shi kuwa Yareemah Suhail gani yakeyi duk ya fisu muhimmanci a parlon,
Hafeez ne kaďai yayi mishi kwarjinin da zai iya tsuguna mishi,
direct gaban Hafeez yaje ya tsuguna har kasa irin gaisuwar da akema sarki yace
"Ina wuni ranka ya dade,
Shi Hafeez abin ma tsoro ya bashi,
da sauri ya maida kafarshi baya yace
"Ga iyayenmu can su ya kamata ka fara gaisarwa,
"Duk cikin runkar nan babu mutum mai muhimmanci,
daga kai saini, ranka ya daďe, sauran duk mu ya kamata su gaisar...
Kallon mahaukaci duk sukayi mishi suka maida dubansu kan Badariyya wacce take kuka tana neman gafara,
Labarin abinda ya faru da ita ta fara basu,
har yadda ta taimakawa su Mummy suka raba Nadeeyah da Musaddiq saida ta faďa musu sannan ta roki gafararsu domin ita yanzu rayuwarsu ba irin tata bace...
Cike da takaici Daddy yayi daya sanin haďa zuri'a da jinin Ma'u,
Wani irin huci ya furzar na bakin cikin irin halayyarsu,
mugunta ma har ga kanka sai kayi ta domin biyan bukata,
tirrr da dabiyar karnuka irin tasu Goggo ya faďi da kausassar murya...
Ke Badariyya...
,tashi maza ki fitar min a gi----
Jiniyar da sukaji ne ya sanya shi yin shuru domin sauraron daga inda jiniyar ke fitowa....
A take Yareemah Suhail ya durkusawa Hafeez kamar zai bauta mishi,
Allah yaja ran sarki mai jiran gado,
Abubuwa masu Muhimmanci Allah ke yinsu,
Mu aron mulki mukayi ta karfin tsiya,
kai kuwa Allah ne ya baka shi daga fadar shi,
wannan mulkin rubutacce ne a cikin allon Allah,
Allah ya baka nasara...
Buďe baki Hafeez yayi ya koma can baya,
da sauri Husnah ta riko hannunshi suka koma daki dan a ganinsu wata cutar yarima suhail zaiyi mishi.....
Mrs Tijjani Shattimah......
[12/06 7:23 PM] fareedah: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 7⃣1⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
Cikin azama ta fara tattara langunan gabanta tana turasu cikin lokar katakon dake kofar dakin da aka bata,
"Badariyya ina naman da kande tace mu raba?
Kinga bana son tashin hankali,
ki fito dashi kawai mu raba,
wannan ma ai keta ce,
Sharce zufar da ke goshinta tayi ta kalli Marakisiyya tace
"Na cinye,
na bawa Tanimu da jazuli suma sunci,
kinga sunci kason uwarsu,
ni nawa 'yayan ko kamshi basu ji ba,
"Marakisiyya ina namanmu?
gashi can su Hannafi suna ci suna mana gwalo,
"Tanimu ďan Marakisiyya na farko ya faďi cike da dacin rai..
Maida kallonta gurin Badariyya tayi zuciyarta na k'una ta kasa yi mata magana sai nuni da tayi mata da hannu na
"kina jin abin da Tanimu yake faďi?
Tsaki mai karfi Badariyya taja ta wuce daki tana goge fuska da zaninta da yasha jiki,
Tana sanya kafarta cikin dakin taji an shako wuyanta harda haďawa da labulen tsummar dake kofar dakin,
Marakisiyya bata jirayi komai ba ta fara naushin bakin Badariyya tana faďin ina naman mu yake?wallahi in baki fito da naman nan ba sai na yagi na jikinki ya zame mana naman shekarar da bamu ci ba,
"Ke ni fa a yanzu saidai a mutu a gidannan,
dan wallahi kiriss ya rage in fara maita,
in banda mugunta naman da kika san sai shekara muke cinshi shine kika haďa da nawa da naki kika cinye saboda haďama,
Wallahi ko ki fito min da naman nan ko inyi fata fata da naman cinyarki,
yin karar suya bazai min wahala ba ko Tanimu yayo...
Yadda take maganar tana haki idanuwanta yayi jawur ya sanya Badariyya tsurewa,
"Tabbas Marakisiyya ta fara maita,
cikin muryar azaba jini faca faca da bakinta tace
"Sakeni zan baki!
Sake shake ta Marakisiyya tayi tace
"Ai saidai muje tare,
wallahi babu inda zaki ke daya, matsiyaciyya mai bakin hali,
Kuka Badariyya ta fashe dashi ta fara tafiya har ta isa gurin da ta boye naman,
tana sa hannunta taji an wafce langar harda hannunta sannan ta hankadata jikin katakon,
kusar dake jiki ta caki tsakiyar goshin Badar,
Wani irin ihu ta tsala wanda ya tattaro hankalin mutanen cikin yalwataciyyar bukkar sarkin,
Kande ce ta isa gareta ta toshe mata gurin jinin sannan ta shige da ita daki,
ita kuwa Marakisiyya ko a jikinta, namanta ta tusa a gaba suna yaga ita da 'yayanta.....
******
Nayi Nadama,
Na tuba,
wallahi na yarda zan zauna da kai,
yanzu 'yayana biyu da kai, Hannafi, da Suwidi,
ina zan tafi in barsu?
dan Allah ka yenta ni kamar yadda ka yanta gimbiya Sailuba,
na saduda zan zauna dakai, wahalar da nake sha a gidannan ta isheni,
ka taimakeni ka kaini inga iyayena ko sau ďaya ne takk,
nayi alkawarin bazan bujire maka ba duk abin da kake so shi zanyi----
ta karashe cikin matsanancin kuka.. garin maganin da aka sa mata a goshi ya murmuso mata a ido...
Dariya yayi sosai yace
"Wuya makarantar kare,
To ai dama laifinki ne da kika biye wa mai son zuciya irin Marakisiyya,
da a yadda aka kawoki gidannan kinyi min ladabi da babu abinda zai hanaki fin Sailuba fada a guri na,
to sai kika nuna kinfi Marakisiyya rashin imani,
shiyasa na nuna muku karfina a kanku,
na sanya ku kuka zamto tamkar karnuka,
tunda kin gane kanki yanzu to baki da matsala,
zan kaiki kiga yan uwanki nan bada jimawa ba,
amma sai naga kamun ludayin nadamarki,
in har kika canza hali gaba daya to babu wanda zai kaiki jin dadi duk cikin matana domin na fi kaunar kasancewa dake....
Janyota jikinshi yayi cikin wani irin siga ta sha'awa,
karfin turaren dake tashi a jikinshi ya kusa zautata saboda tsabar rashin dadi,
wasu zafafan hawayen dana sani ne ya dinga kwaranya a cikin idanuwanta,
dana sanin rashin kasantuwarta mutuniyar kirki har halayyarta da kaddararta ta sanya wannan masifar afkuwa da ita,
tunano irin rashin mutuncin da ta dinga yi ma yan uwanta musamman Nadeeyah da Musaddiq tayi,
da ace lokaci zai sake bata dama, da ta kaunaci har mai gadin gidansu,
da ta nuna ma yan uwanta kauna domin tana tsananin kewar su...
Ta sha wahalar da ko makiyinta bata fatan yasha,
mace kamar ita ace bata da zanin kirki da take daurawa,
dakin baccinta babu ko katifar da zata sanya hakarkarinta,
ba'a ma maganar hasken lantarki domin bata taba ganinshi a gidan ba,
duk yadda mai karatu ke auno kuncin rayuwar da Badariyya take ciki ya wuce haka domin kunci ne na mutane marasa galihu da 'yancin kai,
'ya'yanta da ta samesu ta hanyar tursasawa, tamkar almajirai saboda tsabar wahala da suke sha,
tasan tabbas in akayi bincikenta abin da za'a fara cin karo dashi a tare da ita shine infection,
sannan wasu ciwukan su biyo baya,
Runtse idonta tayi saboda azabar da takesha na cakalkalata da yakeyi,
saida yayi fin awa yana abu daya,
bayan ya gama yayi mata albishir da indai tana san ganin yan uwanta to ta cigaba da kasancewa mai biyayya da dauriya a gareshi kamar yadda ta kasance mishi a yau......
*Canada*
Ohhh..
ya Allah Mukhtar ai sai ka karyani,
ajiye remote din hannunta tayi ta karbi cupin da ya bata,
"Mashaa Allah,
nasan jika na is the best,
Allah ya albarkaci rayuwarka..
ta karashe haďe da sumbatarshi...
"Barka da gida Aunty!!
Nadeeyah ta faďi a ďan russune,
"Barka dai ta amsa babu yabo babu fallasa,
ta cigaba da yi ma junior wasa..
Ciki Nadeeyah ta wuce ba tare da ta damu da yadda Anty Saude ta amsa mata gaisuwarta ba,
ko wacce uwa hakan zatayi in dai danta ya fuskanci abunda Taheer ya fuskanta,
soyayyar da take nunawa Junior shi yake sanya zuciyarta sanyi a duk lokacin da ta ga irin halin ko in kulan da Anty sauden ke nuna mata,
kula babu wacce bata yi mashi,
ita ko me zata ce mata banda godiya,
sannan tana rokon Allah ya kawo lokacin da zata saka musu da mafificin alkhairin da sukayi mata.....
"Me zaka ci?, noodles ko peppersoup?
Kallon Taheer Junior yayi yace Daddy me zamu ci?
A'a my dear ba cin abinci yanzu sai anyi wanka,
jeka Mamma tayi maka wanka kazo muci duk abinda kake so,
"Kallon Anty Saude yayi cikin fuskar mamaki yace
"Momma ba kince ni zan dinga yin shower da kaina ba,
ni dai ba wanda zai min wanka,
"Yess big boy jeka toilet dina kayi wankanka,
amma fa kar kayi min barna,
kuma ka wanke kanka da kyau kaji?
Gyaďa kai yayi ya nufi bayin da gudu bayan ya watsar da dukka kayanshi a parlon.....
"Momma...
wai meyasa har yan----
look Tee,
Dan Allah kar mu fara wannan zancen,
go and get urself ready kazo kaci abinci,
kayi abinda kake so na kyaleka,,
ka barni inyi abinda nakeso...
Mun fara magana dakai akan Amal,
zan kira Mus'ab anjima in sha----
Bai karasa jin abinda zata ce ba ya mike yayi hanyar dakinshi...
Taheer lokaci yayi da bazan zauna in zuba maka ido ba,
wallahi tallahi cikin kwanakin nan zakayi aure....
Dariya sosai yayi saboda yadda ta daga murya,
bai waigo ya kalleta ba ya shige dakinshi yana cigaba da dariyar da yasan zuwar mishi kawai tayi babu shiri,
Gefen katafaran gadonshi ya zauna haďe da dafe kanshi,
Mummy ce kadai ya gimtse fuska kafin ya gaisheta,
shi dinma dan yaga su papy ne a zaune da Anty Reemah dake yawan matsa mishi,
hirar yaushe gamo palon ya karaďe dashi,
Sudai su Mummy suna ra'be kamar Mamma Suwaiba lokacin da take da rai bata da galihu,
*Allah kenan*,
babu yadda bai iya ba.....
Murďa kofar dakin sukaji anyi an shigo ba tare da sallama ba,
Yara biyu farare cikin kayan fulani kafarsu tayi butu butu suka shigo suna ta ďari ďari da kafarsu dan kar su faďi,
can bayansu kuma mace ce ta shigo naďe da zani akanta hannunta rike da kullin dankwali,
sai wani namiji fari da riga budaddiya da layu a duk jikinshi har kunne,
Babu wanda a cikinsu ya gane Badariyya, sai Mummy wacce ko a cikin dubu ne zata tsamo ta,
"BADARIYYA!
"Na'am Mummy ta amsa haďe da fashewa da kuka,
karasowa inda take tayi ta rikota haďe da yin wurgi da kayan hannunta,
kowa a cikin parlon da ido ya bita cike da mamaki,
Zama yaran sukayi a gefe suka matse juna su a dole suna tsoron tiles,
Shi kuwa Yareemah Suhail gani yakeyi duk ya fisu muhimmanci a parlon,
Hafeez ne kaďai yayi mishi kwarjinin da zai iya tsuguna mishi,
direct gaban Hafeez yaje ya tsuguna har kasa irin gaisuwar da akema sarki yace
"Ina wuni ranka ya dade,
Shi Hafeez abin ma tsoro ya bashi,
da sauri ya maida kafarshi baya yace
"Ga iyayenmu can su ya kamata ka fara gaisarwa,
"Duk cikin runkar nan babu mutum mai muhimmanci,
daga kai saini, ranka ya daďe, sauran duk mu ya kamata su gaisar...
Kallon mahaukaci duk sukayi mishi suka maida dubansu kan Badariyya wacce take kuka tana neman gafara,
Labarin abinda ya faru da ita ta fara basu,
har yadda ta taimakawa su Mummy suka raba Nadeeyah da Musaddiq saida ta faďa musu sannan ta roki gafararsu domin ita yanzu rayuwarsu ba irin tata bace...
Cike da takaici Daddy yayi daya sanin haďa zuri'a da jinin Ma'u,
Wani irin huci ya furzar na bakin cikin irin halayyarsu,
mugunta ma har ga kanka sai kayi ta domin biyan bukata,
tirrr da dabiyar karnuka irin tasu Goggo ya faďi da kausassar murya...
Ke Badariyya...
,tashi maza ki fitar min a gi----
Jiniyar da sukaji ne ya sanya shi yin shuru domin sauraron daga inda jiniyar ke fitowa....
A take Yareemah Suhail ya durkusawa Hafeez kamar zai bauta mishi,
Allah yaja ran sarki mai jiran gado,
Abubuwa masu Muhimmanci Allah ke yinsu,
Mu aron mulki mukayi ta karfin tsiya,
kai kuwa Allah ne ya baka shi daga fadar shi,
wannan mulkin rubutacce ne a cikin allon Allah,
Allah ya baka nasara...
Buďe baki Hafeez yayi ya koma can baya,
da sauri Husnah ta riko hannunshi suka koma daki dan a ganinsu wata cutar yarima suhail zaiyi mishi.....
Mrs Tijjani Shattimah......
[12/06 7:23 PM] fareedah: •• *ZUMUNCINMU A YAU* •• 7⃣1⃣
By *Aysha Ya'u kurah*
Cikin azama ta fara tattara langunan gabanta tana turasu cikin lokar katakon dake kofar dakin da aka bata,
"Badariyya ina naman da kande tace mu raba?
Kinga bana son tashin hankali,
ki fito dashi kawai mu raba,
wannan ma ai keta ce,
Sharce zufar da ke goshinta tayi ta kalli Marakisiyya tace
"Na cinye,
na bawa Tanimu da jazuli suma sunci,
kinga sunci kason uwarsu,
ni nawa 'yayan ko kamshi basu ji ba,
"Marakisiyya ina namanmu?
gashi can su Hannafi suna ci suna mana gwalo,
"Tanimu ďan Marakisiyya na farko ya faďi cike da dacin rai..
Maida kallonta gurin Badariyya tayi zuciyarta na k'una ta kasa yi mata magana sai nuni da tayi mata da hannu na
"kina jin abin da Tanimu yake faďi?
Tsaki mai karfi Badariyya taja ta wuce daki tana goge fuska da zaninta da yasha jiki,
Tana sanya kafarta cikin dakin taji an shako wuyanta harda haďawa da labulen tsummar dake kofar dakin,
Marakisiyya bata jirayi komai ba ta fara naushin bakin Badariyya tana faďin ina naman mu yake?wallahi in baki fito da naman nan ba sai na yagi na jikinki ya zame mana naman shekarar da bamu ci ba,
"Ke ni fa a yanzu saidai a mutu a gidannan,
dan wallahi kiriss ya rage in fara maita,
in banda mugunta naman da kika san sai shekara muke cinshi shine kika haďa da nawa da naki kika cinye saboda haďama,
Wallahi ko ki fito min da naman nan ko inyi fata fata da naman cinyarki,
yin karar suya bazai min wahala ba ko Tanimu yayo...
Yadda take maganar tana haki idanuwanta yayi jawur ya sanya Badariyya tsurewa,
"Tabbas Marakisiyya ta fara maita,
cikin muryar azaba jini faca faca da bakinta tace
"Sakeni zan baki!
Sake shake ta Marakisiyya tayi tace
"Ai saidai muje tare,
wallahi babu inda zaki ke daya, matsiyaciyya mai bakin hali,
Kuka Badariyya ta fashe dashi ta fara tafiya har ta isa gurin da ta boye naman,
tana sa hannunta taji an wafce langar harda hannunta sannan ta hankadata jikin katakon,
kusar dake jiki ta caki tsakiyar goshin Badar,
Wani irin ihu ta tsala wanda ya tattaro hankalin mutanen cikin yalwataciyyar bukkar sarkin,
Kande ce ta isa gareta ta toshe mata gurin jinin sannan ta shige da ita daki,
ita kuwa Marakisiyya ko a jikinta, namanta ta tusa a gaba suna yaga ita da 'yayanta.....
******
Nayi Nadama,
Na tuba,
wallahi na yarda zan zauna da kai,
yanzu 'yayana biyu da kai, Hannafi, da Suwidi,
ina zan tafi in barsu?
dan Allah ka yenta ni kamar yadda ka yanta gimbiya Sailuba,
na saduda zan zauna dakai, wahalar da nake sha a gidannan ta isheni,
ka taimakeni ka kaini inga iyayena ko sau ďaya ne takk,
nayi alkawarin bazan bujire maka ba duk abin da kake so shi zanyi----
ta karashe cikin matsanancin kuka.. garin maganin da aka sa mata a goshi ya murmuso mata a ido...
Dariya yayi sosai yace
"Wuya makarantar kare,
To ai dama laifinki ne da kika biye wa mai son zuciya irin Marakisiyya,
da a yadda aka kawoki gidannan kinyi min ladabi da babu abinda zai hanaki fin Sailuba fada a guri na,
to sai kika nuna kinfi Marakisiyya rashin imani,
shiyasa na nuna muku karfina a kanku,
na sanya ku kuka zamto tamkar karnuka,
tunda kin gane kanki yanzu to baki da matsala,
zan kaiki kiga yan uwanki nan bada jimawa ba,
amma sai naga kamun ludayin nadamarki,
in har kika canza hali gaba daya to babu wanda zai kaiki jin dadi duk cikin matana domin na fi kaunar kasancewa dake....
Janyota jikinshi yayi cikin wani irin siga ta sha'awa,
karfin turaren dake tashi a jikinshi ya kusa zautata saboda tsabar rashin dadi,
wasu zafafan hawayen dana sani ne ya dinga kwaranya a cikin idanuwanta,
dana sanin rashin kasantuwarta mutuniyar kirki har halayyarta da kaddararta ta sanya wannan masifar afkuwa da ita,
tunano irin rashin mutuncin da ta dinga yi ma yan uwanta musamman Nadeeyah da Musaddiq tayi,
da ace lokaci zai sake bata dama, da ta kaunaci har mai gadin gidansu,
da ta nuna ma yan uwanta kauna domin tana tsananin kewar su...
Ta sha wahalar da ko makiyinta bata fatan yasha,
mace kamar ita ace bata da zanin kirki da take daurawa,
dakin baccinta babu ko katifar da zata sanya hakarkarinta,
ba'a ma maganar hasken lantarki domin bata taba ganinshi a gidan ba,
duk yadda mai karatu ke auno kuncin rayuwar da Badariyya take ciki ya wuce haka domin kunci ne na mutane marasa galihu da 'yancin kai,
'ya'yanta da ta samesu ta hanyar tursasawa, tamkar almajirai saboda tsabar wahala da suke sha,
tasan tabbas in akayi bincikenta abin da za'a fara cin karo dashi a tare da ita shine infection,
sannan wasu ciwukan su biyo baya,
Runtse idonta tayi saboda azabar da takesha na cakalkalata da yakeyi,
saida yayi fin awa yana abu daya,
bayan ya gama yayi mata albishir da indai tana san ganin yan uwanta to ta cigaba da kasancewa mai biyayya da dauriya a gareshi kamar yadda ta kasance mishi a yau......
*Canada*
Ohhh..
ya Allah Mukhtar ai sai ka karyani,
ajiye remote din hannunta tayi ta karbi cupin da ya bata,
"Mashaa Allah,
nasan jika na is the best,
Allah ya albarkaci rayuwarka..
ta karashe haďe da sumbatarshi...
"Barka da gida Aunty!!
Nadeeyah ta faďi a ďan russune,
"Barka dai ta amsa babu yabo babu fallasa,
ta cigaba da yi ma junior wasa..
Ciki Nadeeyah ta wuce ba tare da ta damu da yadda Anty Saude ta amsa mata gaisuwarta ba,
ko wacce uwa hakan zatayi in dai danta ya fuskanci abunda Taheer ya fuskanta,
soyayyar da take nunawa Junior shi yake sanya zuciyarta sanyi a duk lokacin da ta ga irin halin ko in kulan da Anty sauden ke nuna mata,
kula babu wacce bata yi mashi,
ita ko me zata ce mata banda godiya,
sannan tana rokon Allah ya kawo lokacin da zata saka musu da mafificin alkhairin da sukayi mata.....
"Me zaka ci?, noodles ko peppersoup?
Kallon Taheer Junior yayi yace Daddy me zamu ci?
A'a my dear ba cin abinci yanzu sai anyi wanka,
jeka Mamma tayi maka wanka kazo muci duk abinda kake so,
"Kallon Anty Saude yayi cikin fuskar mamaki yace
"Momma ba kince ni zan dinga yin shower da kaina ba,
ni dai ba wanda zai min wanka,
"Yess big boy jeka toilet dina kayi wankanka,
amma fa kar kayi min barna,
kuma ka wanke kanka da kyau kaji?
Gyaďa kai yayi ya nufi bayin da gudu bayan ya watsar da dukka kayanshi a parlon.....
"Momma...
wai meyasa har yan----
look Tee,
Dan Allah kar mu fara wannan zancen,
go and get urself ready kazo kaci abinci,
kayi abinda kake so na kyaleka,,
ka barni inyi abinda nakeso...
Mun fara magana dakai akan Amal,
zan kira Mus'ab anjima in sha----
Bai karasa jin abinda zata ce ba ya mike yayi hanyar dakinshi...
Taheer lokaci yayi da bazan zauna in zuba maka ido ba,
wallahi tallahi cikin kwanakin nan zakayi aure....
Dariya sosai yayi saboda yadda ta daga murya,
bai waigo ya kalleta ba ya shige dakinshi yana cigaba da dariyar da yasan zuwar mishi kawai tayi babu shiri,
Gefen katafaran gadonshi ya zauna haďe da dafe kanshi,