Sashe 3
Mijin Malama Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Tashi ki
auki shegen dan
i ki bar mini gida" Aaliyyah kamar zata haukace ta ce "Mami ki sanya baki don Allah, Abbu ina Anti Jeederh zata nufa? shin tana da gidan da ya fi wannan ne?" Sai a lokacin Ruma ta ce "Aaliyyah kada ki sanya na fara zargin kema kin munafurci Abbu" Aaliyyah ta juya ta kalli Ruma ta ce "Me kike nufi?" Ruma ta ce "Ina nufin abin da kunnuwanki suka je yi miki, kin jima da sanin Majeederh nada cikin shege ki ka
oye"
Wani irin mugun kallo Aaliyyah ta watsawa Ruma ta ce "Ki ji tsoron Allah, kuma akwai
iyama, Mami do something"
"Something?" Mami repeated.
"Don Allah" Aaliyyah ta sake furtawa Idanunta ya kumbura sosai, tausayin Malama Majeederh ya kamata tasan tunda Majeederh ta kasa cewa komai hakan na nufin abubuwa da yawa.
Mami ta kalli Majeederh ta ce "Ki duba Majeederh babu alamar dana sani a idanunta, ni kai na da nake uwarta ta yaudareni, sai yanzu nake mamakin abin da ya hanata aure ashe mu muke hauka ita ta jima da sanin kan
a namiji shi ya sa babu littafin aure a cikin littafan da take wallafawa, kin ja mana abin fa
Da sauri Abbu ya ce
"Ta jawa kanta dai, domin ban ha
a komai da ita ba, ta je hak
in Addinin Musulunci ma ka
ai ya ishe ta, kafin na bu
e idanu ki fice daga gidan nan"
Zuciyarta tayi nauyi bata da hanyar kare kanta, fatan ta Ubangiji data yarda da shi,kuma take bautawa ya bayyana gaskiya ya wanketa a wajan Mahaifinta ko da ba zai amsheta matsayin
a ba.
Ta juya ta kalli Jaririn ko Jaririya domin bata san me ta haifa ba, amma tasan samuwar babyn na nufin wani abu!
Only God knows.
Da hannu biyu ta
auki jaririn ta mi
e da
yar jiri na
aukarta, ga wani ciwo da cikinta ke mata har yanzu mahaifa bata fa
o ba.
Kanta a
asa cikin wata murya mai tsananin rauni wacce ko fita ba tayi sosai sbd yadda numfashinta yake ri
ewa ta ce.
"Me ya sa zaka mai dani Gawa bayan da rai a tare da gangan jikina?
Bayan da numfashi a
irjina?
Me ya sa zaka bawa duniya ni Abbu wallahi bana da laifi ban san samuwar cikin ba, ban san waye da wannan alhakin ba, ban san waye yake da sanya hannu wajan ruguza rayuwata ba, ban san waye ya zama silar rabani da Mahaifina, dangina, ha
i da farin cikina ba, zan tafi Abbu ina ro
an ka yafe mini a duk sanda gaskiya ta bayyana ko da
asa ta rufe mini Idanu, zan raini kyautar ALLAH, zan raini Raba Gardama shi ne hujjar da zata iya fiddani daga zargi, Allah ya ha
a fuskokinmu da alheri"
Aaliyyah ta cire hijabin jikinta ta sakawa Majeederh domin rigar barci ce kawai a jikinta, kuka take sosai tana fa
in.
"Kiyi ha
uri Anti Jeederh bana da ikon taimakonki na kasa aikata komai kiyi...,"
Kuka ya ci
arfinta ta juya da gudu ta shige
aki ba zata iya ganin tafiyar yayarta ta ba.
Gently Malama Majeederh ta kalli Mami, ta juya ta kalli Ruma, da kuma Raihana wacce bata ce komai ba har yanzu.
Ta jima tana kallon Mahaifinta kafin ta nufi hanyar barin parlourn jiri na
aukarta, tana jan
afa wacce ko takalmi babu ta bu
e gate tare da ficewa daga cikin gidan, kamar yadda take barin gidansu haka numfashinta ke barin
irjinta, ganinta na janye wa, jinta na raguwa, jaririn hannunta na neman
wacewa zuwa
asa.
Tafiya take jini na bin cinyoyinta, tafin
afarta na taka kan titi, tun tana jurewa har
afarta ta fara rawa jikinta ya saki ta
ame jaririn a
irjinta, slowly slowly ta fara ganin duhu a Idanunta tayi baya luuu!
Zata fa
i a kayi saurin tare ta, ta fa
a jikin mutum ba numfashi a
irjinta.
Hospital
A hankali aka bu
ofar room
in tare da mayarda ita aka rufe slowly.
Tsaye ya yi a kanta ya zuba mata narkakkun idanunsa ya
auki almost 5 minutes yana kallonta kafin ya
aga
afarsa a hankali zuwa gaban bed
in, ya ja kujera tare da zama akai, cikin nutsuwa ya sanya hannu ya
auki jaririn dake kwance yana motsi cikin tattausan showel
in da aka saka shi.
Soyayyar Jaririn ya samu gurbi a zuciyarsa musamman da bai ta
a samun
an kansa ba, bai ta
a ganin gudan jininsa ba.
"Ohh baby, your Dad is here" ya furta can
asa gudun kada ya tashe ta.
"His Dad?" Ta furta cikin magagin barcin dake
aukarta domin allurar bai gama sarkinta ba.
ago kai da sauri ya kalleta ba
aramin harbawa zuciyarsa tayi ba, this is the first time da yaga fuskarta babu li
ab iya tsayin shekarun daya santa.
Kasa magana ya yi domin duk yadda zuciyarsa ke fasalta masa kyanta abin ya shige haka, musamman da tayi maganar kamar wacce bata hayyacinta idanunta rufe gashin idanunta sun kwanta luf luf gwanin sha'awa fuskarta ta
ara haske.
"Kin farka?
Ya jikin"
Muryarsa ta daki dodon kunnenta yanzu kam allurar ta gama sakinta ta bu
e manyan Idanunta da suka kumbura tare da sauke ganinta akan Aliyu Sufyan Alhassan.
Ta runtse idanu yau
arya ta
are fuskarta available, Allah ya rufa mata asiri jikinta a rufe yake.
"Sorry, In sha Allah komai ya zo
arshe zan wankeki wajan Abbu be patient" bata kalle shi ba, domin
irjinta ya yi mata nauyi babu wanda ya sake magana har Aliyu ya ce "I love my son, i love both"
"Ka barni" ta furta a kame cikin sanyin harshe.
Aliyu ya gyara zama idanunsa akan fuskarta duk da bashi take kallo ba.
"You're dreaming, ba zan sake kuskuren baya Jidderh,ba zan sake ba, ina son rayuwa da yarona tare da mother's of the son"
"Ni guba ce, zan iya zama illa ga kowa" ya tari numfashinta ya ce
"Ban dani Aliyu Sufyan Alhassan, ban dani Jeederh" ta juya ta kalle shi kallon daya kusa zautar da shi hannunta
aya a
irjinta ta ri
e sosai cikin nutsuwarta da kamilalliyyar muryarta ta kame kanta sosai ta ce.
"Baka da ha
i da
ana, kada ka yaudari kan ka ka duba kusancinmu da Latifa ka barni" "Jeederh idan na barki ki
auka na bar duniya, Latifa kuma ta bani full opportunity na aurenki" cikin gajiya wa ta ce "ba zaka saman ba"
"Koda na halattawa kai na zama Uba ga dan
i?
Wallahi Majeederh na shirya
aukan ko wanne
alubale akan ki, kuma idan wannan yaron zai sanya ki aureni zan je court ta mallaka mini shi,wanne Irin mallakawa ma?
Bayan blood grp
ina da na shi
aya ne, ko DNA text za a yi zai tabbatar da ni ne uban shi" Wayarsa ce ta fara ringing sunan Wife ya fito ya
an ja tsaki har kiran ya tsinke aka sake kira lokacin Jaririn ya fara kuka, picking call
in ya yi tare da saka wayar a hands free.
Muryar Latifa na rawa ta ce "Sweetheart kana ina? 3days without you ina ka je ina ta kiran number ka a kashe" ba yabo ba fallasa ya ce.
"Ya akai Latifa?"
"Wani abu mai kama da almara ya faru, na kasa sanin babin da zan iya sanya Malama Majeederh"
Aliyu ya ce "Just go to the point Wife" cikin damuwa Latifa ta ce "Majeederh ta haihu,na goya mata baya amma ta bani kunya ta sanya ina yawo da ita har ina kare cikin shege?" Ya tare ta fa
"Who told you that?"
"Ruma, ta kirani tun a daren da abin ya faru lokacin na tashi naga babu kai babu motarka, kwana uku kenan yanzu haka Majeederh ta gudu da
an gudun surutun jama'a kuma ta shaida
an shege ne, Ruma ta ce Majeederh ta bayyana musu cewa daga gidan Abbu ba inda zata sai gidan uban
an taci gaba da zaman karuwanci da shi"
Duk maganar da suke Majeederh na ji, tuni ta amshe
anta daga hannun Aliyu ta rungume shi,tana jin kawo yanzu shi ne ka
ai ya rage mata, shi zata kalla matsayin wani nata kuma zata kula da shi da dukkan iyawarta har kawo lokacin da gaskiya zata kure
arya.
"Ke yanzu kin Yarda Malama Majeederh Abdul'aziz Khan zata iya aikata ZINA?"
"Me zai hana Sweetheart?
Tunda ga gaskiya ta bayyana kuma Allah ya isa tsakanina da ita, na gode Allah da ya sanya baka aureta ba, balle mu ha
a iri da shege" "Ba shege bane"
arfi ta ce "Wallahi shege ne" cikin tsawa mai firgitarwa ya ce
"Latifa Omar idan ki ka sake sheganta mini yaro zaki sha mamakina, zan miki hauka zan nuna miki true color na" Majeederh ta dafe kanta a hankali ta mi
e bayan ta zare
arin ruwan da ake mata, ganin Aliyu ya juya baya yana masifa jijiyoyin kansa na motsawa ta sulale a hankali ta bar room
in rungume da jaririn nata.
Kamar mahaukaciya haka ta zama, Latifa ta hargitse tamkar zata cinnawa kanta wuta ta ce "Aliyu Sufyan Alhassan kasan me ka ke cewa?
Mene ha
inka da yaron?" Cikin rashin damuwa kuma daman ya shirya amsar ko wanne
alubale ya ce.
"Yes that's my name Aliyu, kuma baki ta
a jin nayi hauka ba sai dai ina dab da shirin manna bikin haukan ke, tunda ba soyayyar gaskiya ki ke nunawa Majeederh ba"
Latifa ta zari key
in motar ta ce "Don't Tell me kana tare da Majeederh tsayin kwanaki ukun nan?" Ya ware hannu irin he don't care
in nan ya ce.
auki shegen dan
i ki bar mini gida" Aaliyyah kamar zata haukace ta ce "Mami ki sanya baki don Allah, Abbu ina Anti Jeederh zata nufa? shin tana da gidan da ya fi wannan ne?" Sai a lokacin Ruma ta ce "Aaliyyah kada ki sanya na fara zargin kema kin munafurci Abbu" Aaliyyah ta juya ta kalli Ruma ta ce "Me kike nufi?" Ruma ta ce "Ina nufin abin da kunnuwanki suka je yi miki, kin jima da sanin Majeederh nada cikin shege ki ka
oye"
Wani irin mugun kallo Aaliyyah ta watsawa Ruma ta ce "Ki ji tsoron Allah, kuma akwai
iyama, Mami do something"
"Something?" Mami repeated.
"Don Allah" Aaliyyah ta sake furtawa Idanunta ya kumbura sosai, tausayin Malama Majeederh ya kamata tasan tunda Majeederh ta kasa cewa komai hakan na nufin abubuwa da yawa.
Mami ta kalli Majeederh ta ce "Ki duba Majeederh babu alamar dana sani a idanunta, ni kai na da nake uwarta ta yaudareni, sai yanzu nake mamakin abin da ya hanata aure ashe mu muke hauka ita ta jima da sanin kan
a namiji shi ya sa babu littafin aure a cikin littafan da take wallafawa, kin ja mana abin fa
Da sauri Abbu ya ce
"Ta jawa kanta dai, domin ban ha
a komai da ita ba, ta je hak
in Addinin Musulunci ma ka
ai ya ishe ta, kafin na bu
e idanu ki fice daga gidan nan"
Zuciyarta tayi nauyi bata da hanyar kare kanta, fatan ta Ubangiji data yarda da shi,kuma take bautawa ya bayyana gaskiya ya wanketa a wajan Mahaifinta ko da ba zai amsheta matsayin
a ba.
Ta juya ta kalli Jaririn ko Jaririya domin bata san me ta haifa ba, amma tasan samuwar babyn na nufin wani abu!
Only God knows.
Da hannu biyu ta
auki jaririn ta mi
e da
yar jiri na
aukarta, ga wani ciwo da cikinta ke mata har yanzu mahaifa bata fa
o ba.
Kanta a
asa cikin wata murya mai tsananin rauni wacce ko fita ba tayi sosai sbd yadda numfashinta yake ri
ewa ta ce.
"Me ya sa zaka mai dani Gawa bayan da rai a tare da gangan jikina?
Bayan da numfashi a
irjina?
Me ya sa zaka bawa duniya ni Abbu wallahi bana da laifi ban san samuwar cikin ba, ban san waye da wannan alhakin ba, ban san waye yake da sanya hannu wajan ruguza rayuwata ba, ban san waye ya zama silar rabani da Mahaifina, dangina, ha
i da farin cikina ba, zan tafi Abbu ina ro
an ka yafe mini a duk sanda gaskiya ta bayyana ko da
asa ta rufe mini Idanu, zan raini kyautar ALLAH, zan raini Raba Gardama shi ne hujjar da zata iya fiddani daga zargi, Allah ya ha
a fuskokinmu da alheri"
Aaliyyah ta cire hijabin jikinta ta sakawa Majeederh domin rigar barci ce kawai a jikinta, kuka take sosai tana fa
in.
"Kiyi ha
uri Anti Jeederh bana da ikon taimakonki na kasa aikata komai kiyi...,"
Kuka ya ci
arfinta ta juya da gudu ta shige
aki ba zata iya ganin tafiyar yayarta ta ba.
Gently Malama Majeederh ta kalli Mami, ta juya ta kalli Ruma, da kuma Raihana wacce bata ce komai ba har yanzu.
Ta jima tana kallon Mahaifinta kafin ta nufi hanyar barin parlourn jiri na
aukarta, tana jan
afa wacce ko takalmi babu ta bu
e gate tare da ficewa daga cikin gidan, kamar yadda take barin gidansu haka numfashinta ke barin
irjinta, ganinta na janye wa, jinta na raguwa, jaririn hannunta na neman
wacewa zuwa
asa.
Tafiya take jini na bin cinyoyinta, tafin
afarta na taka kan titi, tun tana jurewa har
afarta ta fara rawa jikinta ya saki ta
ame jaririn a
irjinta, slowly slowly ta fara ganin duhu a Idanunta tayi baya luuu!
Zata fa
i a kayi saurin tare ta, ta fa
a jikin mutum ba numfashi a
irjinta.
Hospital
A hankali aka bu
ofar room
in tare da mayarda ita aka rufe slowly.
Tsaye ya yi a kanta ya zuba mata narkakkun idanunsa ya
auki almost 5 minutes yana kallonta kafin ya
aga
afarsa a hankali zuwa gaban bed
in, ya ja kujera tare da zama akai, cikin nutsuwa ya sanya hannu ya
auki jaririn dake kwance yana motsi cikin tattausan showel
in da aka saka shi.
Soyayyar Jaririn ya samu gurbi a zuciyarsa musamman da bai ta
a samun
an kansa ba, bai ta
a ganin gudan jininsa ba.
"Ohh baby, your Dad is here" ya furta can
asa gudun kada ya tashe ta.
"His Dad?" Ta furta cikin magagin barcin dake
aukarta domin allurar bai gama sarkinta ba.
ago kai da sauri ya kalleta ba
aramin harbawa zuciyarsa tayi ba, this is the first time da yaga fuskarta babu li
ab iya tsayin shekarun daya santa.
Kasa magana ya yi domin duk yadda zuciyarsa ke fasalta masa kyanta abin ya shige haka, musamman da tayi maganar kamar wacce bata hayyacinta idanunta rufe gashin idanunta sun kwanta luf luf gwanin sha'awa fuskarta ta
ara haske.
"Kin farka?
Ya jikin"
Muryarsa ta daki dodon kunnenta yanzu kam allurar ta gama sakinta ta bu
e manyan Idanunta da suka kumbura tare da sauke ganinta akan Aliyu Sufyan Alhassan.
Ta runtse idanu yau
arya ta
are fuskarta available, Allah ya rufa mata asiri jikinta a rufe yake.
"Sorry, In sha Allah komai ya zo
arshe zan wankeki wajan Abbu be patient" bata kalle shi ba, domin
irjinta ya yi mata nauyi babu wanda ya sake magana har Aliyu ya ce "I love my son, i love both"
"Ka barni" ta furta a kame cikin sanyin harshe.
Aliyu ya gyara zama idanunsa akan fuskarta duk da bashi take kallo ba.
"You're dreaming, ba zan sake kuskuren baya Jidderh,ba zan sake ba, ina son rayuwa da yarona tare da mother's of the son"
"Ni guba ce, zan iya zama illa ga kowa" ya tari numfashinta ya ce
"Ban dani Aliyu Sufyan Alhassan, ban dani Jeederh" ta juya ta kalle shi kallon daya kusa zautar da shi hannunta
aya a
irjinta ta ri
e sosai cikin nutsuwarta da kamilalliyyar muryarta ta kame kanta sosai ta ce.
"Baka da ha
i da
ana, kada ka yaudari kan ka ka duba kusancinmu da Latifa ka barni" "Jeederh idan na barki ki
auka na bar duniya, Latifa kuma ta bani full opportunity na aurenki" cikin gajiya wa ta ce "ba zaka saman ba"
"Koda na halattawa kai na zama Uba ga dan
i?
Wallahi Majeederh na shirya
aukan ko wanne
alubale akan ki, kuma idan wannan yaron zai sanya ki aureni zan je court ta mallaka mini shi,wanne Irin mallakawa ma?
Bayan blood grp
ina da na shi
aya ne, ko DNA text za a yi zai tabbatar da ni ne uban shi" Wayarsa ce ta fara ringing sunan Wife ya fito ya
an ja tsaki har kiran ya tsinke aka sake kira lokacin Jaririn ya fara kuka, picking call
in ya yi tare da saka wayar a hands free.
Muryar Latifa na rawa ta ce "Sweetheart kana ina? 3days without you ina ka je ina ta kiran number ka a kashe" ba yabo ba fallasa ya ce.
"Ya akai Latifa?"
"Wani abu mai kama da almara ya faru, na kasa sanin babin da zan iya sanya Malama Majeederh"
Aliyu ya ce "Just go to the point Wife" cikin damuwa Latifa ta ce "Majeederh ta haihu,na goya mata baya amma ta bani kunya ta sanya ina yawo da ita har ina kare cikin shege?" Ya tare ta fa
"Who told you that?"
"Ruma, ta kirani tun a daren da abin ya faru lokacin na tashi naga babu kai babu motarka, kwana uku kenan yanzu haka Majeederh ta gudu da
an gudun surutun jama'a kuma ta shaida
an shege ne, Ruma ta ce Majeederh ta bayyana musu cewa daga gidan Abbu ba inda zata sai gidan uban
an taci gaba da zaman karuwanci da shi"
Duk maganar da suke Majeederh na ji, tuni ta amshe
anta daga hannun Aliyu ta rungume shi,tana jin kawo yanzu shi ne ka
ai ya rage mata, shi zata kalla matsayin wani nata kuma zata kula da shi da dukkan iyawarta har kawo lokacin da gaskiya zata kure
arya.
"Ke yanzu kin Yarda Malama Majeederh Abdul'aziz Khan zata iya aikata ZINA?"
"Me zai hana Sweetheart?
Tunda ga gaskiya ta bayyana kuma Allah ya isa tsakanina da ita, na gode Allah da ya sanya baka aureta ba, balle mu ha
a iri da shege" "Ba shege bane"
arfi ta ce "Wallahi shege ne" cikin tsawa mai firgitarwa ya ce
"Latifa Omar idan ki ka sake sheganta mini yaro zaki sha mamakina, zan miki hauka zan nuna miki true color na" Majeederh ta dafe kanta a hankali ta mi
e bayan ta zare
arin ruwan da ake mata, ganin Aliyu ya juya baya yana masifa jijiyoyin kansa na motsawa ta sulale a hankali ta bar room
in rungume da jaririn nata.
Kamar mahaukaciya haka ta zama, Latifa ta hargitse tamkar zata cinnawa kanta wuta ta ce "Aliyu Sufyan Alhassan kasan me ka ke cewa?
Mene ha
inka da yaron?" Cikin rashin damuwa kuma daman ya shirya amsar ko wanne
alubale ya ce.
"Yes that's my name Aliyu, kuma baki ta
a jin nayi hauka ba sai dai ina dab da shirin manna bikin haukan ke, tunda ba soyayyar gaskiya ki ke nunawa Majeederh ba"
Latifa ta zari key
in motar ta ce "Don't Tell me kana tare da Majeederh tsayin kwanaki ukun nan?" Ya ware hannu irin he don't care
in nan ya ce.