Sashe 25
Mijin Malama Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Latifa dake kusa da ita ta ce "Majeederh kina dariya ko?" Ta jin jina kai ta ce "Uhm, Mimana na siyo mata alawa, kuma zan ga babyn da zata haifa na samu
anwa" Latifa ta ce "Laa Mima haihuwa za ta yi?" Majeederh ta bata fiya hayaniya da surutu ba sai ta
ara jinjina kan ta cikin siririyar muryarta ta ce "E, ba kiga cikinta ya yi
ato ba?
Zan je na ga baby kuma na ce mata na kammala hadda ta yi mini sada
a inji Ya mu'alim" farin ciki ya kama Latifa sosai ta ce "Ai nima zani na ga baby kuma ni ma zan ce na kusa gama haddata" Murmushi kawai Majeederh ta sake yi har ranta farin ciki take na ganin ta riga kowa kammala haddar Alkur'ani ga Mima zata haifa mata
anwa.
Tuna haka sai ya sa ta lumshe idanu tare da rungume Alkur'an ta na ji tamkar ta yi tsuntsuwa zuwa gida.
Amma kamar wacce ake
ara bayar da ita baya sbd yadda take tafiya a nutse da tarin kamala nutsuwarta ta fi ta wata cikakkiyar budurwar.
Tunda kuma ta fara girma Abu ya siya mata Li
ab kamar yadda Ya mu'alim ya bashi shawara sbd kyan da Allah ya yi mata na musamman ne tamkar zara ce a cikin sauran taurari ga sai dai
ar firit take karatu ya sata gaba Islamiyya da boko ga tarin hadisan da Abu yake
ara mata idan ta dawo, bata barci sai wajan
arfe 1 asuba na yi take tashi ta fara karatu.
Sun zo dai-dai wajan wa su matasa wani ya kalleta ya ce "Yarinyar nan daga gani munin ya yi mata yawa, tunda nake ban ta
a ganin fuskarta ba" Wani ya ce "Kuma dai gata kamar fara ce"
"Ahhab, waya fa
a maka fari kyau ne?" Suka dinga surutu
aya ne ya ce "Ni kuma nutsuwarta ke birgeni, idan ba makaranta ba ko aike bata fitowa mahaifinta ya gwammace ya je da kansa, amma sauran
an uwanta ga su nan kullum suna fitowa" Latifa za ta yi magana Majeederh ta yi saurin ri
e hannunta tana
arawa tafiyarta sauri.
Burinta bai shige tayi tuzali da Mima ba tana son jin labarin da a kullum take ce mata yana da muhimmanci a rayuwarta.
Yau kuma ta yi al
awarin bata wannan labarin.
Farin ciki ya danne yunwar da ta ke ji.
Tazarar gida
aya ne tsakanin gidansu Majeederh da na su Latifa, wannan dalilin ya sa
awancan su ya
ara
arfi duk da girmewa Latifa da Majeederh ta yi kuma suka samu nasarar shiga makaranta
aya daga ta boko har Islamiyya akwai bambancin fahimta tsakanin su, wanda ya sa Majeederh ta fi Latifa gane komai.
Tun da ga nesa Majeederh ta hango Yaya Bilkisu tana zuba uban sauri tare da share hawayen da ke bin idanunta.
Cak!
Ta tsaya sbd mummunar fa
uwar gaban daya risketa Kur'anin hannunta ya nemi fa
uwa ta ri
e sosai fararen Idanunta masu tsari kwance akan fuskar Yaya Bilkisu har zuwa lokacin data riski tsaiwar ta su.
"Allhamdu lillahi, maza zo muje
ar albarka" Majeederh ta
urawa Yaya Bilkisu Idanu domin Allah ya yi mata baiwar fahimtar abu dalilin da ya sa Abu ya ce psychologist zata karanta bayan nan sai ta koma Islamic studies.
"Haba Kulun Majade mu je mana" Kamar wacce take karantar zuciyar Yaya Bilkisu ta ce "Mimana?
Mene ya sameta?
Ta ce zata bani labarin abu mai muhimmanci, ta ce kafin na dawo zata kawo baby, ta haihu?" Tsoron ya kama Yaya Bilkisu ganin tafarar
aya Majeederh ta kasance abin da ke shimfi
e a fuskarta lallai tunani da kaifin basirar Majeederh ya shige shekarunta.
Ta ce "Eh, yanzu ma cewa tayi muje ta fa
a miki wani abu" ta tsorawa mata Idanu sai kuma ta sauke ajjiyar zuciya mai nauyi tana jinjina kai.
Sauran
annenta Ruma da
ayar kana ta kama hannun Yaya Bilkisu suka nufi cikin gidan domin suna gab da
ofar dama.
Malam ya dinga girgiza Fulani yana fa
in "Innalillahi wa'inna ilahir raji'un, Fulani fa
a mini abinda ki ke son fa
awa
arki Majeederh" Ta ja numfashi da
yar tana karanta kalmar shahada ta ce "Malam kayi mini wannan alfarmar kamar yadda aka baka ni ina shekara 15, to ka aurar da Hawwa'u a wannan shekarun domin akwai
oyayyiyen abu tare da ita don Allah, don Allah..." Kalamanta suka tsaya sbd ajjiyar zuciya da tayi tana
aga idanu sama daidai shigowar Majeederh ya yi daidai da wa'adinin rasuwar Fulani........
The destiny was just begun!
Duk wata mace yana da kyau ta nutsu ta bi labarin nan.
MIJIN MALAMA
Paid book
1 and 2 pay 1k to join us 08119237616
*Duk wata mace yana da kyau, ta nutsu ta bi labarin nan, ko bai zo daidai da rayuwarki babu shakka zai iya zuwa daidai dana wan bak...
MATA MA SU JINKIRIN AURE.*
Al'amarin ya fara a garin kano cikin unguwar
an-kaba.
Yamma sakaliyya lis unguwar ta yi shiru saboda gabatuwar almuru.
Yanayin ginin wajan zai baka tabbacin akwai
arancin wadata a cikin mazauna unguwar musamman yadda aka samu kwatoci a gaban ko wanne gida da kuma kan hanya akwai tarin gidaje wanda suke dab da juna kamar tsarin ginin cikin gari.
Da sauri magidancin mutumin ke tafiya hannunsa ri
e da wata jakar
aramar kai tsaye gidan da ya fi ko wanne muni ya shiga lokacin daya shiga ya samu wata mata tsaye tana goge zufa ya dubeta cikin damuwa ya ce "Ya ya ta sauka ne?" Bilkisu ta girgiza ta ce "Ayya ai sai abin da hali ya yi na
uda tun jiya ana abu
aya sai fama ake, gashi Malam ka
i a ta fi asibiti" Malam Abdul'aziz ya ha
e fuska ya ce
"Yanzu nan zata sauka lafiya, ni ban fiya yarda da aikin nasara ba yadda nayi wannan tofin babu shakka zata rabo da cikin salin alin" "Allah ya sa, amma Fulani na shan wahala" cewar Bilkisu.
Ta amshi maganin tare da
aga labule ta shiga, rawar dai har yanzu bata sauya zani ba.
Domin Nishi ake son ta yi amma abu ya gagara.
Bilkisu ta ce "Sannu kin ji Fulani" ta bawa wata mata dake zaune gefen Fulanin ta ce "Yanzu Malam ya kawo wannan tofin, taimaka ki
agata ki bata kin ji Asabe" Asabe ta amsa cikin alhini ta tallo kan Fulani ta shiga mata maganin jikinta duk ya riga ya saki.
"Innalillahi wa'inna ilahir raji'un, na shiga uku me zan gani ni Asabe Yaya Bilkisu
afa ce ta fito, haihuwar dire za ta yi"
"Wanne irin dire ni
ar nan matsa muga Asabe" Asabe ta matsa Yaya Bilkisu na dubawa ta ga da gaske
afa ce guda
aya ta fito harta fara bushewa.
Suka rasa yadda za su yi hakan alama ce dake nuna musu ruwa ya
arewa
an-kada.
Suka yi rufdugu akan Fulani wacce take jin mawuyacin hali salati kawai take yi gefe guda kuma tana kiran sunan Hawwa'u.
Da ga bakin
ofa Malam Abdul'aziz ya ce "Ya ake ciki?
Ta kusa sauka ko?" Yaya Bilkisu ta ce "Wanne sauka za ta yi dire, Malam ka je ka kawo mota mu je asibiti ko na Murtala ko na nasarawa" sai a lokacin Asabe ta ce "Ai bama za su amsheta ba, domin bata ta
a zuwa awo ba, ko haihuwar Majeederh a haka ta zo mata"
"Ikon Allah, Ubangiji ga mu gareka" da
yar suka taimaka mata
aya
afar ta fito suka dinga yayyafa mata ruwa tare da bata shayi mai zafi cikin sa a nishi mai
arfi ya zo mata ta haifi
iya mace a karo na biyu.
Murna sosai sukai harda hamdala aka yanke cibiya tare da gyara kyakkyawar yarinyar.
Malam na waje Yaya Bilkisu ta fito tare da barin Asabe a
akin.
"Ga kyautar da Ubangiji ya
ara yi maka, uban
a mata" Malam ya yi murmushi ya ce "Hakan ma suttura ce Yaya, kuma ina alfahari da
iyata Majeederh wacce zata bani abin dana rasa a baya" Yaya Bilkisu ta yi murmushi tana fa
"A kan Soyayyar Majeederh baka da
auke
afa, tana ina ne?"
"Makaranta Yaya Bilkisu, ai tun tana shekaru biyu na sanyata a makaranta gashi yanzu dab take da yin sauka" Yaya Bilkisu ta zare idanu sosai cike da mamaki da al'ajabi ta ce
"Yau na ga abin da ya isheni ni Mai gadon zinare ba bu tausayi shi ya sa gata nan duk a fige saboda tsabar karatu" Wani Uban kira Asabe dage cikin
aki ta shiga
walawa Yaya Bilkisu jiki na
ari har zaninta na fa
owa ta tsuguna zata
auka domin gyarawa ashe takalmi ta
auka tana fa
"Muhammadur Rasulullah Sallallahu alaihi Wasallama, Wanne irin
aukan alhaki ne haka Asa....," Abin da idanun Yaya Bilkisu ya gane mata ya hanata
arasa duguwar maganar data
akko.
Fulani ce ke kwance kamar Matacciya sai jijjiga take harshenta ya fito waje ga jinin dake fita a
asanta kamar an yanka rago.
Yaya Bilkisu dake zuciyarta da rauni tuni ta fara shar
ar hawaye tana fa
in "Oh, mu mata muna ganin jarrabawa a wajan haihuwa rabu ba a tsira ba" Fulani da numfashinta ke sama fuskarta tayi fari sosai saboda jinin daya
are a jikinta ta ce "
ana,
ana Yaya a kira mini Hawwa'u kafin na koma ga mahaliccina"
"Assha, Assha daina fa
a mai ha
uri albarkacin ha
urin ki Ubangiji ba zai amshi rayuwarki yanzu ba, ke zaki raini yaranki da kan ki kamar yadda kika haifa" Fulani tayi shiru banda salati babu abin da take ana haka Malam ya shigo jin shirun ya yi yawa.
Wani bugawa
irjinsa ya yi ganin halin da matarsa Fulani ke ciki, tsananin kyan da Ubangiji ya yi mata kasancewar ta Fulanin Gombe Usul gaba-da-baya Fulanin kuma makiyaya masu kiwon shanu wanda nono ya zamr musu jarin su wanda a yanzu shi ake sarrafawa zuwa madarar Rufaider yoghurt.
Tun tana shekara goma sha biyar da haihuwa aka
aura mata aure da Malam Abdul'aziz, a lokacin ya ziyarci garin Yobe shi da abokinsa yin dillacin wata saniyya domin kiwo.
At first sight soyayya mai
arfi tayi dirar mikiyya a zuciyar matashin saurayin Abdul'aziz.
anwa" Latifa ta ce "Laa Mima haihuwa za ta yi?" Majeederh ta bata fiya hayaniya da surutu ba sai ta
ara jinjina kan ta cikin siririyar muryarta ta ce "E, ba kiga cikinta ya yi
ato ba?
Zan je na ga baby kuma na ce mata na kammala hadda ta yi mini sada
a inji Ya mu'alim" farin ciki ya kama Latifa sosai ta ce "Ai nima zani na ga baby kuma ni ma zan ce na kusa gama haddata" Murmushi kawai Majeederh ta sake yi har ranta farin ciki take na ganin ta riga kowa kammala haddar Alkur'ani ga Mima zata haifa mata
anwa.
Tuna haka sai ya sa ta lumshe idanu tare da rungume Alkur'an ta na ji tamkar ta yi tsuntsuwa zuwa gida.
Amma kamar wacce ake
ara bayar da ita baya sbd yadda take tafiya a nutse da tarin kamala nutsuwarta ta fi ta wata cikakkiyar budurwar.
Tunda kuma ta fara girma Abu ya siya mata Li
ab kamar yadda Ya mu'alim ya bashi shawara sbd kyan da Allah ya yi mata na musamman ne tamkar zara ce a cikin sauran taurari ga sai dai
ar firit take karatu ya sata gaba Islamiyya da boko ga tarin hadisan da Abu yake
ara mata idan ta dawo, bata barci sai wajan
arfe 1 asuba na yi take tashi ta fara karatu.
Sun zo dai-dai wajan wa su matasa wani ya kalleta ya ce "Yarinyar nan daga gani munin ya yi mata yawa, tunda nake ban ta
a ganin fuskarta ba" Wani ya ce "Kuma dai gata kamar fara ce"
"Ahhab, waya fa
a maka fari kyau ne?" Suka dinga surutu
aya ne ya ce "Ni kuma nutsuwarta ke birgeni, idan ba makaranta ba ko aike bata fitowa mahaifinta ya gwammace ya je da kansa, amma sauran
an uwanta ga su nan kullum suna fitowa" Latifa za ta yi magana Majeederh ta yi saurin ri
e hannunta tana
arawa tafiyarta sauri.
Burinta bai shige tayi tuzali da Mima ba tana son jin labarin da a kullum take ce mata yana da muhimmanci a rayuwarta.
Yau kuma ta yi al
awarin bata wannan labarin.
Farin ciki ya danne yunwar da ta ke ji.
Tazarar gida
aya ne tsakanin gidansu Majeederh da na su Latifa, wannan dalilin ya sa
awancan su ya
ara
arfi duk da girmewa Latifa da Majeederh ta yi kuma suka samu nasarar shiga makaranta
aya daga ta boko har Islamiyya akwai bambancin fahimta tsakanin su, wanda ya sa Majeederh ta fi Latifa gane komai.
Tun da ga nesa Majeederh ta hango Yaya Bilkisu tana zuba uban sauri tare da share hawayen da ke bin idanunta.
Cak!
Ta tsaya sbd mummunar fa
uwar gaban daya risketa Kur'anin hannunta ya nemi fa
uwa ta ri
e sosai fararen Idanunta masu tsari kwance akan fuskar Yaya Bilkisu har zuwa lokacin data riski tsaiwar ta su.
"Allhamdu lillahi, maza zo muje
ar albarka" Majeederh ta
urawa Yaya Bilkisu Idanu domin Allah ya yi mata baiwar fahimtar abu dalilin da ya sa Abu ya ce psychologist zata karanta bayan nan sai ta koma Islamic studies.
"Haba Kulun Majade mu je mana" Kamar wacce take karantar zuciyar Yaya Bilkisu ta ce "Mimana?
Mene ya sameta?
Ta ce zata bani labarin abu mai muhimmanci, ta ce kafin na dawo zata kawo baby, ta haihu?" Tsoron ya kama Yaya Bilkisu ganin tafarar
aya Majeederh ta kasance abin da ke shimfi
e a fuskarta lallai tunani da kaifin basirar Majeederh ya shige shekarunta.
Ta ce "Eh, yanzu ma cewa tayi muje ta fa
a miki wani abu" ta tsorawa mata Idanu sai kuma ta sauke ajjiyar zuciya mai nauyi tana jinjina kai.
Sauran
annenta Ruma da
ayar kana ta kama hannun Yaya Bilkisu suka nufi cikin gidan domin suna gab da
ofar dama.
Malam ya dinga girgiza Fulani yana fa
in "Innalillahi wa'inna ilahir raji'un, Fulani fa
a mini abinda ki ke son fa
awa
arki Majeederh" Ta ja numfashi da
yar tana karanta kalmar shahada ta ce "Malam kayi mini wannan alfarmar kamar yadda aka baka ni ina shekara 15, to ka aurar da Hawwa'u a wannan shekarun domin akwai
oyayyiyen abu tare da ita don Allah, don Allah..." Kalamanta suka tsaya sbd ajjiyar zuciya da tayi tana
aga idanu sama daidai shigowar Majeederh ya yi daidai da wa'adinin rasuwar Fulani........
The destiny was just begun!
Duk wata mace yana da kyau ta nutsu ta bi labarin nan.
MIJIN MALAMA
Paid book
1 and 2 pay 1k to join us 08119237616
*Duk wata mace yana da kyau, ta nutsu ta bi labarin nan, ko bai zo daidai da rayuwarki babu shakka zai iya zuwa daidai dana wan bak...
MATA MA SU JINKIRIN AURE.*
Al'amarin ya fara a garin kano cikin unguwar
an-kaba.
Yamma sakaliyya lis unguwar ta yi shiru saboda gabatuwar almuru.
Yanayin ginin wajan zai baka tabbacin akwai
arancin wadata a cikin mazauna unguwar musamman yadda aka samu kwatoci a gaban ko wanne gida da kuma kan hanya akwai tarin gidaje wanda suke dab da juna kamar tsarin ginin cikin gari.
Da sauri magidancin mutumin ke tafiya hannunsa ri
e da wata jakar
aramar kai tsaye gidan da ya fi ko wanne muni ya shiga lokacin daya shiga ya samu wata mata tsaye tana goge zufa ya dubeta cikin damuwa ya ce "Ya ya ta sauka ne?" Bilkisu ta girgiza ta ce "Ayya ai sai abin da hali ya yi na
uda tun jiya ana abu
aya sai fama ake, gashi Malam ka
i a ta fi asibiti" Malam Abdul'aziz ya ha
e fuska ya ce
"Yanzu nan zata sauka lafiya, ni ban fiya yarda da aikin nasara ba yadda nayi wannan tofin babu shakka zata rabo da cikin salin alin" "Allah ya sa, amma Fulani na shan wahala" cewar Bilkisu.
Ta amshi maganin tare da
aga labule ta shiga, rawar dai har yanzu bata sauya zani ba.
Domin Nishi ake son ta yi amma abu ya gagara.
Bilkisu ta ce "Sannu kin ji Fulani" ta bawa wata mata dake zaune gefen Fulanin ta ce "Yanzu Malam ya kawo wannan tofin, taimaka ki
agata ki bata kin ji Asabe" Asabe ta amsa cikin alhini ta tallo kan Fulani ta shiga mata maganin jikinta duk ya riga ya saki.
"Innalillahi wa'inna ilahir raji'un, na shiga uku me zan gani ni Asabe Yaya Bilkisu
afa ce ta fito, haihuwar dire za ta yi"
"Wanne irin dire ni
ar nan matsa muga Asabe" Asabe ta matsa Yaya Bilkisu na dubawa ta ga da gaske
afa ce guda
aya ta fito harta fara bushewa.
Suka rasa yadda za su yi hakan alama ce dake nuna musu ruwa ya
arewa
an-kada.
Suka yi rufdugu akan Fulani wacce take jin mawuyacin hali salati kawai take yi gefe guda kuma tana kiran sunan Hawwa'u.
Da ga bakin
ofa Malam Abdul'aziz ya ce "Ya ake ciki?
Ta kusa sauka ko?" Yaya Bilkisu ta ce "Wanne sauka za ta yi dire, Malam ka je ka kawo mota mu je asibiti ko na Murtala ko na nasarawa" sai a lokacin Asabe ta ce "Ai bama za su amsheta ba, domin bata ta
a zuwa awo ba, ko haihuwar Majeederh a haka ta zo mata"
"Ikon Allah, Ubangiji ga mu gareka" da
yar suka taimaka mata
aya
afar ta fito suka dinga yayyafa mata ruwa tare da bata shayi mai zafi cikin sa a nishi mai
arfi ya zo mata ta haifi
iya mace a karo na biyu.
Murna sosai sukai harda hamdala aka yanke cibiya tare da gyara kyakkyawar yarinyar.
Malam na waje Yaya Bilkisu ta fito tare da barin Asabe a
akin.
"Ga kyautar da Ubangiji ya
ara yi maka, uban
a mata" Malam ya yi murmushi ya ce "Hakan ma suttura ce Yaya, kuma ina alfahari da
iyata Majeederh wacce zata bani abin dana rasa a baya" Yaya Bilkisu ta yi murmushi tana fa
"A kan Soyayyar Majeederh baka da
auke
afa, tana ina ne?"
"Makaranta Yaya Bilkisu, ai tun tana shekaru biyu na sanyata a makaranta gashi yanzu dab take da yin sauka" Yaya Bilkisu ta zare idanu sosai cike da mamaki da al'ajabi ta ce
"Yau na ga abin da ya isheni ni Mai gadon zinare ba bu tausayi shi ya sa gata nan duk a fige saboda tsabar karatu" Wani Uban kira Asabe dage cikin
aki ta shiga
walawa Yaya Bilkisu jiki na
ari har zaninta na fa
owa ta tsuguna zata
auka domin gyarawa ashe takalmi ta
auka tana fa
"Muhammadur Rasulullah Sallallahu alaihi Wasallama, Wanne irin
aukan alhaki ne haka Asa....," Abin da idanun Yaya Bilkisu ya gane mata ya hanata
arasa duguwar maganar data
akko.
Fulani ce ke kwance kamar Matacciya sai jijjiga take harshenta ya fito waje ga jinin dake fita a
asanta kamar an yanka rago.
Yaya Bilkisu dake zuciyarta da rauni tuni ta fara shar
ar hawaye tana fa
in "Oh, mu mata muna ganin jarrabawa a wajan haihuwa rabu ba a tsira ba" Fulani da numfashinta ke sama fuskarta tayi fari sosai saboda jinin daya
are a jikinta ta ce "
ana,
ana Yaya a kira mini Hawwa'u kafin na koma ga mahaliccina"
"Assha, Assha daina fa
a mai ha
uri albarkacin ha
urin ki Ubangiji ba zai amshi rayuwarki yanzu ba, ke zaki raini yaranki da kan ki kamar yadda kika haifa" Fulani tayi shiru banda salati babu abin da take ana haka Malam ya shigo jin shirun ya yi yawa.
Wani bugawa
irjinsa ya yi ganin halin da matarsa Fulani ke ciki, tsananin kyan da Ubangiji ya yi mata kasancewar ta Fulanin Gombe Usul gaba-da-baya Fulanin kuma makiyaya masu kiwon shanu wanda nono ya zamr musu jarin su wanda a yanzu shi ake sarrafawa zuwa madarar Rufaider yoghurt.
Tun tana shekara goma sha biyar da haihuwa aka
aura mata aure da Malam Abdul'aziz, a lokacin ya ziyarci garin Yobe shi da abokinsa yin dillacin wata saniyya domin kiwo.
At first sight soyayya mai
arfi tayi dirar mikiyya a zuciyar matashin saurayin Abdul'aziz.