Sashe 51
Daurin Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Aysha na mota tana addu'a kafin fitowarta,a sannan tuni asma'u ta isa ga katafaren falon gidan ta yiwa kanta mazauni kan daya daga cikin kujerun falon masu tsakanin laushi da taushi,ranta na haske da maganganun kodawa da yabawa gidan da take iya ji daga bakin 'yan rakiyar dake ta kunno kai cikin gidan.
Cikin nutsuwa da fargaba take takowa cikin gidan da taimakon aliya da mero
"A'ah amarya asma'u ...ya haka?,ko rakiyar qanwar taki aysha kika zo?"
[10/02, 8:40 PM] +234 810 044 6653: dayansu,nusaiba tace
"Ke husnee....bake daya ba ni kaina wlh da sakin asma zanyi na shiga motar wani guy dana gani wallahi ya tafi da ni,muna zuwa zan sauka na ware nemanshi babu sanya wallahi" kan asma'u kamar zai fashe,tana fari da idanu tace cikin magana qasa qasa yadda driver bazaiji ba wai kar tayi baran barama
"An gaya muku a banza na dagewa hamid dina....ke shifa bai mu'amala da qananun mutane wlh,kaf mutanen da yake harka da su sun isa yadda ya kamata" shewa suka sake sawa suna ci gaba da hirarrakinsu.
Duk inda motocin suka gifta sai sun dauki hankalin mutane,tambarin dake jikin motar ya sanya duk traffic jam din da suka he wucewa ake basu hanya su wuce ba tare da an tsaidasu ba,da yawa da basu san motcin waye ba zato suke wani muhimmin mutum ne ya kawo ziyara qasar,su asma'u sun lura da haka,farinciki kamar ta taka kan shege,tana sake gayawa kanta lallai batayi faduwar baqar tasa ba yadda take zato,ko a yanzu ta gayawa jama'ar unguwarsu dana garinsu ita asma'u tayi aure.
[10/02, 8:40 PM] +234 810 044 6653: bare tayi tozali da irin falon da take mafarki yau gashi ya zama mallakin aysha,ko a harabar gidan duk yadda taso ta hana idanunta ganin komai hakan ya gagara,iya fitilun da suka haske harabar gidan tarwai kamar rana kawai abun kallo ne,cikin fushi ta ciro wayarta ta soma neman lambar hamid,dama yasan ba ita ya kawowa motocin ba,yasan da haka amma yayi shuru baice komai ba,ya janyo mata abun kunya,me xai kata taka gidan aysha?,yqnzu yarinyar zata dinga tutiya da jin ita asma'u da kanta ta rakota gidanta kenan,sai data kusa tsinkewa sannan ya daga
Qoqarin controlling fushinta tayi don kada qilu ta jawo bau,duk zafin kantabtasan inda take tasan halin hamid din sarai
"Haba hamid....ya zaka yimin haka don Allah fisabilillahi....?"
"Lafiya?....keda wa?"
Ya tambaya cikin halin ko in kula,tasan halin kayanta sarai,shariya da halin idont care
"Munbi motocin daukan aysha munyi zaton ni ka aikowa da su?"
"Ni na gaya miki naki ne?...." Shuru ta danyi sannan tace
"Yanayin abunne nayi zaton nawa ne"
[10/02, 8:40 PM] +234 810 044 6653: "Ni na gaya miki naki ne?...." Shuru ta danyi sannan tace
"Yanayin abunne nayi zaton nawa ne"
"Amma ai already na gaya miki cewa motoci biyu xan kawo,kuma da sunzo din xan kira ki na sanar miki ko?"
"Habba dear ka rufamin asiri don Allah...motoci biyu kaman za'a rakiyar kaza....ai ba girma na bane...kaga motocin rakiyar aysha ne?"
"Ke bana son rainin wayo malama....haka nakeso haka na tsara...bana son hayaniya da hauka aje a batawa mutum waje ba'asan nawa ka kashe ba...ni xaki hada da muhammad mai goro?" Ya qarashe maganar ta sigar tambaya wanda bata fahimci me yake nufi ba
"Am sorry" ta fada a sanyaye
"If kina son zaman lafiya da kwanciyar hankali kibi dokata,ban kuma lamince a qara wata motar kan wadda nace ba" daga haka ya kashe kiran,shuru kawai tayi tana duban su nusaiba dake tsaye gabanta,duk yadda taso ta daure saida kuka ya qwace mata,hamid yana son ruguza ta da gadar mata da abun kunya kuma abun fada,ta yaya za'ayi rakiyarta da mota biyu kacal,anty halima ce ta qaraso wajen tana tambayar meke faruwa
[10/02, 8:41 PM] +234 810 044 6653: hakanan ko waye khaliphan da ake zuzutawa tasan bazai iya tasar ayarin motocin nan ba azo daukar aysha...ayshan data cusa masa ita tunda tasan ba ita yakeso ba ita asma'u yakeso
Ko sau daya aysha bata bari addu'a ta subuce daga bakinta ba,hannunta yana matse gam cikin na gwaggo asabe,haka mayafinta na saman kanta,saidai hawaye kam ba'a magana kamar barinsu ake,tun gwaggo na mata magana da bata baki harta haqura tayi shuru ta qyaleta.
Da yawa daga cikinsu basu gane gidan da aka xo b,saboda da yawa basu samu zuwa yi mata jere ba,hamid ya riga ya fadi adadin mutanen da yakeso suje jeran a sannan don karsu bata masa tsarin gida a cewarsa,asma'un ta biye masa saboda tsanin qauna,hakanan ta tsara mummy,ita kuma ta biyewa tsarin nasu saboda farincikin autarta qalilan daga cikinsu ne wanda basufi mutum hudu ba suka so su gane saboda banbanci qarara dake bayyane tun daga gate din gidan,suma basu kai ga yin magana ba saboda sun zaci haka aka tsara har aka shiga cikin gidan.
[10/02, 8:41 PM] +234 810 044 6653: Aliya ta fada tana murmushi,wani anu ne ya daki zuciyar asma'u,ta yamutae fuska ta cikin mayafinta tana sauraren bugun zuciyarta dason gane me kalaman aliyar ke nufi,bata kai ga wannan gacin ba muryar anty halima ta karade ilahirin falon
"Ke asma'u garin yaya kuka hau motocin rakiyar aysha?,ko haka dama aka tsara?,kin batmu muna can bilayin nemanki badon Allah yasa fatima taga fitarku ba" anty haliman ta furta da alamun bacin rai qarara ga fuskarta ta ratso falon wadda ta shigo afujajan
"What?!" Asma'u ta fada a zabure tana yaye mayafin kanta tana ware idanunta,da daya da daya idanunta ya dinga sauka kan kowanne lungu da saqo na falon tana qarewa dukiyar da aka xuba kallo a fakaice,a lokacin anty halima na fadan kuskuren da aka samu wanda da biyu take masifar,basu saurareta ba tuni suka sada aysha da daya daga cikin dakunan baccinta.
Bata iya tsayawa ta gama kallon dakin ba ta miqe a fusace ta baro falon,zuciyarta kamar zata fito,ranta na tafarfasa,sai data gwammace bata yaye lullubinta ba.
*_ZAFAFA BIYAR NA KUDI NE,IDAN KIN GANI DON GIRMAN ALLAH KARKI SHARING,LITATTAFAN SUNE KAMAR HAKA_*
*_ZAFAFA BIYAR NA KUDI NE,IDAN KIN GANI DON GIRMAN ALLAH KARKI SHARING,LITATTAFAN SUNE KAMAR HAKA_*
*DAURIN BOYE*
_SAFIYYA HUGUMA_
*WUTSIYAR RAQUMI*
_BILLYN ABDUL_
*BURI DAYA*
_MAMUHGHEE_
*SAUYIN QADDARA*
_HAFSAT RANO_
*KAIMIN HALACCI*
_MISS XOXO_
*GA WANDA KEDA BUQATAR SAYENSU SAI YA TUNTUBI WANNAN NUMBER*
08030811300
*KO WANNAN NUMBER*
07067124863
*DB*
29
Ita kadai da qawayenta ne suka shiga motar,saboda a cewarta idan aka hadata da tsofaffi zasu hanasu sakewa,suna shiga ta yaye lullubin kanta tana kallon cikin motar,ita mayyar mota take ta burgeta,tayi mata kyau sosai komai yaji,tana ji a ranta ita ko irinta zata sa mahmoud ya siya mata,nan suka rare cikin motar abinsu kamar ba amarya ba,ta yiwa driver magana ya saka musu waqa,saida suka zaba daya daga cikin waqoqin mutanen kudu
"Asmaa....haka friends din hamid suka hadu?....ke kinga wani guy dana gani a cikinsu kowa....ke inaga rabo ke kira na nazo bikinki" cewar husna duk girman kanta da fadin ranta,dariya suka sheqe da ita gaba da
dayansu,nusaiba tace
"Ke husnee....bake daya ba ni kaina wlh da sakin asma zanyi na shiga motar wani guy dana gani wallahi ya tafi da ni,muna zuwa zan sauka na ware nemanshi babu sanya wallahi" kan asma'u kamar zai fashe,tana fari da idanu tace cikin magana qasa qasa yadda driver bazaiji ba wai kar tayi baran barama
"An gaya muku a banza na dagewa hamid dina....ke shifa bai mu'amala da qananun mutane wlh,kaf mutanen da yake harka da su sun isa yadda ya kamata" shewa suka sake sawa suna ci gaba da hirarrakinsu.
Duk inda motocin suka gifta sai sun dauki hankalin mutane,tambarin dake jikin motar ya sanya duk traffic jam din da suka he wucewa ake basu hanya su wuce ba tare da an tsaidasu ba,da yawa da basu san motcin waye ba zato suke wani muhimmin mutum ne ya kawo ziyara qasar,su asma'u sun lura da haka,farinciki kamar ta taka kan shege,tana sake gayawa kanta lallai batayi faduwar baqar tasa ba yadda take zato,ko a yanzu ta gayawa jama'ar unguwarsu dana garinsu ita asma'u tayi aure.
hakanan ko waye khaliphan da ake zuzutawa tasan bazai iya tasar ayarin motocin nan ba azo daukar aysha...ayshan data cusa masa ita tunda tasan ba ita yakeso ba ita asma'u yakeso
Ko sau daya aysha bata bari addu'a ta subuce daga bakinta ba,hannunta yana matse gam cikin na gwaggo asabe,haka mayafinta na saman kanta,saidai hawaye kam ba'a magana kamar barinsu ake,tun gwaggo na mata magana da bata baki harta haqura tayi shuru ta qyaleta.
Da yawa daga cikinsu basu gane gidan da aka xo b,saboda da yawa basu samu zuwa yi mata jere ba,hamid ya riga ya fadi adadin mutanen da yakeso suje jeran a sannan don karsu bata masa tsarin gida a cewarsa,asma'un ta biye masa saboda tsanin qauna,hakanan ta tsara mummy,ita kuma ta biyewa tsarin nasu saboda farincikin autarta qalilan daga cikinsu ne wanda basufi mutum hudu ba suka so su gane saboda banbanci qarara dake bayyane tun daga gate din gidan,suma basu kai ga yin magana ba saboda sun zaci haka aka tsara har aka shiga cikin gidan.
Duk yawan motocin tsaf harabar gidan ta lanqwame su,a jere daya bayan bayan daya suka jeru sannan jama'ar ciki suka fara fitowa,kowa ka kalla ido a waje yake duban gidan,kowa tanka kyau da tsarin gidan yake,tun daga harabar gidan zuwa cikin gidan,a sannan asma'u na cikin mayafi farinciki kaman ta taka rawa,tana tsammamin ana magana ne kan gidanta,sai a sannan ta soma zagin su nusaiba cikin ranta,wato qarya suke mata da suka wassafa yadda gidan aysha yafi nata kyau kenan?,so suke su haukatata kenan saboda sunsan yadda ta tsani tayi qasa a rayuwa.
Aysha na mota tana addu'a kafin fitowarta,a sannan tuni asma'u ta isa ga katafaren falon gidan ta yiwa kanta mazauni kan daya daga cikin kujerun falon masu tsakanin laushi da taushi,ranta na haske da maganganun kodawa da yabawa gidan da take iya ji daga bakin 'yan rakiyar dake ta kunno kai cikin gidan.
Cikin nutsuwa da fargaba take takowa cikin gidan da taimakon aliya da mero
"A'ah amarya asma'u ...ya haka?,ko rakiyar qanwar taki aysha kika zo?"
Cikin nutsuwa da fargaba take takowa cikin gidan da taimakon aliya da mero
"A'ah amarya asma'u ...ya haka?,ko rakiyar qanwar taki aysha kika zo?"
[10/02, 8:40 PM] +234 810 044 6653: dayansu,nusaiba tace
"Ke husnee....bake daya ba ni kaina wlh da sakin asma zanyi na shiga motar wani guy dana gani wallahi ya tafi da ni,muna zuwa zan sauka na ware nemanshi babu sanya wallahi" kan asma'u kamar zai fashe,tana fari da idanu tace cikin magana qasa qasa yadda driver bazaiji ba wai kar tayi baran barama
"An gaya muku a banza na dagewa hamid dina....ke shifa bai mu'amala da qananun mutane wlh,kaf mutanen da yake harka da su sun isa yadda ya kamata" shewa suka sake sawa suna ci gaba da hirarrakinsu.
Duk inda motocin suka gifta sai sun dauki hankalin mutane,tambarin dake jikin motar ya sanya duk traffic jam din da suka he wucewa ake basu hanya su wuce ba tare da an tsaidasu ba,da yawa da basu san motcin waye ba zato suke wani muhimmin mutum ne ya kawo ziyara qasar,su asma'u sun lura da haka,farinciki kamar ta taka kan shege,tana sake gayawa kanta lallai batayi faduwar baqar tasa ba yadda take zato,ko a yanzu ta gayawa jama'ar unguwarsu dana garinsu ita asma'u tayi aure.
[10/02, 8:40 PM] +234 810 044 6653: bare tayi tozali da irin falon da take mafarki yau gashi ya zama mallakin aysha,ko a harabar gidan duk yadda taso ta hana idanunta ganin komai hakan ya gagara,iya fitilun da suka haske harabar gidan tarwai kamar rana kawai abun kallo ne,cikin fushi ta ciro wayarta ta soma neman lambar hamid,dama yasan ba ita ya kawowa motocin ba,yasan da haka amma yayi shuru baice komai ba,ya janyo mata abun kunya,me xai kata taka gidan aysha?,yqnzu yarinyar zata dinga tutiya da jin ita asma'u da kanta ta rakota gidanta kenan,sai data kusa tsinkewa sannan ya daga
Qoqarin controlling fushinta tayi don kada qilu ta jawo bau,duk zafin kantabtasan inda take tasan halin hamid din sarai
"Haba hamid....ya zaka yimin haka don Allah fisabilillahi....?"
"Lafiya?....keda wa?"
Ya tambaya cikin halin ko in kula,tasan halin kayanta sarai,shariya da halin idont care
"Munbi motocin daukan aysha munyi zaton ni ka aikowa da su?"
"Ni na gaya miki naki ne?...." Shuru ta danyi sannan tace
"Yanayin abunne nayi zaton nawa ne"
[10/02, 8:40 PM] +234 810 044 6653: "Ni na gaya miki naki ne?...." Shuru ta danyi sannan tace
"Yanayin abunne nayi zaton nawa ne"
"Amma ai already na gaya miki cewa motoci biyu xan kawo,kuma da sunzo din xan kira ki na sanar miki ko?"
"Habba dear ka rufamin asiri don Allah...motoci biyu kaman za'a rakiyar kaza....ai ba girma na bane...kaga motocin rakiyar aysha ne?"
"Ke bana son rainin wayo malama....haka nakeso haka na tsara...bana son hayaniya da hauka aje a batawa mutum waje ba'asan nawa ka kashe ba...ni xaki hada da muhammad mai goro?" Ya qarashe maganar ta sigar tambaya wanda bata fahimci me yake nufi ba
"Am sorry" ta fada a sanyaye
"If kina son zaman lafiya da kwanciyar hankali kibi dokata,ban kuma lamince a qara wata motar kan wadda nace ba" daga haka ya kashe kiran,shuru kawai tayi tana duban su nusaiba dake tsaye gabanta,duk yadda taso ta daure saida kuka ya qwace mata,hamid yana son ruguza ta da gadar mata da abun kunya kuma abun fada,ta yaya za'ayi rakiyarta da mota biyu kacal,anty halima ce ta qaraso wajen tana tambayar meke faruwa
[10/02, 8:41 PM] +234 810 044 6653: hakanan ko waye khaliphan da ake zuzutawa tasan bazai iya tasar ayarin motocin nan ba azo daukar aysha...ayshan data cusa masa ita tunda tasan ba ita yakeso ba ita asma'u yakeso
Ko sau daya aysha bata bari addu'a ta subuce daga bakinta ba,hannunta yana matse gam cikin na gwaggo asabe,haka mayafinta na saman kanta,saidai hawaye kam ba'a magana kamar barinsu ake,tun gwaggo na mata magana da bata baki harta haqura tayi shuru ta qyaleta.
Da yawa daga cikinsu basu gane gidan da aka xo b,saboda da yawa basu samu zuwa yi mata jere ba,hamid ya riga ya fadi adadin mutanen da yakeso suje jeran a sannan don karsu bata masa tsarin gida a cewarsa,asma'un ta biye masa saboda tsanin qauna,hakanan ta tsara mummy,ita kuma ta biyewa tsarin nasu saboda farincikin autarta qalilan daga cikinsu ne wanda basufi mutum hudu ba suka so su gane saboda banbanci qarara dake bayyane tun daga gate din gidan,suma basu kai ga yin magana ba saboda sun zaci haka aka tsara har aka shiga cikin gidan.
[10/02, 8:41 PM] +234 810 044 6653: Aliya ta fada tana murmushi,wani anu ne ya daki zuciyar asma'u,ta yamutae fuska ta cikin mayafinta tana sauraren bugun zuciyarta dason gane me kalaman aliyar ke nufi,bata kai ga wannan gacin ba muryar anty halima ta karade ilahirin falon
"Ke asma'u garin yaya kuka hau motocin rakiyar aysha?,ko haka dama aka tsara?,kin batmu muna can bilayin nemanki badon Allah yasa fatima taga fitarku ba" anty haliman ta furta da alamun bacin rai qarara ga fuskarta ta ratso falon wadda ta shigo afujajan
"What?!" Asma'u ta fada a zabure tana yaye mayafin kanta tana ware idanunta,da daya da daya idanunta ya dinga sauka kan kowanne lungu da saqo na falon tana qarewa dukiyar da aka xuba kallo a fakaice,a lokacin anty halima na fadan kuskuren da aka samu wanda da biyu take masifar,basu saurareta ba tuni suka sada aysha da daya daga cikin dakunan baccinta.
Bata iya tsayawa ta gama kallon dakin ba ta miqe a fusace ta baro falon,zuciyarta kamar zata fito,ranta na tafarfasa,sai data gwammace bata yaye lullubinta ba.
*_ZAFAFA BIYAR NA KUDI NE,IDAN KIN GANI DON GIRMAN ALLAH KARKI SHARING,LITATTAFAN SUNE KAMAR HAKA_*
*_ZAFAFA BIYAR NA KUDI NE,IDAN KIN GANI DON GIRMAN ALLAH KARKI SHARING,LITATTAFAN SUNE KAMAR HAKA_*
*DAURIN BOYE*
_SAFIYYA HUGUMA_
*WUTSIYAR RAQUMI*
_BILLYN ABDUL_
*BURI DAYA*
_MAMUHGHEE_
*SAUYIN QADDARA*
_HAFSAT RANO_
*KAIMIN HALACCI*
_MISS XOXO_
*GA WANDA KEDA BUQATAR SAYENSU SAI YA TUNTUBI WANNAN NUMBER*
08030811300
*KO WANNAN NUMBER*
07067124863
*DB*
29
Ita kadai da qawayenta ne suka shiga motar,saboda a cewarta idan aka hadata da tsofaffi zasu hanasu sakewa,suna shiga ta yaye lullubin kanta tana kallon cikin motar,ita mayyar mota take ta burgeta,tayi mata kyau sosai komai yaji,tana ji a ranta ita ko irinta zata sa mahmoud ya siya mata,nan suka rare cikin motar abinsu kamar ba amarya ba,ta yiwa driver magana ya saka musu waqa,saida suka zaba daya daga cikin waqoqin mutanen kudu
"Asmaa....haka friends din hamid suka hadu?....ke kinga wani guy dana gani a cikinsu kowa....ke inaga rabo ke kira na nazo bikinki" cewar husna duk girman kanta da fadin ranta,dariya suka sheqe da ita gaba da
dayansu,nusaiba tace
"Ke husnee....bake daya ba ni kaina wlh da sakin asma zanyi na shiga motar wani guy dana gani wallahi ya tafi da ni,muna zuwa zan sauka na ware nemanshi babu sanya wallahi" kan asma'u kamar zai fashe,tana fari da idanu tace cikin magana qasa qasa yadda driver bazaiji ba wai kar tayi baran barama
"An gaya muku a banza na dagewa hamid dina....ke shifa bai mu'amala da qananun mutane wlh,kaf mutanen da yake harka da su sun isa yadda ya kamata" shewa suka sake sawa suna ci gaba da hirarrakinsu.
Duk inda motocin suka gifta sai sun dauki hankalin mutane,tambarin dake jikin motar ya sanya duk traffic jam din da suka he wucewa ake basu hanya su wuce ba tare da an tsaidasu ba,da yawa da basu san motcin waye ba zato suke wani muhimmin mutum ne ya kawo ziyara qasar,su asma'u sun lura da haka,farinciki kamar ta taka kan shege,tana sake gayawa kanta lallai batayi faduwar baqar tasa ba yadda take zato,ko a yanzu ta gayawa jama'ar unguwarsu dana garinsu ita asma'u tayi aure.
hakanan ko waye khaliphan da ake zuzutawa tasan bazai iya tasar ayarin motocin nan ba azo daukar aysha...ayshan data cusa masa ita tunda tasan ba ita yakeso ba ita asma'u yakeso
Ko sau daya aysha bata bari addu'a ta subuce daga bakinta ba,hannunta yana matse gam cikin na gwaggo asabe,haka mayafinta na saman kanta,saidai hawaye kam ba'a magana kamar barinsu ake,tun gwaggo na mata magana da bata baki harta haqura tayi shuru ta qyaleta.
Da yawa daga cikinsu basu gane gidan da aka xo b,saboda da yawa basu samu zuwa yi mata jere ba,hamid ya riga ya fadi adadin mutanen da yakeso suje jeran a sannan don karsu bata masa tsarin gida a cewarsa,asma'un ta biye masa saboda tsanin qauna,hakanan ta tsara mummy,ita kuma ta biyewa tsarin nasu saboda farincikin autarta qalilan daga cikinsu ne wanda basufi mutum hudu ba suka so su gane saboda banbanci qarara dake bayyane tun daga gate din gidan,suma basu kai ga yin magana ba saboda sun zaci haka aka tsara har aka shiga cikin gidan.
Duk yawan motocin tsaf harabar gidan ta lanqwame su,a jere daya bayan bayan daya suka jeru sannan jama'ar ciki suka fara fitowa,kowa ka kalla ido a waje yake duban gidan,kowa tanka kyau da tsarin gidan yake,tun daga harabar gidan zuwa cikin gidan,a sannan asma'u na cikin mayafi farinciki kaman ta taka rawa,tana tsammamin ana magana ne kan gidanta,sai a sannan ta soma zagin su nusaiba cikin ranta,wato qarya suke mata da suka wassafa yadda gidan aysha yafi nata kyau kenan?,so suke su haukatata kenan saboda sunsan yadda ta tsani tayi qasa a rayuwa.
Aysha na mota tana addu'a kafin fitowarta,a sannan tuni asma'u ta isa ga katafaren falon gidan ta yiwa kanta mazauni kan daya daga cikin kujerun falon masu tsakanin laushi da taushi,ranta na haske da maganganun kodawa da yabawa gidan da take iya ji daga bakin 'yan rakiyar dake ta kunno kai cikin gidan.
Cikin nutsuwa da fargaba take takowa cikin gidan da taimakon aliya da mero
"A'ah amarya asma'u ...ya haka?,ko rakiyar qanwar taki aysha kika zo?"