Sashe 57
Ni Da Yaya Arman Complete Hausa Novel · about 9 min read
*Ni da yaya Arman it's not free it's for sale #200 for more information contact me on my phone number as follows 07026166536*
*_Miss Hajo ce_*🤙🏿
[6/29, 15:40] Hajo hajo: 🅿️.........*71&72*
.......Ya ce “Aira ”kallon mamaki Aira ta dinga binshi dashi ba tare da ta ce uffan ba sai k'asa da kanta da tayi"Sadiq ne ya kalli Mama ya ce "Mama a ina kika San Hajara"
Kunsan juna ne daman? Mama ta bashi amsa"Sani ma kai Mama ita ce wacce na dinga baki labari lokacin zuwana kano budurwar da nayi ina sonta sosai Mama dalilin wannan tafiyar nema da nayi Yasanya ban kuma waiwayartaba amma daman niyata ina dawowa zan tashi daga Inda na tsaya Kinga Allah ya kawomun ita har gida garin yaya mama a ina kuka Santa"Tirk'ashi Mama ta fad'a tare da Kallon Daddy da ya had'e gidan sama data k'asa Sadiq ta Kalla ta ce "To ka kiyaye kanka ita ce Amaryar babanka "what Sadiq ya fad'a yana Mikewa ya ce " me kikeson kicemun Mama kina nufin daman Aira ce Daddy Ya auro"Ga Kat kuwa ka gani Dan haka saika nemi wata ubanka dai ya kasaka"Kallon Aira sadiq yayi duk mamaki ya gama kulle mashi kai ya ce "Garinya Aira kika auri tsoho me yasa tun lokacin da nace inasonki kika k'i amincemun meya kaiki Auren sa an babanki Aira dan bakisan kalar son da nake maki ba....cike da masifa daddy ya ce "Banson iskanci Sadiq na k'arajin makamanciyar Kalmar nan a bakin ka a gidan nan wlh ranku zaiyi mugun b'aci Nakarajin ka k'ara danganta Kalmar so mata ta zakusha mamakin abunda zan muku " Aira kamar wacce kwai ya fashewa haka ta tashi al'ajabi duk ya gama cika mata kai kenan mahaifin Sadiq ne Aka auramata chabdi A zuciyarta ta ce "Allah yasa daman banyi wata soyayya dashi ba Chan ta matse musu wahalallu wucewa bedroom d'inta tayi batare da ta kuma waiwayar suba harta b'acewa Sadiq gani yana kallonta cike da bala I Daddy Ya ce " Na rantse da Allah Na kusa korarku kaida Mubarak daga gida na ku duk iskancinku akan matata ma ya k'are kaida nake maka kallon mutumin kirki shine kaima zaka b'ullo da wani sabon iskancine to wlh ko kallo karna sake ganin Wanda ya kuma kallonta tunda ku mutanen banza ne"Sakato saude tayi tana Kallonshi ta ce "Ikon Allah to saika kori Y'ay'anka saboda mace Sannu salamamme to wlh karka k'ara aibantamun y'ay'a d'iyan kirki y'an albarka Chan kuje ku karata da amaryarka amma kar a sakamun y'ay'a"a bakin duniya" Tsaki Daddy yaja tare da mik'ewa "ya ce aina fad'a muku dai kuci gaba kuga hukuncin da zan yanke" Yabar palourn cikin fushi Sadeq ko ya jima yana mamakin wannan al'amarin har saida ya goge hawaye dan ba karamun so yakeyiwa aira ba abunda aka shirya mashi dinma dak'yal mama ta lallabashi yaci danshi wannan zuwan nashi bai mashi dad'i ba Aira ko Tana komawa salla tayi ana kiran isha I ma tayi tabi ta haye Gado Dan daman baccin gajiya ya kwasheta washegari itace bata tashi ba sai Takwas Sosai tayi mamakin makara Sallar asuba da tayi abunda bata saba ba Cikin gaggawa Tai salla tayi wanka ta fito kenan Daga wanka jikinta daure da towel ta tsaya jikin mirror tana busar da gashin kanta Daddy Ya shigo tunda ya shigo ya kafeta da idanu bako k'iftawa har wani Had'iye yau yake Aira na juyowa sukayi ido hud'u dashi Ai batasan sanda ta fasa uban k'ara ba tare da durk'ushewa a wajen Matsowa Alh Yusuf yayi ya ce "Subhanallahi meke faruwane beauty ko wani abun ne ya sameki" Kuka Aira ta fashe ta ce "Dan Allah Daddy ka fita" Sakato yayi yana kallonta ganin yana Matsowa Kamar zai Rungumeta ya sanya Aira kwasar k'afarta a guje ta koma toilet tare da rufewa ta sanya key Huci kawai take tare da dafe k'irji ta ce " nashiga ukkuna ni Aira " Alhaji Yusuf ko girgiza kai yayi tare da barin d'akin dukda ba haka yasoba Dan a yanda yaga Aira sosai ta rud'ar dashi yaso ace ko rage zafi ne yayi Aira tafi minti Talatin a toilet saida taga dai da gaske yabar d'akin tukwana ta lek'o tana ganin bainan ta sauke ajiyar zuciya Tare da fitowa ta maza ta je ta rufe d'akin sai huci take kamar wacce tayi wani aiki Cikin Sauri ta shirya daman tunda tazo gidan ba make up take ba ko hoda bata shafawa Turare kawai ta fesa sannan ta yafa beil din doguwar rigar a sanda ta fito daga d'akinta Takoyi sa a laila kad'ai ta tarar a palour zaune a kan sopa earpiece mak'ale a kunnenta tana bin wak'a Hartaje tayi break fast ta dawo palourn tana zaune Inda ta barta zaunawa Aira tayi tana son ta tambayi Laila ta ara mata wayarta ta kira Mamy tana tsoro tad’au minti ashirin zaune tana sak'e sak'en dak'yal dai ta tattaro jarumta ta ce "Laila Dan Allah wani taimako zakimun" Kamar bazatayi magana ba Saikuma ta cire earpiece d'in ta ce "Ina jinki" Kamar mai shirinyi kuka Aira ta ce "Dan Allah wayarki nake so ki aramun zan d'anyi kira minti biyu inba damuwa" Kallonta Laila tayi sama da k'asa kamar bazata bataba saikuma ta Mik'a mata ta ce gashi"Cike da farinciki Aira ta ce "Nagode sis " Tab'e baki Laila tayi tana wani girgiza k'afa "Aira na amsar wayar Number Arman ta fara dialing Tajita kashe sosai taji wasu hawaye sun zubo mata Goge number tayi tayi dialing number Mamy Tare da karawa a kunnenta " Ringing Biyu Taji an d'aga Daga bangaren Mamy ta ce "Assalamu alaikum" Wani sanyi Aira taji a ranta jin muryar mahaifiyar tata tsawon wata guda kenan bataji muryarta ba tuni hawaye sun wanke mata fuska tama kasa magana "Mamy ce ta k'ara cewa Hello Yadai an kira anyi shiru" Cikin shashekar kuka Aira ta ce "Mamy...Ai Mamy Mikewa tsaye tayi jin muryar y'artata cike da farinciki ta ce " Aira ta kece kuwa "Cikin Kuka Aira ta ce " Nice Mamy "kina lafiya kuwa Naji muryarki haka Aira ko bakyajin dad'in zaman" Kuka Aira fa fashe dashi kamar wacce akayiwa mutuwa "Sosai hankalin Mamy ya tashi cikin damuwa ta ce " Karki k'ara tayarmun da hankali please daughter me yake damunki kukan me kike maimakon ki kwantarmun da hankali Aira ko so kike jini na ya hau"cikin shashekar kuka Aira ta ce "Mamy Please kizo ki tafi dani Dan Allah Mamy nasan ke kina sona" Dafe goshinta Mamy tayi ta ce "To Naji amma fad'amun ba abunda ya faru dake are you okay dear ko wani abun ake maki a gidan" Girgiza kai Aira tayi kamar tana gabanta ta ce "a a a Mamy nidai gida nakeso bazan iya zama a nan ba Dan Allah Mamy kizo ki tafi dani"ta k'arasa fad'a tana fashewa da kuka " Itama mamyn hawaye take amma Dan son kwantarwa da y'artata hankali ta ce "Ki kwantar da hankalinki daughter Allah na tare damu ki dage da addu'a kinji sannan idan kinsamu waya ki dinga kirana Inajin muryarki ko Naji sauk'i damuwar dake tare dani Kidaina tayarmun da hankali ko so kike hawan jini ya kama mamyn naki ta mutu" Cikin Sauri Aira ta fara Goge hawayenta tare da girgiza kai ta ce "A a a Mamy Nadaina banason komai ya sameki " To kidaina kuka kinji ki dinga addua itace takobin mumini"To Mamy bazan sakeba Mamy ina Haidar da Aunty Aysha Da Amer nasan yanzu Amer ya manta dani"Haidar yana school Amer gashinan yana wasa Waneshi wane mancewa da Babbar yaya yana nan yana kewarki Aysha Da kowa Duk suna lafiya""Murmushi Aira tayi tanajin wani sanyi Cikin zuciyarta jin muryar mahaifiyartata a hankali ta ce "Ki gaishemun da su Mamy sai anjima karna cinye mata credit"" zasuji wayar wacece kika samu"cikin k'asa da murya Aira ta ce "ta y'arshice" Okay to sai Anjima ki dinga kirana kinji Allah maki albarka "Ameen Mamy nagode I miss you" Miss you too daughter ki dinga kulamun da kanki kinji"murmushin da Aira tajima batayiba tayi ta ce "Nima ki kulamun da kanki kinji Mamy na" Tukwana sukayi Bankwana Laila duk tana jinsu gwanin burgewa take kallon Aira Aira na gama wayar murmushi tayi mata ta ce "Gashi sis nagode" Itama murmushin Laila ta sakar mata ta ce "DM Dear Amma na tambayeki mana Dan Allah" Sosai Aira tayi mamakin yanda Laila yau tayi mata murmushi cike da kulawa ta ce "Inajinki" Dan Allah Ko zaki d'anban labari sai a kwanannan na lura da kamar bakya son Daddy Kuma Naji kina waya nasan mamankice akan tazo ta tafi dake""Murmushin takaici Aira tayi tare da Goge hawayenta Ta ce "Banason Tuno da labarin da ya wuce kamar zan k'ara fama raunin da yakasa warkewane a cikin zuciyata " Dan batajin zata fad'awa wani cikin gidan sirrinta Dan bata gama sakewa dasu ba"kad'a kai kawai Laila tayi ta ce "Shikenan badamuwa" Nagode Aira ta fad'a tare da tashi"ta koma bedroom d'inta Aira na barin wajen Laila d'akin mamanta taje ta ce "Mama wai kin lura da abunda na lura kuwa Amaryar Daddy fa kamar batason Daddy sainakega kamar ma ba da son Ranta ba akai auren nan ta bata labarin maganar da taji Aira tayi da Mamanta" Hajiya saude ce ta ce "Nima na lura da hakan koma dai meye idan tayi tsami Maji.....Arman tundaga lokacin nan yaci gaba da samun sauki amma har yanzu tunanin Aira na nan mak'ale a cikin zuciyarshi tausayin mahaifiyarshi ya sanyashi fara Rage damuwa a ranshi ana samun cigaba sosai Dan yanzu har yana Mikewa yayi sallah dukda a zaune yakeyinta Magana ce dai ba Sosai yakeyiba a zaman arman asibiti Daddy sun kashe kud'i sun haura 30 million's sati biyu da Farkawar Arman aka Sallamesu dan jikin nashi Alhmdllh Bayan ambasu magunguna ankuma fad'a musu dokokin da zasubi Dan kula dashi Arman jinshi yake cikin farinciki Dan tunda ya farka ya gaji da zaman Asibitin ga kuma farincikinshi na komawa k'asar da sahibarshi take Dan yayiwa kanshi alk'awarin ko birnin sin Aira take saiya nemo ta.........Alh Yusuf sosai ya fara gajiya da Abubuwan da Aira take mashi duk yanda yaso ko d'an rage zafi ne yayi da ita amma ta kafe tak'i yarda ko yatsanta ya rik'e yaudai ya gaji wata kusan biyu da Aure amma Ba abunda ya shiga tsakaninsu da Ita hakan yasa yad’au D'aurarriyar aniyar kota arziki kota tsiya saiya Nemi hakkinshi.....da misalin Sha d'aya na dare Aira harta kwanta bacci Dan yau a gajiye take ta mantama ko rufe d'akin batayi ba Alh Yusuf sosai yayi hamdala lokacin da ya zo d'akin Aira ya ganshi a bud'e hamdala yayi tare da shigowa ganin tana bacci ya sanyashi murmushi Ya ce "Yau Ranar tawace komai yazomin a sauk'ak'e daga yaudai beauty Zamu zama d'aya Cikin Sauri ya cire babbar rigar jikinshi cikin sand'a ya haye gadon Tare da janyota a hankali ya fara sarrafata cikin wani irin salo Aira cikin bacci takejin Abu kamar a mafarki ga wani nauyi da takejin an hayeta Jin Abu nayin gaba Ya sanyata farkawa koda ta farka taga mutum a kanta ihu ta fasa iya k'arfinta ta ce " wayyo kwart.....saurin rufe mata baki Alh Yusuf yayi ya ce "Ba kwarto bane nine mijinki"wara idanu Aira tayi tuni harta Fara kuka ta ce "Daddy me keke shirinyimun na shiga ukku Dan Allah ka rabu dani ka tadani wayyyo ni Aira shikenan na mutu'" K'ara mirginawa Alh Yusuf yayi kanta tare da Fara k'ok'arin Rabata da rigar jikinta ya ce "Hak'k'ina zan Amsa wajenki beauty kinsan dai na d'aga maki k'afa to yau hakuri na ne yazo k'arshe Gwarama ki bada kai kawai bori ya hau Dan yau babu mai kwatarki a wajena Karkiyimun gardama Naji maki ciwo my beautiful bride a hankali zan biki........✍🏿
*_Miss Hajo ce_*🤙🏿
[6/29, 15:40] Hajo hajo: 🅿️.........*71&72*
.......Ya ce “Aira ”kallon mamaki Aira ta dinga binshi dashi ba tare da ta ce uffan ba sai k'asa da kanta da tayi"Sadiq ne ya kalli Mama ya ce "Mama a ina kika San Hajara"
Kunsan juna ne daman? Mama ta bashi amsa"Sani ma kai Mama ita ce wacce na dinga baki labari lokacin zuwana kano budurwar da nayi ina sonta sosai Mama dalilin wannan tafiyar nema da nayi Yasanya ban kuma waiwayartaba amma daman niyata ina dawowa zan tashi daga Inda na tsaya Kinga Allah ya kawomun ita har gida garin yaya mama a ina kuka Santa"Tirk'ashi Mama ta fad'a tare da Kallon Daddy da ya had'e gidan sama data k'asa Sadiq ta Kalla ta ce "To ka kiyaye kanka ita ce Amaryar babanka "what Sadiq ya fad'a yana Mikewa ya ce " me kikeson kicemun Mama kina nufin daman Aira ce Daddy Ya auro"Ga Kat kuwa ka gani Dan haka saika nemi wata ubanka dai ya kasaka"Kallon Aira sadiq yayi duk mamaki ya gama kulle mashi kai ya ce "Garinya Aira kika auri tsoho me yasa tun lokacin da nace inasonki kika k'i amincemun meya kaiki Auren sa an babanki Aira dan bakisan kalar son da nake maki ba....cike da masifa daddy ya ce "Banson iskanci Sadiq na k'arajin makamanciyar Kalmar nan a bakin ka a gidan nan wlh ranku zaiyi mugun b'aci Nakarajin ka k'ara danganta Kalmar so mata ta zakusha mamakin abunda zan muku " Aira kamar wacce kwai ya fashewa haka ta tashi al'ajabi duk ya gama cika mata kai kenan mahaifin Sadiq ne Aka auramata chabdi A zuciyarta ta ce "Allah yasa daman banyi wata soyayya dashi ba Chan ta matse musu wahalallu wucewa bedroom d'inta tayi batare da ta kuma waiwayar suba harta b'acewa Sadiq gani yana kallonta cike da bala I Daddy Ya ce " Na rantse da Allah Na kusa korarku kaida Mubarak daga gida na ku duk iskancinku akan matata ma ya k'are kaida nake maka kallon mutumin kirki shine kaima zaka b'ullo da wani sabon iskancine to wlh ko kallo karna sake ganin Wanda ya kuma kallonta tunda ku mutanen banza ne"Sakato saude tayi tana Kallonshi ta ce "Ikon Allah to saika kori Y'ay'anka saboda mace Sannu salamamme to wlh karka k'ara aibantamun y'ay'a d'iyan kirki y'an albarka Chan kuje ku karata da amaryarka amma kar a sakamun y'ay'a"a bakin duniya" Tsaki Daddy yaja tare da mik'ewa "ya ce aina fad'a muku dai kuci gaba kuga hukuncin da zan yanke" Yabar palourn cikin fushi Sadeq ko ya jima yana mamakin wannan al'amarin har saida ya goge hawaye dan ba karamun so yakeyiwa aira ba abunda aka shirya mashi dinma dak'yal mama ta lallabashi yaci danshi wannan zuwan nashi bai mashi dad'i ba Aira ko Tana komawa salla tayi ana kiran isha I ma tayi tabi ta haye Gado Dan daman baccin gajiya ya kwasheta washegari itace bata tashi ba sai Takwas Sosai tayi mamakin makara Sallar asuba da tayi abunda bata saba ba Cikin gaggawa Tai salla tayi wanka ta fito kenan Daga wanka jikinta daure da towel ta tsaya jikin mirror tana busar da gashin kanta Daddy Ya shigo tunda ya shigo ya kafeta da idanu bako k'iftawa har wani Had'iye yau yake Aira na juyowa sukayi ido hud'u dashi Ai batasan sanda ta fasa uban k'ara ba tare da durk'ushewa a wajen Matsowa Alh Yusuf yayi ya ce "Subhanallahi meke faruwane beauty ko wani abun ne ya sameki" Kuka Aira ta fashe ta ce "Dan Allah Daddy ka fita" Sakato yayi yana kallonta ganin yana Matsowa Kamar zai Rungumeta ya sanya Aira kwasar k'afarta a guje ta koma toilet tare da rufewa ta sanya key Huci kawai take tare da dafe k'irji ta ce " nashiga ukkuna ni Aira " Alhaji Yusuf ko girgiza kai yayi tare da barin d'akin dukda ba haka yasoba Dan a yanda yaga Aira sosai ta rud'ar dashi yaso ace ko rage zafi ne yayi Aira tafi minti Talatin a toilet saida taga dai da gaske yabar d'akin tukwana ta lek'o tana ganin bainan ta sauke ajiyar zuciya Tare da fitowa ta maza ta je ta rufe d'akin sai huci take kamar wacce tayi wani aiki Cikin Sauri ta shirya daman tunda tazo gidan ba make up take ba ko hoda bata shafawa Turare kawai ta fesa sannan ta yafa beil din doguwar rigar a sanda ta fito daga d'akinta Takoyi sa a laila kad'ai ta tarar a palour zaune a kan sopa earpiece mak'ale a kunnenta tana bin wak'a Hartaje tayi break fast ta dawo palourn tana zaune Inda ta barta zaunawa Aira tayi tana son ta tambayi Laila ta ara mata wayarta ta kira Mamy tana tsoro tad’au minti ashirin zaune tana sak'e sak'en dak'yal dai ta tattaro jarumta ta ce "Laila Dan Allah wani taimako zakimun" Kamar bazatayi magana ba Saikuma ta cire earpiece d'in ta ce "Ina jinki" Kamar mai shirinyi kuka Aira ta ce "Dan Allah wayarki nake so ki aramun zan d'anyi kira minti biyu inba damuwa" Kallonta Laila tayi sama da k'asa kamar bazata bataba saikuma ta Mik'a mata ta ce gashi"Cike da farinciki Aira ta ce "Nagode sis " Tab'e baki Laila tayi tana wani girgiza k'afa "Aira na amsar wayar Number Arman ta fara dialing Tajita kashe sosai taji wasu hawaye sun zubo mata Goge number tayi tayi dialing number Mamy Tare da karawa a kunnenta " Ringing Biyu Taji an d'aga Daga bangaren Mamy ta ce "Assalamu alaikum" Wani sanyi Aira taji a ranta jin muryar mahaifiyar tata tsawon wata guda kenan bataji muryarta ba tuni hawaye sun wanke mata fuska tama kasa magana "Mamy ce ta k'ara cewa Hello Yadai an kira anyi shiru" Cikin shashekar kuka Aira ta ce "Mamy...Ai Mamy Mikewa tsaye tayi jin muryar y'artata cike da farinciki ta ce " Aira ta kece kuwa "Cikin Kuka Aira ta ce " Nice Mamy "kina lafiya kuwa Naji muryarki haka Aira ko bakyajin dad'in zaman" Kuka Aira fa fashe dashi kamar wacce akayiwa mutuwa "Sosai hankalin Mamy ya tashi cikin damuwa ta ce " Karki k'ara tayarmun da hankali please daughter me yake damunki kukan me kike maimakon ki kwantarmun da hankali Aira ko so kike jini na ya hau"cikin shashekar kuka Aira ta ce "Mamy Please kizo ki tafi dani Dan Allah Mamy nasan ke kina sona" Dafe goshinta Mamy tayi ta ce "To Naji amma fad'amun ba abunda ya faru dake are you okay dear ko wani abun ake maki a gidan" Girgiza kai Aira tayi kamar tana gabanta ta ce "a a a Mamy nidai gida nakeso bazan iya zama a nan ba Dan Allah Mamy kizo ki tafi dani"ta k'arasa fad'a tana fashewa da kuka " Itama mamyn hawaye take amma Dan son kwantarwa da y'artata hankali ta ce "Ki kwantar da hankalinki daughter Allah na tare damu ki dage da addu'a kinji sannan idan kinsamu waya ki dinga kirana Inajin muryarki ko Naji sauk'i damuwar dake tare dani Kidaina tayarmun da hankali ko so kike hawan jini ya kama mamyn naki ta mutu" Cikin Sauri Aira ta fara Goge hawayenta tare da girgiza kai ta ce "A a a Mamy Nadaina banason komai ya sameki " To kidaina kuka kinji ki dinga addua itace takobin mumini"To Mamy bazan sakeba Mamy ina Haidar da Aunty Aysha Da Amer nasan yanzu Amer ya manta dani"Haidar yana school Amer gashinan yana wasa Waneshi wane mancewa da Babbar yaya yana nan yana kewarki Aysha Da kowa Duk suna lafiya""Murmushi Aira tayi tanajin wani sanyi Cikin zuciyarta jin muryar mahaifiyartata a hankali ta ce "Ki gaishemun da su Mamy sai anjima karna cinye mata credit"" zasuji wayar wacece kika samu"cikin k'asa da murya Aira ta ce "ta y'arshice" Okay to sai Anjima ki dinga kirana kinji Allah maki albarka "Ameen Mamy nagode I miss you" Miss you too daughter ki dinga kulamun da kanki kinji"murmushin da Aira tajima batayiba tayi ta ce "Nima ki kulamun da kanki kinji Mamy na" Tukwana sukayi Bankwana Laila duk tana jinsu gwanin burgewa take kallon Aira Aira na gama wayar murmushi tayi mata ta ce "Gashi sis nagode" Itama murmushin Laila ta sakar mata ta ce "DM Dear Amma na tambayeki mana Dan Allah" Sosai Aira tayi mamakin yanda Laila yau tayi mata murmushi cike da kulawa ta ce "Inajinki" Dan Allah Ko zaki d'anban labari sai a kwanannan na lura da kamar bakya son Daddy Kuma Naji kina waya nasan mamankice akan tazo ta tafi dake""Murmushin takaici Aira tayi tare da Goge hawayenta Ta ce "Banason Tuno da labarin da ya wuce kamar zan k'ara fama raunin da yakasa warkewane a cikin zuciyata " Dan batajin zata fad'awa wani cikin gidan sirrinta Dan bata gama sakewa dasu ba"kad'a kai kawai Laila tayi ta ce "Shikenan badamuwa" Nagode Aira ta fad'a tare da tashi"ta koma bedroom d'inta Aira na barin wajen Laila d'akin mamanta taje ta ce "Mama wai kin lura da abunda na lura kuwa Amaryar Daddy fa kamar batason Daddy sainakega kamar ma ba da son Ranta ba akai auren nan ta bata labarin maganar da taji Aira tayi da Mamanta" Hajiya saude ce ta ce "Nima na lura da hakan koma dai meye idan tayi tsami Maji.....Arman tundaga lokacin nan yaci gaba da samun sauki amma har yanzu tunanin Aira na nan mak'ale a cikin zuciyarshi tausayin mahaifiyarshi ya sanyashi fara Rage damuwa a ranshi ana samun cigaba sosai Dan yanzu har yana Mikewa yayi sallah dukda a zaune yakeyinta Magana ce dai ba Sosai yakeyiba a zaman arman asibiti Daddy sun kashe kud'i sun haura 30 million's sati biyu da Farkawar Arman aka Sallamesu dan jikin nashi Alhmdllh Bayan ambasu magunguna ankuma fad'a musu dokokin da zasubi Dan kula dashi Arman jinshi yake cikin farinciki Dan tunda ya farka ya gaji da zaman Asibitin ga kuma farincikinshi na komawa k'asar da sahibarshi take Dan yayiwa kanshi alk'awarin ko birnin sin Aira take saiya nemo ta.........Alh Yusuf sosai ya fara gajiya da Abubuwan da Aira take mashi duk yanda yaso ko d'an rage zafi ne yayi da ita amma ta kafe tak'i yarda ko yatsanta ya rik'e yaudai ya gaji wata kusan biyu da Aure amma Ba abunda ya shiga tsakaninsu da Ita hakan yasa yad’au D'aurarriyar aniyar kota arziki kota tsiya saiya Nemi hakkinshi.....da misalin Sha d'aya na dare Aira harta kwanta bacci Dan yau a gajiye take ta mantama ko rufe d'akin batayi ba Alh Yusuf sosai yayi hamdala lokacin da ya zo d'akin Aira ya ganshi a bud'e hamdala yayi tare da shigowa ganin tana bacci ya sanyashi murmushi Ya ce "Yau Ranar tawace komai yazomin a sauk'ak'e daga yaudai beauty Zamu zama d'aya Cikin Sauri ya cire babbar rigar jikinshi cikin sand'a ya haye gadon Tare da janyota a hankali ya fara sarrafata cikin wani irin salo Aira cikin bacci takejin Abu kamar a mafarki ga wani nauyi da takejin an hayeta Jin Abu nayin gaba Ya sanyata farkawa koda ta farka taga mutum a kanta ihu ta fasa iya k'arfinta ta ce " wayyo kwart.....saurin rufe mata baki Alh Yusuf yayi ya ce "Ba kwarto bane nine mijinki"wara idanu Aira tayi tuni harta Fara kuka ta ce "Daddy me keke shirinyimun na shiga ukku Dan Allah ka rabu dani ka tadani wayyyo ni Aira shikenan na mutu'" K'ara mirginawa Alh Yusuf yayi kanta tare da Fara k'ok'arin Rabata da rigar jikinta ya ce "Hak'k'ina zan Amsa wajenki beauty kinsan dai na d'aga maki k'afa to yau hakuri na ne yazo k'arshe Gwarama ki bada kai kawai bori ya hau Dan yau babu mai kwatarki a wajena Karkiyimun gardama Naji maki ciwo my beautiful bride a hankali zan biki........✍🏿