Sashe 10
Ni Da Yaya Arman Complete Hausa Novel · about 7 min read
Tsalle Aira ta daka tare da Rungumeta ta ce " Thnks Aunty shiyasa nake sonki da yawa tukwana ta maza ta cire kaya ta d'aura towel tayi bathroom danyi wanka Amma ce da Ummy suka hade baki wajen cewa "mu ina namu" Bansayo da kuba da gani sai Besty na zamuyi ankon"Amma tace "Aifa kindawo yanzu za a fara gwada mana wariyar da aka saba Ummy ko taja k'aramun tsaki ta ce " ko kunya wai wani bestynta k'anwarta ta Ukku amma kamar wata sa arta duk saisun rainaki".
murmushi Aysha tayi ta ce "Kede kina nan da halin nan naki na shegen son girma to meye a ciki kanwar tau ta ukkun saime ke nan gani kike kinma girmi kowa To nidai karkimun Rashin kunya tunda ba a girmanba " Tab'e baki Umny ta yi ta ce "Ni mancewa ma nake kingirmeni Duka shekara biyun da wani Abu sannan ked'in mate Dina ce Ke bare kice kinfini aji nima dai yanda kika gama Degree d'innan nan da sati Ukku zan kammala saime banbancin kinje Malesia ne ni kuma ina B U K saime a ciki".
Dariya kawai aysha tayi ta wuce parlou ta ce "Kanki akeji ta na fita ta tarar da bak'in duk sun tafi kai tsaye dining ta nufa taci abinci me rai da lafiya Aira ko cikin Sauri ta fito daga wanka ta shirya cikin doguwar Riga irin ta Aysha sosai tayi mata kyau ta fito kamar wata balarabiya sai baza k'amshi take hoda da kwalli kawai ta shafa sai lipstick sosai tayi kyau ta dansa madaidaicin takalmi marar tsawo ta yafa k'aramun belt din Rigar kwantaccen gaban gashinta ya fito wa iya zubillahi zo kuga yanda Aira tayi kamar wata balarabiya Tana fitowa ta tarar da Aunty Aysha ta kammala cin abincin kallonta tayi ta ce ".
wow my kanwa kinganki kuwa "Sai sannan su Mamy suka Kalleta Suma sunga tayi kyau Mama tace "wannan gayu haka sai ina kuma" Murmushi tayi ta ce "Mama Aunty Aysha zan raka Unguwa" Mama tace "Tofa daga dawowa bako hutawa k'afar yawo" Mama ganin gari ne fa kawai zanyi"ta fad'a ta na ruko Aira ta gyara mata yafa Belt din nata ta ce "Yau akwai kashe hotuna sis ta fad'a suna Tafawa" Mamy ce ta ce "Aifa K'auna ta dawo Aysha da Aira tsohuwar zuma" Dariya Aysha tayi ta ce "Fad'i da k'ari Mamy Aini duk ita kadai nafi missing" .
Mama ko ta ce "Ai Halin ne yazo d'aya shiyasa " dariya Mamy ta ce "Kuma Hakane yaya Halin Aira da Aysha duka d'ayane ba abunda Aira ta rago na Aysha Dariya Aysha da Aira sukayi.
suna haka Abba ya shigo palourn Bayan ya zauna har k'asa ta duk'ursa ta gaishe da Abba ya amsa sai farinciki yake ya ce " An kammala karatu ko Aisha Allah ya miki albarka Allah baki abunda kike nema duniya da lahira yanda kika farantamun Allah baki masu farantamun miki nagode da yanda kikayi mun biyayya akan komai baki bani matsala ba karatun da na turashi shi kikayi ba tare da kin bak'antamun ko an tab'a kawomun koken ki ba Ko ki biyewa samari dukda dai ba yawo nake dake ba Naji dadi sosai Allah maki albarka"
"Ameeen Aisha ta amsa sosai tayi farinciki da Addu'ar mahaifin nata sannan ya ce " Kamar yadda Yayyunki Maryam da umar Bayan kammala Degree d'insu na kaisu Aikin Hajji da umrah insha Allahu kema ki shirya zaki Fara zuwa umrah kafin lokacin aikin Hajji yayi Allah maki albarka sosai Aysha tayi farinciki marar musaltuwa ta ce "Abba nagode nagode Allah saka da alkhairi Allah ya k'ara budi" Aira ko tana tsaye duk tayi sanyi tasan Abba da ita ya ke na cewa "aysha bata bashi matsala ba Dan haka yakece ma Aira idan yana mata fada yace " ita ce Ke neman bashi matsala cikin y'ay'anshi .
Amma hakan bai hanata taya y'ar uwarta ta farinciki ba jita ke Daman Ita "Saida Abba ya gama sanyawa Aysha albarka tukwana ya tashi zai shige ciki A hankali Aira ta ce " Ina yini Abba"ba tare da ya Kalleta ba yace "Lafiya" Dan tun sanda yaganta motar Arman Bayan dukan da yayi mata amma ta raina shi bata daddara ba yanzu ya tsaya yana tarasu ita da shi ya ga gudun ruwansu.
.sosai Aira bataji dad'in yanda Abba ya amsa mata ba saida ta Goge hawaye Aysha ma saida tayi mamaki Dan tasan yanda Abba keson Aira dukda Abba bai gwada banbanci tsakanin y'ay'anshi Amma a yanda tasani yafi nunawa Aira so saisuka Alak'anta hakan Da sunan mamansu ne da take dashi "Saida suka fito Aysha ta ce " sis ya naga Abba bai kulaki ba "Wlh nima bansaniba Aunty " .
tafada tana Goge hawayenta "makullin key Aysha ta amsa hannun driver ta tuk'a su suka tafi Aira na front seat gidan kawar Aysha suka fara zuwa basu jima ba Suka fito tukwana Suka wuce Wurin wani shak'atawa sosai Aysha tayi ta kashe musu selfie da wayarta iPhone 12 pro ita da Aira sosai suke kyau kamar wasu twins saidai kowa ya gansu yasan Aysha ta girmi Aira a shekaru Bayan nan su shiga wajen shan ice cream suna cikin sha wayar Aysha tayi ringing.
ta d'auka ita dai Aira bataji me Dayan bangaren aka ceba saiji tayi Aysha ta ce " Okay Baby ka shigo zaka ganmu da marun Abaya"bata katse wayarba suka hangoshi yana nufo su aysha murmushi ya kasa barin fuskarta harya karaso ya zauna chair din kusa da ita.
"Aira dai na kallonsu kawai take Shima ba laifin yana da kyau gashi Daga gani kamar akwai Naira Aysha cikin farinciki tace" Nayi missing naka my baby Tunfa sanda ka kawomun ziyara rabon da muga juna kusan 5months ta fad'a tana shagwaba "Shima cikin so da k'auna ya Ce " Miss you too my prince's kinsan yau ba cikin k'aramun farinciki nake ba na ganinki sannan ya kalli Aira da take kallonsu ya ce .
"Dear ko ita ce k'anwar tamu da ake ji da ita " Aysha tace "Eh baby itace " Aira ko "yafada yana kallon Aira murmushi tayi ta ce " Eh ina yini "Lafiya qalau kanwarmu y school gsky yayarki Naji dake fa kusan kullum saitayimun maganarki" murmushi Aira tayi ta ce "Ai nima ina ji da ita sosai " Aira najin Aysha da Saurayinta na zuba love ita dai cikin ranta mamaki take daga karshema barin wajen sukayi suka koma Dan nesa da ita tana nan zaune rik'e da wayar Aysha taji wani yayi mata sallama ba tare da ta d'ago ba ta amsa .
"zan iya zama Hajiya" Ba matsala ta fad'a ta na kauda kai"y'an mata bazaki kalleni ba "yafada yana murmushi kamar bazata d'ago ba sai kuma ta d'ago ta ganshi wani dogo mai matsakaicin jiki ya sha shaddarshi me kyau.
kauda kai tayi yana b'ata rai Dan bata son takura " ina yini Hajiya Sannu da hutawa"Lafiya "ta fad'a ta na kauda kai" Kamar bazai magana ba saikuma ya ce "Tun d'azu na hangoki ina son nayi maki magana kikamun kwarjini na kasa Sai yanzu dak'yal nayi shahada na taho Dan na fad'a maki abunda ke cikin zuciyata Gaskiya tunda nake bantab'a ganin macen da ta burgeni ba sama dake nayi yawo wurare da dama Amma bantab'a cin karo da macen da sace zuciyata kai tsaye ba idan ba ke ba fatan baza a watsamun ruwa a k'asa ba za a amshi tayi na hannu bibbiyu" .
Aira ji tayi kamar ta shakeshi Dan Haushi tace "d'an naci a zuciyarta amma a fili cewa ta yi" Kayi hakuri ni bana soyayya a gida an hanani"Saiki fara a kaina na tabbatar zan sanyaki farinciki "tsaki taja cikin ranta ta ce " maye "Nan yayi ta mata magana da magiya tayi banza ta Kyaleshi Suna Haka Aysha ta dawo ita kad'ai ga Alamun saurayin nata ya tafi Tana ganinta Aira ta mik'e ta ce " Aunty Aysha mu tafii".
Kallon Aysha saurayin yayi ya ce "Auntynmu ina yini" murmushi Aysha tayi ta ce "lafiya qlau brk da hutawa" yawwa Aunty gwarama da Allah ya kawomun ke nasan zaki taimakamun ki shawomun kanta tun d'azu nake nan amma ank'i bani dama gimbiyar tawa dai ga alama akwai mulki "Dariya Aysha tayi ta ce " karka damu Insha Allahu zanmata magana haka take "kai amma nagode Wlh Aunty kinyi taimako amma ya sunan gimbiyar tawa" Hajara Amma ana ce mata Aira"wow so sweet name "nikuma suna na ABUBAKAR YUSUF MADUGU”ni D’an sokoto ne nazo bikin aboki na ne ni bakone a garin nan.
Ah Babban suna sunan Abbanmu"cewar Aysha " kice ina da manyan y'ay'a to yanzu Aunty yaza ayi naga kamar Sauri kuke zaku wuce ko zaki taimakamun da number ta"wlh bata da waya yanzu kam"to Dan Allah kozaki taimakamun da taki saimuyi magana"ba matsala Aysha ta fad'a tare da karantomai number ta.
rafar y'an 500 ya Aje musu Aysha taki amsa dak'yal ya samu ta amsa tare da mashi Godiya ya wuce "Aira ko duk Haushi ya isheta saitajima mutumin duk ya bata Haushi ga haushin Aunty Aysha da ta biye mai.
murmushi Aysha tayi ta ce "Kede kina nan da halin nan naki na shegen son girma to meye a ciki kanwar tau ta ukkun saime ke nan gani kike kinma girmi kowa To nidai karkimun Rashin kunya tunda ba a girmanba " Tab'e baki Umny ta yi ta ce "Ni mancewa ma nake kingirmeni Duka shekara biyun da wani Abu sannan ked'in mate Dina ce Ke bare kice kinfini aji nima dai yanda kika gama Degree d'innan nan da sati Ukku zan kammala saime banbancin kinje Malesia ne ni kuma ina B U K saime a ciki".
Dariya kawai aysha tayi ta wuce parlou ta ce "Kanki akeji ta na fita ta tarar da bak'in duk sun tafi kai tsaye dining ta nufa taci abinci me rai da lafiya Aira ko cikin Sauri ta fito daga wanka ta shirya cikin doguwar Riga irin ta Aysha sosai tayi mata kyau ta fito kamar wata balarabiya sai baza k'amshi take hoda da kwalli kawai ta shafa sai lipstick sosai tayi kyau ta dansa madaidaicin takalmi marar tsawo ta yafa k'aramun belt din Rigar kwantaccen gaban gashinta ya fito wa iya zubillahi zo kuga yanda Aira tayi kamar wata balarabiya Tana fitowa ta tarar da Aunty Aysha ta kammala cin abincin kallonta tayi ta ce ".
wow my kanwa kinganki kuwa "Sai sannan su Mamy suka Kalleta Suma sunga tayi kyau Mama tace "wannan gayu haka sai ina kuma" Murmushi tayi ta ce "Mama Aunty Aysha zan raka Unguwa" Mama tace "Tofa daga dawowa bako hutawa k'afar yawo" Mama ganin gari ne fa kawai zanyi"ta fad'a ta na ruko Aira ta gyara mata yafa Belt din nata ta ce "Yau akwai kashe hotuna sis ta fad'a suna Tafawa" Mamy ce ta ce "Aifa K'auna ta dawo Aysha da Aira tsohuwar zuma" Dariya Aysha tayi ta ce "Fad'i da k'ari Mamy Aini duk ita kadai nafi missing" .
Mama ko ta ce "Ai Halin ne yazo d'aya shiyasa " dariya Mamy ta ce "Kuma Hakane yaya Halin Aira da Aysha duka d'ayane ba abunda Aira ta rago na Aysha Dariya Aysha da Aira sukayi.
suna haka Abba ya shigo palourn Bayan ya zauna har k'asa ta duk'ursa ta gaishe da Abba ya amsa sai farinciki yake ya ce " An kammala karatu ko Aisha Allah ya miki albarka Allah baki abunda kike nema duniya da lahira yanda kika farantamun Allah baki masu farantamun miki nagode da yanda kikayi mun biyayya akan komai baki bani matsala ba karatun da na turashi shi kikayi ba tare da kin bak'antamun ko an tab'a kawomun koken ki ba Ko ki biyewa samari dukda dai ba yawo nake dake ba Naji dadi sosai Allah maki albarka"
"Ameeen Aisha ta amsa sosai tayi farinciki da Addu'ar mahaifin nata sannan ya ce " Kamar yadda Yayyunki Maryam da umar Bayan kammala Degree d'insu na kaisu Aikin Hajji da umrah insha Allahu kema ki shirya zaki Fara zuwa umrah kafin lokacin aikin Hajji yayi Allah maki albarka sosai Aysha tayi farinciki marar musaltuwa ta ce "Abba nagode nagode Allah saka da alkhairi Allah ya k'ara budi" Aira ko tana tsaye duk tayi sanyi tasan Abba da ita ya ke na cewa "aysha bata bashi matsala ba Dan haka yakece ma Aira idan yana mata fada yace " ita ce Ke neman bashi matsala cikin y'ay'anshi .
Amma hakan bai hanata taya y'ar uwarta ta farinciki ba jita ke Daman Ita "Saida Abba ya gama sanyawa Aysha albarka tukwana ya tashi zai shige ciki A hankali Aira ta ce " Ina yini Abba"ba tare da ya Kalleta ba yace "Lafiya" Dan tun sanda yaganta motar Arman Bayan dukan da yayi mata amma ta raina shi bata daddara ba yanzu ya tsaya yana tarasu ita da shi ya ga gudun ruwansu.
.sosai Aira bataji dad'in yanda Abba ya amsa mata ba saida ta Goge hawaye Aysha ma saida tayi mamaki Dan tasan yanda Abba keson Aira dukda Abba bai gwada banbanci tsakanin y'ay'anshi Amma a yanda tasani yafi nunawa Aira so saisuka Alak'anta hakan Da sunan mamansu ne da take dashi "Saida suka fito Aysha ta ce " sis ya naga Abba bai kulaki ba "Wlh nima bansaniba Aunty " .
tafada tana Goge hawayenta "makullin key Aysha ta amsa hannun driver ta tuk'a su suka tafi Aira na front seat gidan kawar Aysha suka fara zuwa basu jima ba Suka fito tukwana Suka wuce Wurin wani shak'atawa sosai Aysha tayi ta kashe musu selfie da wayarta iPhone 12 pro ita da Aira sosai suke kyau kamar wasu twins saidai kowa ya gansu yasan Aysha ta girmi Aira a shekaru Bayan nan su shiga wajen shan ice cream suna cikin sha wayar Aysha tayi ringing.
ta d'auka ita dai Aira bataji me Dayan bangaren aka ceba saiji tayi Aysha ta ce " Okay Baby ka shigo zaka ganmu da marun Abaya"bata katse wayarba suka hangoshi yana nufo su aysha murmushi ya kasa barin fuskarta harya karaso ya zauna chair din kusa da ita.
"Aira dai na kallonsu kawai take Shima ba laifin yana da kyau gashi Daga gani kamar akwai Naira Aysha cikin farinciki tace" Nayi missing naka my baby Tunfa sanda ka kawomun ziyara rabon da muga juna kusan 5months ta fad'a tana shagwaba "Shima cikin so da k'auna ya Ce " Miss you too my prince's kinsan yau ba cikin k'aramun farinciki nake ba na ganinki sannan ya kalli Aira da take kallonsu ya ce .
"Dear ko ita ce k'anwar tamu da ake ji da ita " Aysha tace "Eh baby itace " Aira ko "yafada yana kallon Aira murmushi tayi ta ce " Eh ina yini "Lafiya qalau kanwarmu y school gsky yayarki Naji dake fa kusan kullum saitayimun maganarki" murmushi Aira tayi ta ce "Ai nima ina ji da ita sosai " Aira najin Aysha da Saurayinta na zuba love ita dai cikin ranta mamaki take daga karshema barin wajen sukayi suka koma Dan nesa da ita tana nan zaune rik'e da wayar Aysha taji wani yayi mata sallama ba tare da ta d'ago ba ta amsa .
"zan iya zama Hajiya" Ba matsala ta fad'a ta na kauda kai"y'an mata bazaki kalleni ba "yafada yana murmushi kamar bazata d'ago ba sai kuma ta d'ago ta ganshi wani dogo mai matsakaicin jiki ya sha shaddarshi me kyau.
kauda kai tayi yana b'ata rai Dan bata son takura " ina yini Hajiya Sannu da hutawa"Lafiya "ta fad'a ta na kauda kai" Kamar bazai magana ba saikuma ya ce "Tun d'azu na hangoki ina son nayi maki magana kikamun kwarjini na kasa Sai yanzu dak'yal nayi shahada na taho Dan na fad'a maki abunda ke cikin zuciyata Gaskiya tunda nake bantab'a ganin macen da ta burgeni ba sama dake nayi yawo wurare da dama Amma bantab'a cin karo da macen da sace zuciyata kai tsaye ba idan ba ke ba fatan baza a watsamun ruwa a k'asa ba za a amshi tayi na hannu bibbiyu" .
Aira ji tayi kamar ta shakeshi Dan Haushi tace "d'an naci a zuciyarta amma a fili cewa ta yi" Kayi hakuri ni bana soyayya a gida an hanani"Saiki fara a kaina na tabbatar zan sanyaki farinciki "tsaki taja cikin ranta ta ce " maye "Nan yayi ta mata magana da magiya tayi banza ta Kyaleshi Suna Haka Aysha ta dawo ita kad'ai ga Alamun saurayin nata ya tafi Tana ganinta Aira ta mik'e ta ce " Aunty Aysha mu tafii".
Kallon Aysha saurayin yayi ya ce "Auntynmu ina yini" murmushi Aysha tayi ta ce "lafiya qlau brk da hutawa" yawwa Aunty gwarama da Allah ya kawomun ke nasan zaki taimakamun ki shawomun kanta tun d'azu nake nan amma ank'i bani dama gimbiyar tawa dai ga alama akwai mulki "Dariya Aysha tayi ta ce " karka damu Insha Allahu zanmata magana haka take "kai amma nagode Wlh Aunty kinyi taimako amma ya sunan gimbiyar tawa" Hajara Amma ana ce mata Aira"wow so sweet name "nikuma suna na ABUBAKAR YUSUF MADUGU”ni D’an sokoto ne nazo bikin aboki na ne ni bakone a garin nan.
Ah Babban suna sunan Abbanmu"cewar Aysha " kice ina da manyan y'ay'a to yanzu Aunty yaza ayi naga kamar Sauri kuke zaku wuce ko zaki taimakamun da number ta"wlh bata da waya yanzu kam"to Dan Allah kozaki taimakamun da taki saimuyi magana"ba matsala Aysha ta fad'a tare da karantomai number ta.
rafar y'an 500 ya Aje musu Aysha taki amsa dak'yal ya samu ta amsa tare da mashi Godiya ya wuce "Aira ko duk Haushi ya isheta saitajima mutumin duk ya bata Haushi ga haushin Aunty Aysha da ta biye mai.