Sashe 18
Ni Da Yaya Arman Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Chab Kedai Kibi A hankali wlh kuma karki k'ara Amsar kudinshi ko ran nashi zai b'aci karki amsa ai dole ya huce " To Sister Aira ta ce "Sannan ta mik'awa Amma dubu Ashirin ta ce " ga naki sis"kin Amsa amma tayi Aira tayi ta mata magiya ta ce "Dan Allah ki amsa wlh ni Banmasan ta yanda zan kashesu ba " Amsa Amma tayi ta ce "Nima d'in bansan tayanda zan kashesu ba bari dai kawai na amsa" Suna isa gida Aira tayiwa kudinta mugun boyo kayan da ya kawo mata kuma ta ba Inna wasu Inna sai sa mata albarka take taci Wanda ta iyaci sauran ta kaiwa su Amma.
Washegari da Yamma Aira ta shirya cikin hijab d'inta ta gida blue kasancewar Alhamis basa Tahfex a d'aki ta samu Mamy na linki Bayan ta gaisheta ta ce "Mamy Dan Allah gidan su Khady nake son naje idan kin barni zan duba ta bata da lafiya"
"Ke ya akayi kikasan bata da lafiya"jiya da naje islamiya k'anwarta take fadawa Malam kinsan Tahfex d'inmu d'aya "To shikenan kije amma karki jima Dan Allah sannan ta mik'a mata dubu d'aya ta ce " Kiyi kudin transport A a Mamy ki barshi ina da kud'in da Abba ya bani jiya da zani Tahfex "Maida kudinta Mamy tayi batare da ta ce komai ba.
Aira ko tasan wannan karyarce kadai zatayi mamy ta barta ta fita Aira tana zuwa gidansu Khady sun dan taba hira ba ajima sosai ba Arman ya kira ta ba Khady tayima Arman kwatancen gidan ba ayi minti sha ba sai gashi Nan Aira tayiwa Khady bankwana " Khady ta ce "haba kwt daga zuwanki daman Nasan zuwan nan naki ba banza ba " Dariya Aira tayi ta ce "Karki damu Besty zandawo nayi maki yini akwai labari" Har bakin get Khady ta rakata ganin ta shiga motar Arman ya sanyata Juyawa Aira ko da Arman yawo sukasha waje waje cikin nishad'i da Annashuwa Ganin magriba ta gabato ya sanya Aira cewa .
"Yaya ka maidani gida Mamy ta ce kar nayi dare " Okay nima gobe zanwuce ki kulamun da kanki kinji kyakyawata"B'ata fuska tayi cikin shagwaba ta ce "Yaya jiya kazo ka ce kuma gobe zaka wuce" Kinsan yanayin Aikin namune bamuda Hutu sosai Amma ai kinsan bazan jima ba zanzo na k'ara ganinki"Cikin shagwaba ta ce "Yaya daman fa waccen tafiyar saida kayi wata kusan biyu bakazoba"
" yanzu bazan sake dadewaba tunda my prince's bataso kamar karsu rabu da juna Arman ya tsaida mata napep ya bashi 10k mai napep sai Godiya yake saida yaga tafiyarta tukwana ya juya cike da kewarta a duniya shidai ya kasa gane wani irin sone Allah ya jarabceshi dashi na Aira Kwata_Kwata Ko wajen Aiki yaje Allah_Allah yake yazo ya ganta daidai da second d'aya da zai samu dama bazaiso yayi batare da Airanshi ba cike da so da kewarta ya koma gida washegari ya koma Abuja.
Aira sosai take fachaka da kudi Dan ko Abincin gidan ta daina ci saidai ta aiki mai gadi ya sayo mata abunda take so Ummy da Aysha sunyi da ita ta fad'a musu Inda Take samun kud'i amma taki fadamusu .
Yau Aira ta shigo d'akin Mamy kenan ta tarar da Haidar yana yiwa Amer wasa "K'arasa shigowa tayi ta ce " yau kuma Kaine d'an rainon kuma fa kayi kyau da rainon"Hararta yayi ya ce "Mamy ce tace na rik'e mata shi nayi maki kama da d'an Reno matsala ta dake wulakanci wlh ya Aira"Dariya tayi ta ce " Kardai kamun Rashin kunya kayiwa Arziki kulli Yaro "Naji ya fad'a tare da mika mata Amer amsarshi tayi ta ce .
" Ina mamyn take"Tana Part d'in Abba "yawwa nasan ba yanzu zata dawo ba Aikenka zanyi yi Sauri kaje ka sayo mana Kaza da ice cream da shawarma ta fad'a tana fiddo kudi cikin siket d'inta" wara idanu Haidar yayi ya ce "Kam ya Aira ina kika samu kudi dubu goma ce fa kika bani ''ya fad'a yana juya kudin da ta bashi" Hararshi tayi ta ce "Dan kaci sa a zanci dakai shine Zakawa kanka inbazaka sayoba ban kudina" washe baki Haidar yayi ya ce "Chab wa yaga banza ya bari" Dariya Aira tayi ta ce "Uban son banza".
Tana nan zaune tanayiwa Amer wasa sai Dariya yake Ba ayi minti sha biyar ba Haidar ya dawo da leda hannunshi plate suka d'auko suka baje kazar suka fara ci Haidar sai sawa Aira albarka yake tana Dariya ta ce " shegena banza ta samu"Dariya yayi ya ce "Aiko banza ta samu Allah karo na banzar muci mu nare.
basu ida cinye kazarba kowa ya d'auki robar ice cream suka fara sha basusan ba Mamy ta shigo saida sukaji ta ce " Ubanme Kuke ci "cikin rud'u Aira ta tashi tare da ja baya Shima Haidar tashi yayi Kallon kayayyakin dake gadon tayi ta kalli Haidar ta ce " wa ya baku"Nuna Aira Haidar yayi cikin tsoro ya ce "ita ta bani na sayo mana" Kallon Aira Mamy tayi cikin b'acin rai Ta ce "Waya baki kud'i Dan ubanki harkika bada akayo wannan uwar sayayyar" .
yarfe hannu Aira ta fara tare da mik'ewa kan gadon ta fara hawaye ta ce "Dan Allah Mamy Kiyi Hakuri bazan sakeba" Ubanki keda hakurin tambayarki nayi ko hakuri nace ki bani Munafuka sai anyi magana ta dinga yarfewa mutane hannu tana bada hakurin munafurci cewa nayi wa ya baki kud'i"Haidar yayi saurin cewa "Mamy saurayin Aunty Aysha ya bata ".
Kallonta Mamy tayi ta ce "Na tambayi Aishar gyada mata kai tayi ta ce " Eh"Dannawa Aisha kira Mamy tayi tana zuwa ta Kalleta ta ce "Wai saurayinki Aysha ya ba Aira kud'i" Kallon mamaki Aisha tayiwa Aira ta ido Aira ta dinga nuna mata ta rufa mata asiri ta ce Eh "Eh Mamy shi ya bata " jin Abunda Aisha ta fad'a ya sanya Aira sauke ajiyar zuciya Gaskiya Haidar ya taimaketa har ya fita tunanin wannan mafutar Dukda baisan wa ya bani ba .
"Itama Mamyn Ajiyar zuciya ta sauke ta ce " To angode sannan ta kalli Aira ta ce "Shine ko ki fadamun" nazata fad'a zakiyi shiyasa banfad'a maki ba "kede kika sani cewar Mamy Aira da Aisha suna fita suna Shiga Dakinsu Aisha ta tsare Aira da Tambayoyi akan saita fad'a mata Inda ta samu kudi badan Aira taso ba ta fad'awa Aisha Arman ne ya bata har wayar da ya bata saida ta fad'a mata " cike da mamaki aysha ta ce "Chabd'i amma Aira wlh kunfini rawar kai har ki rik'e har iPhone 13 ba tare da sanin kowaba''turo baki Aira tayi ta ce.
" to Karki fad'awa kowa"Ba Wanda zaisani sister Amma ki fad'amun soyayya kuke da Arman koko ki fad'amun Gaskiya insha Allahu zan taimaka maki da shawarwari"k'asa da kanta Aira tayi wasu zafaffan hawaye na zubo mata ta ce "Aunty ina sonshi sosai nima bansan tun yaushe na fara sonshi ba amma dai na sani ina matuk'ar sonshi son da bazan iya rabuwa dashi ba " Cike da tausayin y'ar uwar tata Aysha ta ce "Nasan Hakan zata faru Aira banyi mamaki ba najima da zargin kuna son junanku keda Arman Amma shi ya tab'a fad'a maki yana sonki".
Girgiza mata kai Tayi ta ce "A a a a" Karki damu sis komai zaizo da sauki insha Allahu nima zanbada gudummawata d'ari bisa d'ari Dan Gaskiya Arman dake ya dace haka kema dashi kika dace Allah dai ya sa iyayenmu su yarda Ku auri juna"Sosai Aira taji dad'in yanda Aysha ta nuna tanason tarenta da Arman Ranar sun jima suna Hirarraki.
Haka Rayuwa taci gaba Aira sosai ita da Arman suke shan wayarsu Idan yazo kuma tasan dabarar da zatayi ta fita ba Wanda cikin iyayensu ya k'ara gane tare take da Arman sosai hankalinsu ya kwanta musamman Abba yana murnar Aira ta rabu da Arman baisaniba saima gaba da yayi.
Komai aka sakawa Rana sai yazo ya rage saura sati Ukku biki Aysha Da Ummy suka tafi Umrah sai ana jibi za a fara event d'in suka dawo sosai suka k'ara kyau dan sunsha gyara a Chan baki na nesa da na kurkusa duk sunzo Har Yayarsu Aunty Maryam da ke Aure a Lagos tazo tare da yaranta Zainab(Yasmeen) Ahmad,Sadiq Aunty Halima ma da Hafsa duk sunzo.
Haka aka fara hidimar biki sosai amaren sukeyin kyau ranar farko akai Friend evening rana da biyu walima rana ta Ukku Aka d'aura Auren Bayan kowacce an kaita gidan mijinta sosai Aira suka sha kuka musamman ita da Aysha Da dare aka shirya Dinner sosai amaren da angwayen sukayi kyau Wajen da ake dinner ma an kawatashi Aira ma ba abarta a baya ba Sosai Tasha kyau cikin wani tsadadden lace d'inta purple Anko anyi mata Riga da siket rigar mai dagewar nan sosai kayan suka amsheta ga make up d'inta da tayi bala'in mata kyau ko gyale bata yafe ba.
haka aka fara gudanar da programs d'in cikin tsari Bayan anyi hotuna aka fara rawa sosai Aira ta saki jiki take rawa saboda ansa wak'ar da take mugun so kuma daman tace a bikin yayyin nata saita chashe Sosai ta burge mutanen dake wajen sai lik'i maza ke mata ganin haka ya sanyata saurin Zamewa ta fita daga filin rawar Taje ta zauna a kan chair
tana zama wani ya biyoto ya zauna kusa ta isa Tare da cewa "Y'an mata yakike Gaskiya kin hadu ba k'arya kin burgeni sosai Dan Allah zan iya samun number wayarki" D'agowa Aira tayi ta Kalleshi daga k'asa har sama sannan taja tsoki,.
wayarta babbar ta fiddo zaro ido tayi ganin missed call d'in Arman rututu cikin Sauri ta Danna mai kira Abun mamaki sai taji ringing d'in daga bayanta juyawar da zatayi idanunsu suka sartse cikin na juna Fuskarnan tashi a murtuke Kamar bai tab'a Dariya ba ya sanya hannuwanshi cikin Aljihu sosai Aira tayi mamakin ganinshi ko dai gizau ne yake mata amma ai da Yamma ma sunyi waya yake ce mata yana Abuja Bata gama wannan tunanin ba Taji ya........✍🏿
Washegari da Yamma Aira ta shirya cikin hijab d'inta ta gida blue kasancewar Alhamis basa Tahfex a d'aki ta samu Mamy na linki Bayan ta gaisheta ta ce "Mamy Dan Allah gidan su Khady nake son naje idan kin barni zan duba ta bata da lafiya"
"Ke ya akayi kikasan bata da lafiya"jiya da naje islamiya k'anwarta take fadawa Malam kinsan Tahfex d'inmu d'aya "To shikenan kije amma karki jima Dan Allah sannan ta mik'a mata dubu d'aya ta ce " Kiyi kudin transport A a Mamy ki barshi ina da kud'in da Abba ya bani jiya da zani Tahfex "Maida kudinta Mamy tayi batare da ta ce komai ba.
Aira ko tasan wannan karyarce kadai zatayi mamy ta barta ta fita Aira tana zuwa gidansu Khady sun dan taba hira ba ajima sosai ba Arman ya kira ta ba Khady tayima Arman kwatancen gidan ba ayi minti sha ba sai gashi Nan Aira tayiwa Khady bankwana " Khady ta ce "haba kwt daga zuwanki daman Nasan zuwan nan naki ba banza ba " Dariya Aira tayi ta ce "Karki damu Besty zandawo nayi maki yini akwai labari" Har bakin get Khady ta rakata ganin ta shiga motar Arman ya sanyata Juyawa Aira ko da Arman yawo sukasha waje waje cikin nishad'i da Annashuwa Ganin magriba ta gabato ya sanya Aira cewa .
"Yaya ka maidani gida Mamy ta ce kar nayi dare " Okay nima gobe zanwuce ki kulamun da kanki kinji kyakyawata"B'ata fuska tayi cikin shagwaba ta ce "Yaya jiya kazo ka ce kuma gobe zaka wuce" Kinsan yanayin Aikin namune bamuda Hutu sosai Amma ai kinsan bazan jima ba zanzo na k'ara ganinki"Cikin shagwaba ta ce "Yaya daman fa waccen tafiyar saida kayi wata kusan biyu bakazoba"
" yanzu bazan sake dadewaba tunda my prince's bataso kamar karsu rabu da juna Arman ya tsaida mata napep ya bashi 10k mai napep sai Godiya yake saida yaga tafiyarta tukwana ya juya cike da kewarta a duniya shidai ya kasa gane wani irin sone Allah ya jarabceshi dashi na Aira Kwata_Kwata Ko wajen Aiki yaje Allah_Allah yake yazo ya ganta daidai da second d'aya da zai samu dama bazaiso yayi batare da Airanshi ba cike da so da kewarta ya koma gida washegari ya koma Abuja.
Aira sosai take fachaka da kudi Dan ko Abincin gidan ta daina ci saidai ta aiki mai gadi ya sayo mata abunda take so Ummy da Aysha sunyi da ita ta fad'a musu Inda Take samun kud'i amma taki fadamusu .
Yau Aira ta shigo d'akin Mamy kenan ta tarar da Haidar yana yiwa Amer wasa "K'arasa shigowa tayi ta ce " yau kuma Kaine d'an rainon kuma fa kayi kyau da rainon"Hararta yayi ya ce "Mamy ce tace na rik'e mata shi nayi maki kama da d'an Reno matsala ta dake wulakanci wlh ya Aira"Dariya tayi ta ce " Kardai kamun Rashin kunya kayiwa Arziki kulli Yaro "Naji ya fad'a tare da mika mata Amer amsarshi tayi ta ce .
" Ina mamyn take"Tana Part d'in Abba "yawwa nasan ba yanzu zata dawo ba Aikenka zanyi yi Sauri kaje ka sayo mana Kaza da ice cream da shawarma ta fad'a tana fiddo kudi cikin siket d'inta" wara idanu Haidar yayi ya ce "Kam ya Aira ina kika samu kudi dubu goma ce fa kika bani ''ya fad'a yana juya kudin da ta bashi" Hararshi tayi ta ce "Dan kaci sa a zanci dakai shine Zakawa kanka inbazaka sayoba ban kudina" washe baki Haidar yayi ya ce "Chab wa yaga banza ya bari" Dariya Aira tayi ta ce "Uban son banza".
Tana nan zaune tanayiwa Amer wasa sai Dariya yake Ba ayi minti sha biyar ba Haidar ya dawo da leda hannunshi plate suka d'auko suka baje kazar suka fara ci Haidar sai sawa Aira albarka yake tana Dariya ta ce " shegena banza ta samu"Dariya yayi ya ce "Aiko banza ta samu Allah karo na banzar muci mu nare.
basu ida cinye kazarba kowa ya d'auki robar ice cream suka fara sha basusan ba Mamy ta shigo saida sukaji ta ce " Ubanme Kuke ci "cikin rud'u Aira ta tashi tare da ja baya Shima Haidar tashi yayi Kallon kayayyakin dake gadon tayi ta kalli Haidar ta ce " wa ya baku"Nuna Aira Haidar yayi cikin tsoro ya ce "ita ta bani na sayo mana" Kallon Aira Mamy tayi cikin b'acin rai Ta ce "Waya baki kud'i Dan ubanki harkika bada akayo wannan uwar sayayyar" .
yarfe hannu Aira ta fara tare da mik'ewa kan gadon ta fara hawaye ta ce "Dan Allah Mamy Kiyi Hakuri bazan sakeba" Ubanki keda hakurin tambayarki nayi ko hakuri nace ki bani Munafuka sai anyi magana ta dinga yarfewa mutane hannu tana bada hakurin munafurci cewa nayi wa ya baki kud'i"Haidar yayi saurin cewa "Mamy saurayin Aunty Aysha ya bata ".
Kallonta Mamy tayi ta ce "Na tambayi Aishar gyada mata kai tayi ta ce " Eh"Dannawa Aisha kira Mamy tayi tana zuwa ta Kalleta ta ce "Wai saurayinki Aysha ya ba Aira kud'i" Kallon mamaki Aisha tayiwa Aira ta ido Aira ta dinga nuna mata ta rufa mata asiri ta ce Eh "Eh Mamy shi ya bata " jin Abunda Aisha ta fad'a ya sanya Aira sauke ajiyar zuciya Gaskiya Haidar ya taimaketa har ya fita tunanin wannan mafutar Dukda baisan wa ya bani ba .
"Itama Mamyn Ajiyar zuciya ta sauke ta ce " To angode sannan ta kalli Aira ta ce "Shine ko ki fadamun" nazata fad'a zakiyi shiyasa banfad'a maki ba "kede kika sani cewar Mamy Aira da Aisha suna fita suna Shiga Dakinsu Aisha ta tsare Aira da Tambayoyi akan saita fad'a mata Inda ta samu kudi badan Aira taso ba ta fad'awa Aisha Arman ne ya bata har wayar da ya bata saida ta fad'a mata " cike da mamaki aysha ta ce "Chabd'i amma Aira wlh kunfini rawar kai har ki rik'e har iPhone 13 ba tare da sanin kowaba''turo baki Aira tayi ta ce.
" to Karki fad'awa kowa"Ba Wanda zaisani sister Amma ki fad'amun soyayya kuke da Arman koko ki fad'amun Gaskiya insha Allahu zan taimaka maki da shawarwari"k'asa da kanta Aira tayi wasu zafaffan hawaye na zubo mata ta ce "Aunty ina sonshi sosai nima bansan tun yaushe na fara sonshi ba amma dai na sani ina matuk'ar sonshi son da bazan iya rabuwa dashi ba " Cike da tausayin y'ar uwar tata Aysha ta ce "Nasan Hakan zata faru Aira banyi mamaki ba najima da zargin kuna son junanku keda Arman Amma shi ya tab'a fad'a maki yana sonki".
Girgiza mata kai Tayi ta ce "A a a a" Karki damu sis komai zaizo da sauki insha Allahu nima zanbada gudummawata d'ari bisa d'ari Dan Gaskiya Arman dake ya dace haka kema dashi kika dace Allah dai ya sa iyayenmu su yarda Ku auri juna"Sosai Aira taji dad'in yanda Aysha ta nuna tanason tarenta da Arman Ranar sun jima suna Hirarraki.
Haka Rayuwa taci gaba Aira sosai ita da Arman suke shan wayarsu Idan yazo kuma tasan dabarar da zatayi ta fita ba Wanda cikin iyayensu ya k'ara gane tare take da Arman sosai hankalinsu ya kwanta musamman Abba yana murnar Aira ta rabu da Arman baisaniba saima gaba da yayi.
Komai aka sakawa Rana sai yazo ya rage saura sati Ukku biki Aysha Da Ummy suka tafi Umrah sai ana jibi za a fara event d'in suka dawo sosai suka k'ara kyau dan sunsha gyara a Chan baki na nesa da na kurkusa duk sunzo Har Yayarsu Aunty Maryam da ke Aure a Lagos tazo tare da yaranta Zainab(Yasmeen) Ahmad,Sadiq Aunty Halima ma da Hafsa duk sunzo.
Haka aka fara hidimar biki sosai amaren sukeyin kyau ranar farko akai Friend evening rana da biyu walima rana ta Ukku Aka d'aura Auren Bayan kowacce an kaita gidan mijinta sosai Aira suka sha kuka musamman ita da Aysha Da dare aka shirya Dinner sosai amaren da angwayen sukayi kyau Wajen da ake dinner ma an kawatashi Aira ma ba abarta a baya ba Sosai Tasha kyau cikin wani tsadadden lace d'inta purple Anko anyi mata Riga da siket rigar mai dagewar nan sosai kayan suka amsheta ga make up d'inta da tayi bala'in mata kyau ko gyale bata yafe ba.
haka aka fara gudanar da programs d'in cikin tsari Bayan anyi hotuna aka fara rawa sosai Aira ta saki jiki take rawa saboda ansa wak'ar da take mugun so kuma daman tace a bikin yayyin nata saita chashe Sosai ta burge mutanen dake wajen sai lik'i maza ke mata ganin haka ya sanyata saurin Zamewa ta fita daga filin rawar Taje ta zauna a kan chair
tana zama wani ya biyoto ya zauna kusa ta isa Tare da cewa "Y'an mata yakike Gaskiya kin hadu ba k'arya kin burgeni sosai Dan Allah zan iya samun number wayarki" D'agowa Aira tayi ta Kalleshi daga k'asa har sama sannan taja tsoki,.
wayarta babbar ta fiddo zaro ido tayi ganin missed call d'in Arman rututu cikin Sauri ta Danna mai kira Abun mamaki sai taji ringing d'in daga bayanta juyawar da zatayi idanunsu suka sartse cikin na juna Fuskarnan tashi a murtuke Kamar bai tab'a Dariya ba ya sanya hannuwanshi cikin Aljihu sosai Aira tayi mamakin ganinshi ko dai gizau ne yake mata amma ai da Yamma ma sunyi waya yake ce mata yana Abuja Bata gama wannan tunanin ba Taji ya........✍🏿