Sashe 16
Ni Da Yaya Arman Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mama Halima ce da Hafsa tare da Inna dayake Chan suka kwana suka shigowa yi musu bankwana zasu wuce suna zaune suna Gaisawa da Abba Mamy ta shigo ranta matuk'ar b'ace ta nufi wajen Abba tare da kama k'ugu ta ce.
"Shine har da kiran Doctor kace yayiwa y'ata awon ciki inbanda tsabar wulakanci da tonon asiri wannan ai sharri ne ma kake shirin yiwa y'arka Shi doctor d'in da ka kira Me zai d'auketa kasan abunda zaije ya k'ara ya fad'a nan gaba to Ta Allah bata mutum ba insha Allahu y'ata bazata tab'a abun kunyar da ake so tayi ba Tunda uwarta banyi ba Itama bazata tab'ayi ba"
" Cikin fad'a Abba ya ce "Wlh Rahama zanyi mugun sab'a miki karkiga kina wani zafuce zafuce ina kyaleki ba tsoronki nake jiba Ina kyaleki ne darajar Y'ay'anki inba hakaba baki isa kizo ki dinga fad'amun maganganun banza ina kyaleki ba " Tsaki Mamy taja ta ce "Karka k'ara ragamun d'in daga yau " Mama Halima ce ta ce "Haba Rahama da hankalinki da komai ki dinga yiwa mijinki Haka Ku sanyawa zuciyarku ruwan sanyi kar k'aramar matsala ta zama babba mana Kaima yaya baka kyauta ba Akan me zaka kira doctor ayi mata awon wani ciki me ya had'a Aira da ciki "
dukanku kunfini sanin abunda nakeyi ne Dan haka kar Wanda ya k'ara mun magana akan Abunda zan aikata ko na Aikata "Inna ce cikin Masifa ta ce " Kede Rahama baki da mutunci wlh Ko baki girma mashi matsayin mijinki ba Ai kin Yi karar ina wajen Y'arki d'in banza zakizo kina fafatu akanta y'ar da wahalar ta ma bakisaniba Sai in k'irga so nawa kika tab'a wanke mata kashi harta girma ke inkina da kunya kin d'aga baki kiyi magana Akan Y'arki y'arma ta fari in banda lalacewar zamani hada cewa wani y'arki Inajinma kece kika zugota jiya ta zageni Ai tunda ga Kanmu aka daina haifo mutanen kwarai wlh"
"Inna ta k'arasa fad'a cikin Masifa "Mamy bata tanka mata ba sai zama da tayi ta na girgiza k'afa Masifa sosai Inna ta shiga surfa Masifa Inda ta shiga ba tanan take fita ba ana haka Doctor Ya shigo Samun wuri yayi ya zauna Dr yace " Alhaji mungama awon ba komai ke damunta ba Maleria ce sai tunani da ya fara mata yawa Awon cikin ma ba komai Duka Maleria ce ta sanyata ciwon sannan ya mik'awa Abba result d'in da leda ya ce "ga magungunan da za adinga bata kuma yanzu zanyi mata allura insha Allahu Zata samu sauk'i"
Tashi Mamy tayi ta ce "Alhamdulilla Abunda ake son dai baifaruba akan y'ata kuma sai a tari wani sarkin" ta fad'a tare da wucewarta d'akinta duk da Kallo suka bita Girgiza kai Mama Halima tayi a ranta ta ce "Lallai Yaya Inbanda Rahama wa ya isa ya fad'a mashi maganganun nan a kwana lfy" Dr ko tashi yayi yaje Dan yiwa Aira Allurar "Inna ce taja tsaki ta ce .
" Aikin banza Ai shiyasa Tun farko na hanaka Auran Yarinyar Chan kuka dage sai ita farin ne kawai ya d'ebeku amma ni daman Nasan ba mutuncin kirki zatayi ba yanzu wa gari ya waya shidai Kabir Allah ya taimakeshi kaikuma da ka jajib'o saikaji dashi Dukta salamceka ta asirceka inaga tsoronta kakeji ma ko to ni ba kai bane ni bata salamceni ba Ai naso wlh ta Tankamun yau da taga yanda tsaffi ke Rashin mutunci Yau da saitabar gidannan dukda d'anyen jegon tunda ba gidan ubanta bane wai nan gani take ta haifi maza biyu zatawa mutane iskanci to ko Nigeria ta haife ni sai in koreta tunda bata da mutunci".
Shidai Abba baice komai ba Dan yasan Inna sarai inta rikice hakan yasa ya dinga lallab'ata Nan Dr ya fito yayiwa Abba sallama Mama Halima ce ta shiga d'akin da Aira ke ciki lokacin Ta tashi tana rama Sallar da batai ba "Koda ta gama sosai Mama Halima ta shiga yi mata nasiha cikin nutsuwa Akan ta yiwa iyayenta biyayya ta daina abunda basaso " Insha Allahu Mama bazan sakeba "yawwa Mamana Allah miki albarka idan iyayenki sun huce kije ki basu hakuri kinsan yanzu cikin fushi suke " tana hawaye tace
"Insha Allahu Mama zan basu hakuri" Mama ta ce "To mudai zamu wuce ai zakizomun Hutu ko tunda kun gama karatu bare kice makaranta Dan nasan halinki sarai bakison zuwa kinamun hutu" Insha Allah Mama indai Abba ya yarda zanzo".
Ranar su Mama Halima da Hafsa suka juya Aira ji take kamar ta bisu Dan gidan baya mata dadi .
Aira ita ciwon biyu yayi mata ga na Rashin jin muryar Arman kwana biyu Dan wayarta tayi mata mugun b'oye daga babbar har k'aramar.
Cikin kwana biyu Aira taji sauk'i ta warware sosai yanzu sai damuwar fushi da Iyayenta keyi da ita Dan Mamy ko magana bata mata sosai Abun yake damunta Yau tana zaune a dakinsu ganin ba kowa ya sanyata saurin d'auko wayarta Karama ta kunna ta maza ta shige toilet Dan karma wani ya shigo ta dannawa Arman Kira Saida ta gama ringing tukwana ya kira.
Muryarta cike da damuwa kamar zatayi kuka ta ce "Yaya ina ka shige kwana biyu" Bangaren ARMAN Ajiyar zuciya ya sauke Dan tun ranar da ya koma Abuja Yake cikin damuwa yasan tunda Daddy yayi wannan fushin to yasan Abban Aira ne yayi mashi Rashin mutunci yasan ba k'aramun Duka Tasha ba tsoronshi d'aya Kada Ta tsorata ta rabu dashi hakan yasa duk ya shiga damuwa gashi yayi ta Kiran layin Ta kashe
"Aira kina Lafiya ya fad'a cikin sanyi" Kamar zatayi kuka ta ce "Lfyqlau yaya sai kewarka da tamun yawa" Nima Ina nan kewarki ta addabeni My Aira Please kuyimun Alk'awarin duk wuya duk rintsi bazaki rabu dani ba idan kika rabu dani zan shiga mawuyacin hali please my Cutie"Kuka Aira ta fashe dashi cikin kuka ta ce
"Yaya bazan tab'a rabuwa dakai ba Abunda ban tab'a kawowa a kwalwata ba Dan Allah kar Daddy yasa ka rabu dani nasan Shima yanzu bayason alak'armu tunda suka sake rigima da Abba" Karki damu my cutie Daddy bazai iya rabamu ba "Bai tambayeta Abunda ya faru ba Dan bayason k'arin b'acin rai sun tab'a Hira sosai Aira duk sai taji Kashi tamanin na damuwarta ya tafi
haka Shima bangaren Arman din ta kasance Arman yace kina jina My cutie" yace Eh Yaya"Daga yanzu karki k'ara nuna muna tare karki sake wani ya lura da muna tare Ko garin nazo Bazan k'ara yarda nayi sakacin da har zai zame maki matsala banason yawan dukanki da ake Zamuyi Abotarmu cikin sirri kinji"Kamar yana gabanta ta gyad'a mai kai tace "to yaya " sannan kicewa su Abba da mamy kin rabu dani ko sun tambayeki kinji"To yaya tafada Sun Kara tab'a Hira Kad'an tukwana sukayi bankwana cike da Shauk'in k'aunar juna.
Bayan kwana biyu Aira taje ta samu Abba a lambu ta dinga bashi hakuri tana kuka tun bai kulata ba haryazo yace ya hakura amma da sharad'i saita rabu da Mujahid Goge hawayenta tayi ta ce "Abba insha Allahu mun rabu bazan k'ara mu'amula dashi ba " Ajiyar zuciya Abba ya sauke ya ce "da ko kikayi hakan da kin taimaki kanki kuma kin nemu hanyar da zamu samu Masalaha a tsakaninmu Allah yayi miki albarka" Cike da farinciki Aira ta ce "Ameen Abba nagode".
Daga nan d'akin Mamy ta nufa ta isketa tana Bawa Amer madara durkusawa tayi ta bata hakuri tayi banza ta kyaleta " Kuka ta fashe dashi tare da rik'e k'asar zanin Mamy ta ce "Dan girman Allah Mamy kiyi hakuri ki yafemun bazan sakeba Mamy na tuba"Shiru Mamy tayi saikuma ta ce "
"Haba Aira tuban ki wannene bansaniba sau nawa zakiyi Abu kice bazaki sakeba karshe kizo kiyi Wanda ya linka na baya ai yanzu ni kinfi k'arfina kuma ba ruwana dake"Mamy wlh yanzu na tuba Allah nadaina bazan sakeba Ajiyar zuciya Mamy ta sauke ta ce "Tashi muyi magana indai da gaske kike bar kukan" cikin Sauri Aira ta tashi ta zauna gefen Mamy Kallonta tayi in serious talking ta ce "kin yarda kin rabu da Arman d'in koko?cikin Sauri tace.............✍🏿
*Share fisabillah*
*_Miss Hajo ce_*🤙🏿
[6/8, 22:32] Hajo: 🍏 *NI DA YAYA ARMAN* 🍏
Hot love story♥️🔐
```MALLAKAR```
*Hajara L Sadeq*
📚 *JARUMAI WRITER’S ASSOCIATION* 📚
بسم الله الر حمن الر حين
*BOOK ONE*📔
🅿️...............29&30
" Mamy na rabu dashi Shima kuma nasan Daddynshi ya rabashi dani tunda bakusan mu amulata dashi"Yawwa ko kefa Aira ki taimakamun ki fiddani kunya ki rabu dashi sannan ki daina abunda zaidinga jamun Zagi kinji"Gyada kai tayi tace "Insha Allahu Mamy Na daina" Allah sa da gaske kike na yafe maki duniya da Lahira Allah maki Albarka "
"Sosai Aira taji sanyi a ranta tace " Ameen Mamy nagode sosai"sosai Mamy ta saki jiki da Aira ta dinga janta cikin dabara ta Tambayeta ta ce " ranar da kuka tafi ina kikaje kuka kwana badai abunda yayi maki ko idan da Abunda ya faru fad'amun wlh ba maiji kuma bazan dake kiba kinji na rantse "
Nan Aira ta bawa Mamy Labarin komai Da ya faru daga karshe ta ce " Allah Mamy Gaskiya na fad'a maki ba abunda yamun ni yaya baitab'amun maganar banza ba kawai zargine kuke amma shi ba haka yake ba"wata nauyayyar Ajiyar zuciya Mamy ta sauke ta tabbata Aira idan ta fad'i magana haka take Dan bata karya
Sai sannan taji sanyi a ranta ta cire zargin dake ranta daman duk wannan Abun da tayiwa Abba itama akwai zargin a ranta kawai Dai abunka ga d'a da uwa ne "to yanzu shikenan komai ya wuce na yarda ki kiyaye nan gaba Dan Allah" to Mamy "sannan tace " Mamy banishi na rik'e maki ta fad'a tana mik'a hannu ta amshi Ameer tare da pidarshi ta sab'eshi a kafad'a ta fito palour Sai murna take yanzu Hankalinta kwance ta sasinta da Iyayenta.
"Shine har da kiran Doctor kace yayiwa y'ata awon ciki inbanda tsabar wulakanci da tonon asiri wannan ai sharri ne ma kake shirin yiwa y'arka Shi doctor d'in da ka kira Me zai d'auketa kasan abunda zaije ya k'ara ya fad'a nan gaba to Ta Allah bata mutum ba insha Allahu y'ata bazata tab'a abun kunyar da ake so tayi ba Tunda uwarta banyi ba Itama bazata tab'ayi ba"
" Cikin fad'a Abba ya ce "Wlh Rahama zanyi mugun sab'a miki karkiga kina wani zafuce zafuce ina kyaleki ba tsoronki nake jiba Ina kyaleki ne darajar Y'ay'anki inba hakaba baki isa kizo ki dinga fad'amun maganganun banza ina kyaleki ba " Tsaki Mamy taja ta ce "Karka k'ara ragamun d'in daga yau " Mama Halima ce ta ce "Haba Rahama da hankalinki da komai ki dinga yiwa mijinki Haka Ku sanyawa zuciyarku ruwan sanyi kar k'aramar matsala ta zama babba mana Kaima yaya baka kyauta ba Akan me zaka kira doctor ayi mata awon wani ciki me ya had'a Aira da ciki "
dukanku kunfini sanin abunda nakeyi ne Dan haka kar Wanda ya k'ara mun magana akan Abunda zan aikata ko na Aikata "Inna ce cikin Masifa ta ce " Kede Rahama baki da mutunci wlh Ko baki girma mashi matsayin mijinki ba Ai kin Yi karar ina wajen Y'arki d'in banza zakizo kina fafatu akanta y'ar da wahalar ta ma bakisaniba Sai in k'irga so nawa kika tab'a wanke mata kashi harta girma ke inkina da kunya kin d'aga baki kiyi magana Akan Y'arki y'arma ta fari in banda lalacewar zamani hada cewa wani y'arki Inajinma kece kika zugota jiya ta zageni Ai tunda ga Kanmu aka daina haifo mutanen kwarai wlh"
"Inna ta k'arasa fad'a cikin Masifa "Mamy bata tanka mata ba sai zama da tayi ta na girgiza k'afa Masifa sosai Inna ta shiga surfa Masifa Inda ta shiga ba tanan take fita ba ana haka Doctor Ya shigo Samun wuri yayi ya zauna Dr yace " Alhaji mungama awon ba komai ke damunta ba Maleria ce sai tunani da ya fara mata yawa Awon cikin ma ba komai Duka Maleria ce ta sanyata ciwon sannan ya mik'awa Abba result d'in da leda ya ce "ga magungunan da za adinga bata kuma yanzu zanyi mata allura insha Allahu Zata samu sauk'i"
Tashi Mamy tayi ta ce "Alhamdulilla Abunda ake son dai baifaruba akan y'ata kuma sai a tari wani sarkin" ta fad'a tare da wucewarta d'akinta duk da Kallo suka bita Girgiza kai Mama Halima tayi a ranta ta ce "Lallai Yaya Inbanda Rahama wa ya isa ya fad'a mashi maganganun nan a kwana lfy" Dr ko tashi yayi yaje Dan yiwa Aira Allurar "Inna ce taja tsaki ta ce .
" Aikin banza Ai shiyasa Tun farko na hanaka Auran Yarinyar Chan kuka dage sai ita farin ne kawai ya d'ebeku amma ni daman Nasan ba mutuncin kirki zatayi ba yanzu wa gari ya waya shidai Kabir Allah ya taimakeshi kaikuma da ka jajib'o saikaji dashi Dukta salamceka ta asirceka inaga tsoronta kakeji ma ko to ni ba kai bane ni bata salamceni ba Ai naso wlh ta Tankamun yau da taga yanda tsaffi ke Rashin mutunci Yau da saitabar gidannan dukda d'anyen jegon tunda ba gidan ubanta bane wai nan gani take ta haifi maza biyu zatawa mutane iskanci to ko Nigeria ta haife ni sai in koreta tunda bata da mutunci".
Shidai Abba baice komai ba Dan yasan Inna sarai inta rikice hakan yasa ya dinga lallab'ata Nan Dr ya fito yayiwa Abba sallama Mama Halima ce ta shiga d'akin da Aira ke ciki lokacin Ta tashi tana rama Sallar da batai ba "Koda ta gama sosai Mama Halima ta shiga yi mata nasiha cikin nutsuwa Akan ta yiwa iyayenta biyayya ta daina abunda basaso " Insha Allahu Mama bazan sakeba "yawwa Mamana Allah miki albarka idan iyayenki sun huce kije ki basu hakuri kinsan yanzu cikin fushi suke " tana hawaye tace
"Insha Allahu Mama zan basu hakuri" Mama ta ce "To mudai zamu wuce ai zakizomun Hutu ko tunda kun gama karatu bare kice makaranta Dan nasan halinki sarai bakison zuwa kinamun hutu" Insha Allah Mama indai Abba ya yarda zanzo".
Ranar su Mama Halima da Hafsa suka juya Aira ji take kamar ta bisu Dan gidan baya mata dadi .
Aira ita ciwon biyu yayi mata ga na Rashin jin muryar Arman kwana biyu Dan wayarta tayi mata mugun b'oye daga babbar har k'aramar.
Cikin kwana biyu Aira taji sauk'i ta warware sosai yanzu sai damuwar fushi da Iyayenta keyi da ita Dan Mamy ko magana bata mata sosai Abun yake damunta Yau tana zaune a dakinsu ganin ba kowa ya sanyata saurin d'auko wayarta Karama ta kunna ta maza ta shige toilet Dan karma wani ya shigo ta dannawa Arman Kira Saida ta gama ringing tukwana ya kira.
Muryarta cike da damuwa kamar zatayi kuka ta ce "Yaya ina ka shige kwana biyu" Bangaren ARMAN Ajiyar zuciya ya sauke Dan tun ranar da ya koma Abuja Yake cikin damuwa yasan tunda Daddy yayi wannan fushin to yasan Abban Aira ne yayi mashi Rashin mutunci yasan ba k'aramun Duka Tasha ba tsoronshi d'aya Kada Ta tsorata ta rabu dashi hakan yasa duk ya shiga damuwa gashi yayi ta Kiran layin Ta kashe
"Aira kina Lafiya ya fad'a cikin sanyi" Kamar zatayi kuka ta ce "Lfyqlau yaya sai kewarka da tamun yawa" Nima Ina nan kewarki ta addabeni My Aira Please kuyimun Alk'awarin duk wuya duk rintsi bazaki rabu dani ba idan kika rabu dani zan shiga mawuyacin hali please my Cutie"Kuka Aira ta fashe dashi cikin kuka ta ce
"Yaya bazan tab'a rabuwa dakai ba Abunda ban tab'a kawowa a kwalwata ba Dan Allah kar Daddy yasa ka rabu dani nasan Shima yanzu bayason alak'armu tunda suka sake rigima da Abba" Karki damu my cutie Daddy bazai iya rabamu ba "Bai tambayeta Abunda ya faru ba Dan bayason k'arin b'acin rai sun tab'a Hira sosai Aira duk sai taji Kashi tamanin na damuwarta ya tafi
haka Shima bangaren Arman din ta kasance Arman yace kina jina My cutie" yace Eh Yaya"Daga yanzu karki k'ara nuna muna tare karki sake wani ya lura da muna tare Ko garin nazo Bazan k'ara yarda nayi sakacin da har zai zame maki matsala banason yawan dukanki da ake Zamuyi Abotarmu cikin sirri kinji"Kamar yana gabanta ta gyad'a mai kai tace "to yaya " sannan kicewa su Abba da mamy kin rabu dani ko sun tambayeki kinji"To yaya tafada Sun Kara tab'a Hira Kad'an tukwana sukayi bankwana cike da Shauk'in k'aunar juna.
Bayan kwana biyu Aira taje ta samu Abba a lambu ta dinga bashi hakuri tana kuka tun bai kulata ba haryazo yace ya hakura amma da sharad'i saita rabu da Mujahid Goge hawayenta tayi ta ce "Abba insha Allahu mun rabu bazan k'ara mu'amula dashi ba " Ajiyar zuciya Abba ya sauke ya ce "da ko kikayi hakan da kin taimaki kanki kuma kin nemu hanyar da zamu samu Masalaha a tsakaninmu Allah yayi miki albarka" Cike da farinciki Aira ta ce "Ameen Abba nagode".
Daga nan d'akin Mamy ta nufa ta isketa tana Bawa Amer madara durkusawa tayi ta bata hakuri tayi banza ta kyaleta " Kuka ta fashe dashi tare da rik'e k'asar zanin Mamy ta ce "Dan girman Allah Mamy kiyi hakuri ki yafemun bazan sakeba Mamy na tuba"Shiru Mamy tayi saikuma ta ce "
"Haba Aira tuban ki wannene bansaniba sau nawa zakiyi Abu kice bazaki sakeba karshe kizo kiyi Wanda ya linka na baya ai yanzu ni kinfi k'arfina kuma ba ruwana dake"Mamy wlh yanzu na tuba Allah nadaina bazan sakeba Ajiyar zuciya Mamy ta sauke ta ce "Tashi muyi magana indai da gaske kike bar kukan" cikin Sauri Aira ta tashi ta zauna gefen Mamy Kallonta tayi in serious talking ta ce "kin yarda kin rabu da Arman d'in koko?cikin Sauri tace.............✍🏿
*Share fisabillah*
*_Miss Hajo ce_*🤙🏿
[6/8, 22:32] Hajo: 🍏 *NI DA YAYA ARMAN* 🍏
Hot love story♥️🔐
```MALLAKAR```
*Hajara L Sadeq*
📚 *JARUMAI WRITER’S ASSOCIATION* 📚
بسم الله الر حمن الر حين
*BOOK ONE*📔
🅿️...............29&30
" Mamy na rabu dashi Shima kuma nasan Daddynshi ya rabashi dani tunda bakusan mu amulata dashi"Yawwa ko kefa Aira ki taimakamun ki fiddani kunya ki rabu dashi sannan ki daina abunda zaidinga jamun Zagi kinji"Gyada kai tayi tace "Insha Allahu Mamy Na daina" Allah sa da gaske kike na yafe maki duniya da Lahira Allah maki Albarka "
"Sosai Aira taji sanyi a ranta tace " Ameen Mamy nagode sosai"sosai Mamy ta saki jiki da Aira ta dinga janta cikin dabara ta Tambayeta ta ce " ranar da kuka tafi ina kikaje kuka kwana badai abunda yayi maki ko idan da Abunda ya faru fad'amun wlh ba maiji kuma bazan dake kiba kinji na rantse "
Nan Aira ta bawa Mamy Labarin komai Da ya faru daga karshe ta ce " Allah Mamy Gaskiya na fad'a maki ba abunda yamun ni yaya baitab'amun maganar banza ba kawai zargine kuke amma shi ba haka yake ba"wata nauyayyar Ajiyar zuciya Mamy ta sauke ta tabbata Aira idan ta fad'i magana haka take Dan bata karya
Sai sannan taji sanyi a ranta ta cire zargin dake ranta daman duk wannan Abun da tayiwa Abba itama akwai zargin a ranta kawai Dai abunka ga d'a da uwa ne "to yanzu shikenan komai ya wuce na yarda ki kiyaye nan gaba Dan Allah" to Mamy "sannan tace " Mamy banishi na rik'e maki ta fad'a tana mik'a hannu ta amshi Ameer tare da pidarshi ta sab'eshi a kafad'a ta fito palour Sai murna take yanzu Hankalinta kwance ta sasinta da Iyayenta.