Sashe 19
Ni Da Yaya Arman Complete Hausa Novel · about 8 min read
*Kamar yanda na fad'a a page 30 zamu gama book one ma ana free page to na k'ara muku page biyu wannan shine page din biyun karshe da zamu gama freee Wanda suka sayane kad'ai suke da damar cigaba da karanta wannan littafin ga mai buk'atar saya ya tuntub'eni ta wannan number 07026166536 haka zalika masu buk'atar a tallata musu hajarsu suma su tuntub'eni kan number wayata*
*NORMAL GROUP #200*
*V T U #300*
*PC #300*
_*Miss Hajo ce*_🤙🏿
[6/9, 12:56] Hajo: 🍏 *NI DA YAYA ARMAN* 🍏
Hot love story♥️🔐
```MALLAKAR```
*Hajara L Sadeq*
📚 *JARUMAI WRITER’S ASSOCIATION * 📚
بسم الله الر حمن الر حين
_Last Free Page_
*BOOK ONE*📔
🅿️...............33&34
........Ya Janyo hannunta janta ya fara yi tun tana tirjewa harta hakura Dan sosai ta tsorata suna fita farfajiyar wajen Hall din Ya wullata Ta fad'i dafe kanta tayi Wanda da kyal ya hana ya buge kuka ta fashe dashi ta ce.
"Yaya Airanka ce fa da kajimun ciwo fa" Cike da b'acin rai Arman ya nunata da yatsa ya ce "Daman irin abunda kike bana nan,ki shiga filin rawa kina karkada jikinki ko wani k'are da doki yana karewa halittarki kallo kega mahaukaciya,ko gyale babu ga wannan tsinannun kayan da suka matseki ya mukayi dake kwanaki ban hanaki rawa ba sannan ban hanaki saka matsatsun kaya ba ,ban hanaki mu'amula da maza ba ,Duka abubuwan da na hanaki yau na kamaki da kaifinsu daman irin abunda kike bana nan" ya k'arasa fad'a cikin d'aga murya .
Aira sosai tashiga tashin hankali tasan Idan ran Arman ya b'aci bai iya fushi ba Batasan lokacin da ta tashi ba ta fad'a jikinshi tare da sakin kuka ta ce "I'm so sorry yaya Bazan sakeba forgive me please kayi hakuri " Ajiyar zuciya Arman ya sauke sai yaji zuciyarshi tayi sanyi yana daga cikin abunda yake k'ara mishi k'aunar Aira da idan tayi laifi zata bashi hakuri koda kuwa itace mai Gaskiya bata da girman kan bada hakuri.
daddab'a bayanta ya fara cikin kwantar da murya ya ce "yi shiru daina kukan is okay na hakura Amma karki sake kinji my cutie idan ba so kike zuciyata ta buga ba " Sosai Aira taji dad'i k'ara Rungumeshi tayi tare da Murmushi ta ce "Thnks yaya shiyasa nake sonka kana da saurin yafiya" Sai kuma ta rufe bakinta sai yanzu ta tuna b'aram b'aramar da tayi murmushi Kad'an Arman yayi sannan ya janyeta daga jikinshi
kama hannunta yayi ya bud'e mata mota suka shiga ta na Front sit shi kuma yana mazaunar driver A hanya Aira ta ce "Amma Yaya ya akayi kazo wajennan Bayan nasan baka gari kuma bakasan Wajenba" Cutie kenan Kin manta yanzu kiwon mutum ake ba dabba ba"Cike da mamaki Aira ta ce "Yaya kiwon mutum kuma me kake nufi" Ina nufin kome mutum yake a idon mutane yanda akai nazo wajennan a isha'i ma ina Abuja Wajen 9:45 haka Wani Abokina Dake nan kano ya kirani yake Cemun yaga kanwata wajen wata dinner.
Sosai nayi mamaki nace wace kanwartau sai yake Cemun nahau what's app zai turomun videon ta na gani idan ita ce "Ina hawa ya turomun videon ki kina rawa wasu tsinannun y'an iska na miki lik'i karkiga yanda hankalina ya tashi ban k'arasa Kalla ba na tashi na tafi Airport na yanki ticket na taho Ina zuwa na kirashi yayimun kwatancen wajen shi kanshi saida yayi mamakin cewa Na shigo garin"
Cike da mamaki Aira ta ce "Chab Amma abokin nan naka anyi Dan sa ido to shi a ina ya sanni" A Hoto"Hoto kuma yaya a ina kenan Nida ba post din hotona nake social media ba "Hararta yayi ya ce " kima fara mana ki gani"
Dariya tayi ganin yanda yayi maganar ta ce "wace ni wa ya haifeni a garin nan " Dariya yayi Kad'an sosai Komai Aira tayi take burgeshi ya ce "a d'akina da ya tab'a shiga Yaga hotunanki a lokacin ya nuna mun yana sonki na cemai kanwata ce kuma anyi mata miji Sai ya hakura " murmushi Aira tayi ta ce "Me ma zanyi da d'an sa ido gwara da kace mashi haka dukda dai ba ayimun mijinba".
Harar wasa yayi mata yace "wa ya fad'a maki ba ayi miki miji ba Ai nariga da zab'a miki mijin da ya dace dake ko bazaki amince da zab'in yayanki ba" Murmushi tayi tare da Kauda kai ta kalli gefen titi Dan batason maganar"Baikara cewa komai ba harsuka isa gida lokacin 12pm danma Allah yasa a gida Ansan Dinner sukaje kuma a motar gida sukaje A ita za a maidosu saitaje ita gaba tayo,
Bye bye tayiwa Arman Ta ce "Sai gobe yaya daan Allah gobe ka shigo Inna fa na nemanka" karki damu cutie zanshigo goben "Thnks my yaya bye bye ta fad'a tana daga mai hannu saida yaga shigarta tukwana ya wuce guest house d'inshi Dan yanzu yaje government house Mummy cewa zatayi ba Lafiya ba gwara ya bari sai gobe yaje ba .
Washegari Aira da Amma sukaje suka gygyarawa yayun nasu gida saida yamma suka nufo gida kamar karsu rabu A Hanya Aira ta ce " Amma bakiga Aunty Aysha iyayin nan yau duk tayi lakwas ko bata lafiya dai bakiga ba a sanyaye take ba Yau shikuma Yaya Abdul sai wani lillike mata yake ba ko kunya a gabanmufa dazu yayi mata kiss".
Dariya Amma tayi ta ce "Kikak'i tambayarta kafin mu taho kema da kukafi kusa baki saniba bareni y'ar karoro ko mu koma ki tambaya" Waro idanu Aira tayi ta ce "Rufamun Asirin Har ya koro mu" Dariya Amma tayi sosai ta ce
"Nikuma ya Ummy ce ta ban Mamaki ji fa yau hada cewa Dan Allah karmu tafi mu bari sai Bayan Isha'i Yaya Usman ya maidamu yau ko jarabar babu "Dariya Aira tayi ta ce " Ba dole taso muk'i tafiya ba Barin gida ai saidole Ni ko tausayi bata banba yanzu dai shikenan mune manya a gida Aira ta fad'a tana murna Dariya Amma tayi ta ce "Wlhko muci karanmu ba babbaka Har suka isa gida Suna gulmar yayyin nasu.
Bayan kwana biyu Arman ya koma Wanda dak'yal Ya shawo kan Aira saida ya shaida mata nan da two weeks zaidawo yayi hutun One months sosai Aira tayi farinciki haka ko akayi baiyi sati biyu ba ya dawo Aira jinta take cikin Farinciki Marar musaltuwa Tunda yazo Aira ta tarki k'aryar fita Wanda Aysha ce ta d'aure mata gindi saita kira Mamy ta ce " Dan Allah Aira tazo ta tayata Aiki haka Mamy zata barta batare da kokontoba Dan yanzu Hankalinta ya kwanta a tunaninta Aira harta mance da ARMAN.
A palourn Aysha suke zauniya su sha Hirarsu Saisu shafe awa Hud'u suna Hira Yauma yazo Aysha ta sa Aira ta kawo mashi snacks Kad'an yaci Shima Dan Aisha ta nuna bazataji dadi ba Sosai Aira da Arman suke shan hira Sai wajen magriba Arman ya tashi yace zasu wuce "
"tashi Aira tayi ta ce " bari naje nayi mata bankwana saimu tafi "ta fad'a ta na Zuwa Palourn Chan ciki Inda Aysha take da mijinta " Abdul ya ce su Aira manya Angama Shan Love din"Dariya tayi tare da rufe fuska ta ce "Kai yaya kaima haka zakace Nasan Aunty zata fad'a maka " Aysha dake jikin mijinta kallon Aira tayi ta ce "Ai yanzu ba wani rufe rufe y'an matan Abba yanzu kuma sai ina".
Uhm gida zamu wuce"Okay to ki gaishe da mutanen gidan"To Aunty zasuji "Saikuma yaushe " Sai idan kuma an barni kinsan dazu dak'yal Mamy ta bari cewa tayi nafiya miki zarya"Dariya Aysha tayi ta ce "Lallaima Mamy Danma batasan ba ba saboda ni ake zuwaba Duka zuwan na Arman"
Dariya tayi ta ce "Kai Aunty Nifa saboda ke nake zuwa Yanzu dai munwuce kar ya gaji da jira" Okay to Allah kiyaye Aira harta juya zata fita Aysha ta kira sunanta Juyowa tayi tashi Aysha ta kama hannunta ta ce "Sis karki bari wata matsala ta afku kidinga bi a hankali kinsan Abba yasan kuna had'uwa da Arman a gida na ni kaina na shiga ukku sannan ku daina yawo barkatai a gari Dan Allah saboda gudun zargi "
k'asa tayi da kanta ta ce "Insha Allahu Aunty zan kiyaye " Hug din juna sukayi tukwana Aira ta tafi Bayan Aira ta tafi Mijin Aysha ya ce "My love abunda kike kina kyautawa kuwa?Cike da mamaki Aysha ta ce " Me Dia"Na barin Aira da Arman suna kebewa anan mana Bayan iyayenku a yanda kika fad'amun sun rabasu me zaisa ki basu shawarar su hakura da juna Ita kuma ki bata shawarar ta tunkari karatunta Amma wannan hanyar da kika bud'e musu ba mai bullewa bace
yanda Abba keda burin y'ay'anshi suyi karatu banga Alamun ko Kad'an a idon Aira akwai wani karatu a ranta ba bakiga Duka Rayuwarta a soyayyar ARMAN take tafiya ki bata shawarar Ko bazata rabu da shi ba ki nuna mata karatu zatayi kafin inma auran ne ya biyo baya bakiganin yarinyace marar wayau"ya k'arasa fad'a yana Jan numfashi
"Shiru Aysha tayi Tabbas hakane cike da damuwa ta ce " Baby bazaka gane bane Aira da Arman suna matuk'ar son junansu Wanda ni kaina bazan iya kwatanta maka kalarsa ba ta Riga ta mutu a kanshi tun kafin tasan kanta Shima kuma haka sauya musu ra'ayi Abu ne mai wahala dalilin da yasa kuma nake barinsu zuwa nan dole ne fa saisun had'u a koma ina ne gudun kaucewa hanya kasan ance duk Inda mace da namiji suka had'u na ukkunsu shaid'an ne dukda nasan ba halinsu bane amma kiyayewa na da kyau hakan yasa nace su dinga zuwa nan yafi kwanciyar hankali akan suje wani wajen daban
Ina son y'ar uwata Abdul sosai bantaba Jin a raina ba wai ba ciki d'aya muka fito da Aira ba sonda nake mata yafi son da nake yiwa wanda muke uwa d'aya uba d'aya Dan haka bazanyi Abunda zai chutar da ita ba "hakane kuma baby da wata ya wannan Allah dai ya kawo musu mafita cikin Sauk'i " Ameen Aysha ta fad'a .
*NORMAL GROUP #200*
*V T U #300*
*PC #300*
_*Miss Hajo ce*_🤙🏿
[6/9, 12:56] Hajo: 🍏 *NI DA YAYA ARMAN* 🍏
Hot love story♥️🔐
```MALLAKAR```
*Hajara L Sadeq*
📚 *JARUMAI WRITER’S ASSOCIATION * 📚
بسم الله الر حمن الر حين
_Last Free Page_
*BOOK ONE*📔
🅿️...............33&34
........Ya Janyo hannunta janta ya fara yi tun tana tirjewa harta hakura Dan sosai ta tsorata suna fita farfajiyar wajen Hall din Ya wullata Ta fad'i dafe kanta tayi Wanda da kyal ya hana ya buge kuka ta fashe dashi ta ce.
"Yaya Airanka ce fa da kajimun ciwo fa" Cike da b'acin rai Arman ya nunata da yatsa ya ce "Daman irin abunda kike bana nan,ki shiga filin rawa kina karkada jikinki ko wani k'are da doki yana karewa halittarki kallo kega mahaukaciya,ko gyale babu ga wannan tsinannun kayan da suka matseki ya mukayi dake kwanaki ban hanaki rawa ba sannan ban hanaki saka matsatsun kaya ba ,ban hanaki mu'amula da maza ba ,Duka abubuwan da na hanaki yau na kamaki da kaifinsu daman irin abunda kike bana nan" ya k'arasa fad'a cikin d'aga murya .
Aira sosai tashiga tashin hankali tasan Idan ran Arman ya b'aci bai iya fushi ba Batasan lokacin da ta tashi ba ta fad'a jikinshi tare da sakin kuka ta ce "I'm so sorry yaya Bazan sakeba forgive me please kayi hakuri " Ajiyar zuciya Arman ya sauke sai yaji zuciyarshi tayi sanyi yana daga cikin abunda yake k'ara mishi k'aunar Aira da idan tayi laifi zata bashi hakuri koda kuwa itace mai Gaskiya bata da girman kan bada hakuri.
daddab'a bayanta ya fara cikin kwantar da murya ya ce "yi shiru daina kukan is okay na hakura Amma karki sake kinji my cutie idan ba so kike zuciyata ta buga ba " Sosai Aira taji dad'i k'ara Rungumeshi tayi tare da Murmushi ta ce "Thnks yaya shiyasa nake sonka kana da saurin yafiya" Sai kuma ta rufe bakinta sai yanzu ta tuna b'aram b'aramar da tayi murmushi Kad'an Arman yayi sannan ya janyeta daga jikinshi
kama hannunta yayi ya bud'e mata mota suka shiga ta na Front sit shi kuma yana mazaunar driver A hanya Aira ta ce "Amma Yaya ya akayi kazo wajennan Bayan nasan baka gari kuma bakasan Wajenba" Cutie kenan Kin manta yanzu kiwon mutum ake ba dabba ba"Cike da mamaki Aira ta ce "Yaya kiwon mutum kuma me kake nufi" Ina nufin kome mutum yake a idon mutane yanda akai nazo wajennan a isha'i ma ina Abuja Wajen 9:45 haka Wani Abokina Dake nan kano ya kirani yake Cemun yaga kanwata wajen wata dinner.
Sosai nayi mamaki nace wace kanwartau sai yake Cemun nahau what's app zai turomun videon ta na gani idan ita ce "Ina hawa ya turomun videon ki kina rawa wasu tsinannun y'an iska na miki lik'i karkiga yanda hankalina ya tashi ban k'arasa Kalla ba na tashi na tafi Airport na yanki ticket na taho Ina zuwa na kirashi yayimun kwatancen wajen shi kanshi saida yayi mamakin cewa Na shigo garin"
Cike da mamaki Aira ta ce "Chab Amma abokin nan naka anyi Dan sa ido to shi a ina ya sanni" A Hoto"Hoto kuma yaya a ina kenan Nida ba post din hotona nake social media ba "Hararta yayi ya ce " kima fara mana ki gani"
Dariya tayi ganin yanda yayi maganar ta ce "wace ni wa ya haifeni a garin nan " Dariya yayi Kad'an sosai Komai Aira tayi take burgeshi ya ce "a d'akina da ya tab'a shiga Yaga hotunanki a lokacin ya nuna mun yana sonki na cemai kanwata ce kuma anyi mata miji Sai ya hakura " murmushi Aira tayi ta ce "Me ma zanyi da d'an sa ido gwara da kace mashi haka dukda dai ba ayimun mijinba".
Harar wasa yayi mata yace "wa ya fad'a maki ba ayi miki miji ba Ai nariga da zab'a miki mijin da ya dace dake ko bazaki amince da zab'in yayanki ba" Murmushi tayi tare da Kauda kai ta kalli gefen titi Dan batason maganar"Baikara cewa komai ba harsuka isa gida lokacin 12pm danma Allah yasa a gida Ansan Dinner sukaje kuma a motar gida sukaje A ita za a maidosu saitaje ita gaba tayo,
Bye bye tayiwa Arman Ta ce "Sai gobe yaya daan Allah gobe ka shigo Inna fa na nemanka" karki damu cutie zanshigo goben "Thnks my yaya bye bye ta fad'a tana daga mai hannu saida yaga shigarta tukwana ya wuce guest house d'inshi Dan yanzu yaje government house Mummy cewa zatayi ba Lafiya ba gwara ya bari sai gobe yaje ba .
Washegari Aira da Amma sukaje suka gygyarawa yayun nasu gida saida yamma suka nufo gida kamar karsu rabu A Hanya Aira ta ce " Amma bakiga Aunty Aysha iyayin nan yau duk tayi lakwas ko bata lafiya dai bakiga ba a sanyaye take ba Yau shikuma Yaya Abdul sai wani lillike mata yake ba ko kunya a gabanmufa dazu yayi mata kiss".
Dariya Amma tayi ta ce "Kikak'i tambayarta kafin mu taho kema da kukafi kusa baki saniba bareni y'ar karoro ko mu koma ki tambaya" Waro idanu Aira tayi ta ce "Rufamun Asirin Har ya koro mu" Dariya Amma tayi sosai ta ce
"Nikuma ya Ummy ce ta ban Mamaki ji fa yau hada cewa Dan Allah karmu tafi mu bari sai Bayan Isha'i Yaya Usman ya maidamu yau ko jarabar babu "Dariya Aira tayi ta ce " Ba dole taso muk'i tafiya ba Barin gida ai saidole Ni ko tausayi bata banba yanzu dai shikenan mune manya a gida Aira ta fad'a tana murna Dariya Amma tayi ta ce "Wlhko muci karanmu ba babbaka Har suka isa gida Suna gulmar yayyin nasu.
Bayan kwana biyu Arman ya koma Wanda dak'yal Ya shawo kan Aira saida ya shaida mata nan da two weeks zaidawo yayi hutun One months sosai Aira tayi farinciki haka ko akayi baiyi sati biyu ba ya dawo Aira jinta take cikin Farinciki Marar musaltuwa Tunda yazo Aira ta tarki k'aryar fita Wanda Aysha ce ta d'aure mata gindi saita kira Mamy ta ce " Dan Allah Aira tazo ta tayata Aiki haka Mamy zata barta batare da kokontoba Dan yanzu Hankalinta ya kwanta a tunaninta Aira harta mance da ARMAN.
A palourn Aysha suke zauniya su sha Hirarsu Saisu shafe awa Hud'u suna Hira Yauma yazo Aysha ta sa Aira ta kawo mashi snacks Kad'an yaci Shima Dan Aisha ta nuna bazataji dadi ba Sosai Aira da Arman suke shan hira Sai wajen magriba Arman ya tashi yace zasu wuce "
"tashi Aira tayi ta ce " bari naje nayi mata bankwana saimu tafi "ta fad'a ta na Zuwa Palourn Chan ciki Inda Aysha take da mijinta " Abdul ya ce su Aira manya Angama Shan Love din"Dariya tayi tare da rufe fuska ta ce "Kai yaya kaima haka zakace Nasan Aunty zata fad'a maka " Aysha dake jikin mijinta kallon Aira tayi ta ce "Ai yanzu ba wani rufe rufe y'an matan Abba yanzu kuma sai ina".
Uhm gida zamu wuce"Okay to ki gaishe da mutanen gidan"To Aunty zasuji "Saikuma yaushe " Sai idan kuma an barni kinsan dazu dak'yal Mamy ta bari cewa tayi nafiya miki zarya"Dariya Aysha tayi ta ce "Lallaima Mamy Danma batasan ba ba saboda ni ake zuwaba Duka zuwan na Arman"
Dariya tayi ta ce "Kai Aunty Nifa saboda ke nake zuwa Yanzu dai munwuce kar ya gaji da jira" Okay to Allah kiyaye Aira harta juya zata fita Aysha ta kira sunanta Juyowa tayi tashi Aysha ta kama hannunta ta ce "Sis karki bari wata matsala ta afku kidinga bi a hankali kinsan Abba yasan kuna had'uwa da Arman a gida na ni kaina na shiga ukku sannan ku daina yawo barkatai a gari Dan Allah saboda gudun zargi "
k'asa tayi da kanta ta ce "Insha Allahu Aunty zan kiyaye " Hug din juna sukayi tukwana Aira ta tafi Bayan Aira ta tafi Mijin Aysha ya ce "My love abunda kike kina kyautawa kuwa?Cike da mamaki Aysha ta ce " Me Dia"Na barin Aira da Arman suna kebewa anan mana Bayan iyayenku a yanda kika fad'amun sun rabasu me zaisa ki basu shawarar su hakura da juna Ita kuma ki bata shawarar ta tunkari karatunta Amma wannan hanyar da kika bud'e musu ba mai bullewa bace
yanda Abba keda burin y'ay'anshi suyi karatu banga Alamun ko Kad'an a idon Aira akwai wani karatu a ranta ba bakiga Duka Rayuwarta a soyayyar ARMAN take tafiya ki bata shawarar Ko bazata rabu da shi ba ki nuna mata karatu zatayi kafin inma auran ne ya biyo baya bakiganin yarinyace marar wayau"ya k'arasa fad'a yana Jan numfashi
"Shiru Aysha tayi Tabbas hakane cike da damuwa ta ce " Baby bazaka gane bane Aira da Arman suna matuk'ar son junansu Wanda ni kaina bazan iya kwatanta maka kalarsa ba ta Riga ta mutu a kanshi tun kafin tasan kanta Shima kuma haka sauya musu ra'ayi Abu ne mai wahala dalilin da yasa kuma nake barinsu zuwa nan dole ne fa saisun had'u a koma ina ne gudun kaucewa hanya kasan ance duk Inda mace da namiji suka had'u na ukkunsu shaid'an ne dukda nasan ba halinsu bane amma kiyayewa na da kyau hakan yasa nace su dinga zuwa nan yafi kwanciyar hankali akan suje wani wajen daban
Ina son y'ar uwata Abdul sosai bantaba Jin a raina ba wai ba ciki d'aya muka fito da Aira ba sonda nake mata yafi son da nake yiwa wanda muke uwa d'aya uba d'aya Dan haka bazanyi Abunda zai chutar da ita ba "hakane kuma baby da wata ya wannan Allah dai ya kawo musu mafita cikin Sauk'i " Ameen Aysha ta fad'a .