Sashe 91
Nakasa Ba Kasawa Bace Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Baki Hayatudden ya turo gaba tare da cewa.
"Duk da haka dai, ai nasan Hammana JARUMI ne Insha Allah bazai taɓa zama LOSER ba, shi zaiyi nasara akan komai!".
Murmushi kawai Ummi tayi tare da fita sha'aninsu, nan suka cigaba da murnarsu shida Raliya suna shewansu, Ummi kuwa Adda Rahama taƙira ta sanar mata, sosai Adda Rahama taji daɗin zancen na Ummi, don itama tana da burin ganin auren ƙanin nata, haka Raihana ma tacika da murna alokacin da Ummi ta sanar da'ita.
Acan G.R.A kuwa su Baffa Ali sun samu isa babban gidan na Baba Malam bisa jagorancin mahaifin Ishaq, suna isa cikin gidan, Wani matashi mai kamala Ya Aminu kenan ya ƙaraso garesu, cike da girmamawa ya basu hannu suka gaisa, nan yayi musu jagora zuwa babban falon Baba Malam ɗin, da sallama ɗauke abakinsu suka kutsa kansu cikin falon....!
By
*GARKUWAR FULANI*
8/19/20, 11:30 AM - Ummi Tandama: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAKASA BA KASAWA BACE*
*PAGE 27*
NA
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Cikin tsananin sakin fuska da cikar mutuntaka da
martaba, Baba malam ya mik'e tare da cewa.
"Ha Malam Ashiru kaine yau a gidan namu."
Sai kuma yayi saurin isowa inda suke tare da cewa.
"Kai Alhamdulillahi yau inada manyan bak'i wa nake gani kamar Aliyu?"
cikin happy Baban Ishaq yace.
"Ikon Allah kace dara taci gida kenan."
dariya Baba malam yayi irin tasu ta dattawa masu mutunci da cikar kamala haɗi da ilimi,
hannu yasa ya jawo hannun bappa Ali tare da nunawa su malam Ashiru inda zasu zauna,
kana ya kalli Baban ishaq da Aminu da kuma abokinshi malam Adam mukhtar kana sai Ahmad da yanzu ya shigo musu da ruwa cikin nuna sanaiyya Baba malam yace.
"Wannan ai k'anin mune,
Limamin masallacin fadar garinmu dukku ne.
Kuma mahaifinsu ne ya fara d'igamin Alifun akan allona, shine malamina a wurinshi nayi karatu har nayi sauk'a Al'qura'ani mai girma."
Sai ya kuma nuna malam Ashiru kana yace.
"Wannan kuma shine abokina tun na k'uruciya."
Sosai sukaji dad'in wanna abu,
cikin dattaku Dirankad'i baban ishaq kenan yace.
"Alhamdulillahi, wanna abu yayi kyau."
Cikin kamala malam Adam yace.
"Ainun kuwa."
Ya Ahmad ne yayi murmushi tare da gaidasu cikin nitsuwa, murmushi Bappa Ali yayi kana yace.
"Kaddai Ahmad ne ya girma haka?"
Murmushi Baba malam yayi tare da cewa.
"Shine fa, shima yanzu harda yara gareshi."
"Ikon Allah girman d'an adam babu wuya."
Cewar Malam Ashiru.
Shi kuwa malam Adam gyara zama yayi tare da cewa.
"Bisa alamu dai bakuyi rik'o da zumuncinku bane,
shiyasa har kuka gaza shaida yaran."
Dirankadi ne ya d'an k'urb'i ruwan da Ahmad ya zuzzuba musu cikin kofuna kana yace.
"Ato yanzu dai igiyar zumuncin muka zo neman k'ullawa."
Murmushi mai kama da dariya sukayi baki d'aya,
kana suka d'anyi gaishe-gaishe da tambayar bayan rabuwa sosai sukaji dad'in ganin juna, shiru suka d'anyi.
Sai kuma Baba malam ya d'an kalli Bappa Ali tare da cewa.
"Ina d'alibi na, Hamman Zaleeha?."
cikin murmushi bappa Ali yace.
"Saifuddeen ne yana nan lafiya."
Jinjina kai baba malam yayi tare da cewa.
"Shima yayi aureko?."
Malam Ashiru ne ya amshe zancen da cewa.
"To yana dai da niya."
"Masha Allah. Allah Ya sanya al'khairi, Allah Ya jib'anci lamuranshi, yaji tausayin maraicinshi ya bashi mace ta gari."
cewar baba malam
"Amin Amin" Suka amsa baki d'aya.
Kana duk sai sukayi shiru tare da meda hankalin su kan Dirankadi, daya gyara zama tare da yin gyaran murya, kana ya kalli Baba malam da Malam Adam cikin nitsuwa yace.
"To Alhamdulillahi, komai zaizo da sauk'i tunda sanaiya ya shigo cikin lamarin."
Kai suka gyad'a baki d'ayansu alamun gamsuwa, shi kuwa cigaba yayi da cewa.
"To wannan tafiya dai ko ince ziyara ta d'alibin naka ne."
cikin sakin fuska Baba malam yace.
"Masha Allah Saifuddeen ko?."
"Na'am shi dai."
Cewar Malam Ashiru.
Aminu da Ahmad kuwa sunyi shiru kansu a k'asa domin girmama iyayen nasu.
Dirankadi ne yaci gaba da cewa.
"Shi dai Saifuddeen naka, shine yaga 'yar wojenka, to ya yaba da tsarin tarbiyan ta,
har yayi sha'awar ta zamo mata gareshi kuma uwar yaranshi in Allah ya nufa."
Cikin tsananin farin ciki Baba malam yake jinjina kai, domin shi dai yasan su waye Baffa Ali, yasan tushensu ya kuma san tarbiyar Saifuddeen wacce kusan shima ya tarbiyantar dashi,
dominko d'alibinshi ne, a wurinsa Saifuddeen yayi hadda bayan sauk'an karatu da yayi a wurin kakanshi.
Yasan Saifuddeen farin sani, yasan sababin ciwon da ya jaza mushi kurumta, yana tsananin son d'alibin nashi sosai, irin soyayyar da malami keyiwa d'alibinshi mai gwazo da ilimi da basira, nakasar da Saifuddeen ɗin ya samu ta k'ara samishi tausayinshi acikin ranshi,
shiyasa koda yaji cewa Saifuddeen ne ke son d'iyar tashi, ya cika da tsananin farin ciki. Wanda ya kasa b'oyuwa akan fuskarshi.
Haka kawai Ahmad yaji yana mugun son Saifuddeen, saboda ganin yadda jin sunanshi kawai yasa mahaifinshi farin ciki.
Sai Kuma suka meda dubansu kan Bappa Ali da yayi gyaran murya kana yace.
"To koda ya shaida mana, yana sonta, ya nemi da muzo mu nema mishi izinin gabatar da kanshi a gareta,
in ba'a tsaida mata mijiba,
to shine dalilin zuwanmu dan sama mishi izini daga bakin iyayenta, kamar yadda shari'a ta tsara mana."
Malam Adam ne yayi murmushi kana yace.
"To Alhamdulillahi ba'a rigada an tsaida mata mijiba,
kana dama duk masu zuwa gareta bata tsaida gwaniba,
fatanmu in yazo ta ganshi su dai-dai ta tsakanin su."
Sosai Aminu ma kejin dad'i dan tabbas yasan wanna mutane ne masu mutunci wala Allah Zaleeha ta amince dashi,
dan yana sane da shak'uwarta da Saifuddeen.
Shi kuwa baba malam kai ya jinjina musu alamun.
"Eh abinda amininshi ya fad'a hakane a ranshi.
Ajiyan zuciya mai nauyi bappa Ali ya sauk'e tare da gyara zamanshi,
kana ya fuskancesu da kyau sannan yace.
"To amman fa wani hamzari ba guduba,
kasan Saifuddeen yanada larurar nakasa,
kunaga hakan bazai zama matsala ba?."
Gyara zama baba malam yayi kana yace.
"Uhumm Aliyu kenan, to me a cikin nakasa? ai ita NAKASA BA KASAWA BACE,
kuma ai ko wanne d'an adam bai san k'arshensa ba."
Malam Adam ne ya karben zancen da cewa.
"Hak'k'un don duk d'an adam ba'a gama mishi halittarsa ba har sai randa ya kwanta dama."
Cikin d'an jin dad'i, da kwarin guiwa bappa Ali yace.
"Malam Bashir, bayan kuramtanfa Saifuddeen ya kuma samun nakasar spinal cord injury! shekara d'aya daya gabata."
Da sauri Ahmad da Aminu suka d'ago kai suka zuba mishi idanu, cikin alamun tambaya,
shi kuwa Malam Adam cikin son samun k'arin bayani yace.
"To kuma zaiyi aure? Ya yanayi tsaurin cutar, kunfa san cutar lakar jiki ba k'aramar nakasa bace."
Baba Malam ne ya d'ago kanshi tare da girgizawa abokin nashi kai.
tuni tausayin Saifuddeen ya cika mishi zuciya, sai dai ya sani su Baffa Ali sun san abinda sukeyi, in har cutar ta Saifuddeen ta tsananta bazasuyi yunk'urin nema mishi aureba.
Shi kuwa Baffa Ali wayarshi ya zaro kana ya shiga Gallery d'inshi, sashin pictures d'in Saifuddeen ya shiga,
wanda sunfi hamsin kuma duk Hayatuddeen ke tura mishi su,
Aminu ya mik'awa wayar tare da cewa.
"Gashi nan zaune a kan wellchair d'inshi."
Da sauri Aminu ya amashi wayar ya fara kallon hotunan shida Ahmad.
gaba d'aya jikinsu yayi sanyi ganin k'addara da k'udurar ubangiji a kan wanna kyakkyawan hallita,
gashi da cikar haiba,
tuni Ahmad baisan yana zubda hawayeba, ganin wani hoton Saifuddeen dake zaune bisa sofa, Umminshi na zaune kan hannun kujerar ta rik'e mishi haba shi kuwa ya d'an raba jikinta duk suna dariya,
Hayatuddeen kuwa na gefe bisa wellchair d'in Hamman nashi, yana kallonsu yana turb'una fuska waifa shine auta,
Ahmad kuwa mijin Raliya, na tsaye kan Hayatuddeen d'in yana mishi dariya,
Raliya ce ta d'aukesu hoton da yayi masifar kyau.
Hannu yasa ya sharte hawayenshi tare da mik'awa malam Adam wayar, bayan ya gama kallon hotunan ne wanda wasu Saifuddeen Yana kan sallaya, wasu kuwa yana tura welchair d'insa,wasu kuma yana konce kan gado ko 3 sitter, sam bazaka tab'a yarda yanada matsalar spinal cord injury ba.
mik'awa Baffa Ali wayar yayi, tare da maida hawayen tausayin Saifuddeen da suka cika masa idanu, kana a hankali yace.
"Shin zai iya aure har ya iya kusantar mace har in Allah ya nufa su samu haihuwa!?."
Wani sassanyar ajiyar zuciya Baffa Ali yayi kana ya, musu duk cikekken bayanan da doctors sukayi musu ya k'ara da cewa.
"Likitoci sun bamu tabbacin cewa zai iya aure harma da haihuwa, domin nakasarsa bata shafi jijiyoyin mazantakarsa ba.
Kuma ko jiya da sukaje suka sameni da batun saida na kuma tambayarshi batun lafiyarshi.
Ya bani tabbacin shifa baida matsala ko kad'an."
Jin haka yasa Baba malam yin murmushi tare da cewa.
"Alhamdulillahi, na bawa Saifuddeen dama yazo ya gabatar da kanshi a wurin Zaleeha, in dai tayi mishi to in sha Allah Zan bashi ita."
Wani matsainacin farin cikine ya rufesu baki d'aya,
Aminu da Ahmad ma sun aminta da Saifuddeen, domin suma ai basu san k'arshensu ba.
Malam Adam ne ya gyara zama tare da cewa.
"An bashi dama yazo ya gabatar da kanshi, fatanmu Allah ya dai-dai-ta tsakaninsu."
"Amin Amin." Sukace baki d'aya kana,
daga nan suka ɗan taɓa hira, daga bisani su Baffa Ali suka mik'e da niyar tafiya,
Har bakin gate wurin motocinsu, Baba malam da abokinshi Malam Adam dasu Aminu sukayi musu rakiya.
Kai tsaye gidansu Saifuddeen suka nufa,
Wanda yake zaune a falon side ɗinshi shida Ahmad da kuma ishaq,
hira suke amman gaba ɗaya hankalinshi baya kansu, duk tunaninshi naga su Baffa Ali,
tsoro yakeji kar suje ace musu anyi mata miji.
Ahmad ne ya kalleshi tare da cewa.
"Wai mene sai kayi wani shiru, in ma an bada ita, ai akwai wasu matan."
Hararanshi yayi tare da girgiza mishi kai, kana ya mishi alaman "Itace muradin zuciyarshi, kuma abincin ruhinshi."
mik'ewa Ahmad yayi cikin yin dariya kana yace.
"To nama jiyo muryar Baffa Ali a parlour ku taho muje muji dame suka dawo."
Kusan a tare suka fito,
yayinda Saifuddeen yaketa musu kallon nazartar fuskokinsu.
Murmushi yayi ganin Dirankadi na cewa Ummi.
"Alhamdulillahi tafiya tayi kyau, abuma duk namune."
wani irin sassanyan ajiyan zuciya Ummi tayi tare da cewa.
"Gidan mutunci ne ko?."
Da sauri baffa Ali yace.
"Duk da haka dai, ai nasan Hammana JARUMI ne Insha Allah bazai taɓa zama LOSER ba, shi zaiyi nasara akan komai!".
Murmushi kawai Ummi tayi tare da fita sha'aninsu, nan suka cigaba da murnarsu shida Raliya suna shewansu, Ummi kuwa Adda Rahama taƙira ta sanar mata, sosai Adda Rahama taji daɗin zancen na Ummi, don itama tana da burin ganin auren ƙanin nata, haka Raihana ma tacika da murna alokacin da Ummi ta sanar da'ita.
Acan G.R.A kuwa su Baffa Ali sun samu isa babban gidan na Baba Malam bisa jagorancin mahaifin Ishaq, suna isa cikin gidan, Wani matashi mai kamala Ya Aminu kenan ya ƙaraso garesu, cike da girmamawa ya basu hannu suka gaisa, nan yayi musu jagora zuwa babban falon Baba Malam ɗin, da sallama ɗauke abakinsu suka kutsa kansu cikin falon....!
By
*GARKUWAR FULANI*
8/19/20, 11:30 AM - Ummi Tandama: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAKASA BA KASAWA BACE*
*PAGE 27*
NA
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Cikin tsananin sakin fuska da cikar mutuntaka da
martaba, Baba malam ya mik'e tare da cewa.
"Ha Malam Ashiru kaine yau a gidan namu."
Sai kuma yayi saurin isowa inda suke tare da cewa.
"Kai Alhamdulillahi yau inada manyan bak'i wa nake gani kamar Aliyu?"
cikin happy Baban Ishaq yace.
"Ikon Allah kace dara taci gida kenan."
dariya Baba malam yayi irin tasu ta dattawa masu mutunci da cikar kamala haɗi da ilimi,
hannu yasa ya jawo hannun bappa Ali tare da nunawa su malam Ashiru inda zasu zauna,
kana ya kalli Baban ishaq da Aminu da kuma abokinshi malam Adam mukhtar kana sai Ahmad da yanzu ya shigo musu da ruwa cikin nuna sanaiyya Baba malam yace.
"Wannan ai k'anin mune,
Limamin masallacin fadar garinmu dukku ne.
Kuma mahaifinsu ne ya fara d'igamin Alifun akan allona, shine malamina a wurinshi nayi karatu har nayi sauk'a Al'qura'ani mai girma."
Sai ya kuma nuna malam Ashiru kana yace.
"Wannan kuma shine abokina tun na k'uruciya."
Sosai sukaji dad'in wanna abu,
cikin dattaku Dirankad'i baban ishaq kenan yace.
"Alhamdulillahi, wanna abu yayi kyau."
Cikin kamala malam Adam yace.
"Ainun kuwa."
Ya Ahmad ne yayi murmushi tare da gaidasu cikin nitsuwa, murmushi Bappa Ali yayi kana yace.
"Kaddai Ahmad ne ya girma haka?"
Murmushi Baba malam yayi tare da cewa.
"Shine fa, shima yanzu harda yara gareshi."
"Ikon Allah girman d'an adam babu wuya."
Cewar Malam Ashiru.
Shi kuwa malam Adam gyara zama yayi tare da cewa.
"Bisa alamu dai bakuyi rik'o da zumuncinku bane,
shiyasa har kuka gaza shaida yaran."
Dirankadi ne ya d'an k'urb'i ruwan da Ahmad ya zuzzuba musu cikin kofuna kana yace.
"Ato yanzu dai igiyar zumuncin muka zo neman k'ullawa."
Murmushi mai kama da dariya sukayi baki d'aya,
kana suka d'anyi gaishe-gaishe da tambayar bayan rabuwa sosai sukaji dad'in ganin juna, shiru suka d'anyi.
Sai kuma Baba malam ya d'an kalli Bappa Ali tare da cewa.
"Ina d'alibi na, Hamman Zaleeha?."
cikin murmushi bappa Ali yace.
"Saifuddeen ne yana nan lafiya."
Jinjina kai baba malam yayi tare da cewa.
"Shima yayi aureko?."
Malam Ashiru ne ya amshe zancen da cewa.
"To yana dai da niya."
"Masha Allah. Allah Ya sanya al'khairi, Allah Ya jib'anci lamuranshi, yaji tausayin maraicinshi ya bashi mace ta gari."
cewar baba malam
"Amin Amin" Suka amsa baki d'aya.
Kana duk sai sukayi shiru tare da meda hankalin su kan Dirankadi, daya gyara zama tare da yin gyaran murya, kana ya kalli Baba malam da Malam Adam cikin nitsuwa yace.
"To Alhamdulillahi, komai zaizo da sauk'i tunda sanaiya ya shigo cikin lamarin."
Kai suka gyad'a baki d'ayansu alamun gamsuwa, shi kuwa cigaba yayi da cewa.
"To wannan tafiya dai ko ince ziyara ta d'alibin naka ne."
cikin sakin fuska Baba malam yace.
"Masha Allah Saifuddeen ko?."
"Na'am shi dai."
Cewar Malam Ashiru.
Aminu da Ahmad kuwa sunyi shiru kansu a k'asa domin girmama iyayen nasu.
Dirankadi ne yaci gaba da cewa.
"Shi dai Saifuddeen naka, shine yaga 'yar wojenka, to ya yaba da tsarin tarbiyan ta,
har yayi sha'awar ta zamo mata gareshi kuma uwar yaranshi in Allah ya nufa."
Cikin tsananin farin ciki Baba malam yake jinjina kai, domin shi dai yasan su waye Baffa Ali, yasan tushensu ya kuma san tarbiyar Saifuddeen wacce kusan shima ya tarbiyantar dashi,
dominko d'alibinshi ne, a wurinsa Saifuddeen yayi hadda bayan sauk'an karatu da yayi a wurin kakanshi.
Yasan Saifuddeen farin sani, yasan sababin ciwon da ya jaza mushi kurumta, yana tsananin son d'alibin nashi sosai, irin soyayyar da malami keyiwa d'alibinshi mai gwazo da ilimi da basira, nakasar da Saifuddeen ɗin ya samu ta k'ara samishi tausayinshi acikin ranshi,
shiyasa koda yaji cewa Saifuddeen ne ke son d'iyar tashi, ya cika da tsananin farin ciki. Wanda ya kasa b'oyuwa akan fuskarshi.
Haka kawai Ahmad yaji yana mugun son Saifuddeen, saboda ganin yadda jin sunanshi kawai yasa mahaifinshi farin ciki.
Sai Kuma suka meda dubansu kan Bappa Ali da yayi gyaran murya kana yace.
"To koda ya shaida mana, yana sonta, ya nemi da muzo mu nema mishi izinin gabatar da kanshi a gareta,
in ba'a tsaida mata mijiba,
to shine dalilin zuwanmu dan sama mishi izini daga bakin iyayenta, kamar yadda shari'a ta tsara mana."
Malam Adam ne yayi murmushi kana yace.
"To Alhamdulillahi ba'a rigada an tsaida mata mijiba,
kana dama duk masu zuwa gareta bata tsaida gwaniba,
fatanmu in yazo ta ganshi su dai-dai ta tsakanin su."
Sosai Aminu ma kejin dad'i dan tabbas yasan wanna mutane ne masu mutunci wala Allah Zaleeha ta amince dashi,
dan yana sane da shak'uwarta da Saifuddeen.
Shi kuwa baba malam kai ya jinjina musu alamun.
"Eh abinda amininshi ya fad'a hakane a ranshi.
Ajiyan zuciya mai nauyi bappa Ali ya sauk'e tare da gyara zamanshi,
kana ya fuskancesu da kyau sannan yace.
"To amman fa wani hamzari ba guduba,
kasan Saifuddeen yanada larurar nakasa,
kunaga hakan bazai zama matsala ba?."
Gyara zama baba malam yayi kana yace.
"Uhumm Aliyu kenan, to me a cikin nakasa? ai ita NAKASA BA KASAWA BACE,
kuma ai ko wanne d'an adam bai san k'arshensa ba."
Malam Adam ne ya karben zancen da cewa.
"Hak'k'un don duk d'an adam ba'a gama mishi halittarsa ba har sai randa ya kwanta dama."
Cikin d'an jin dad'i, da kwarin guiwa bappa Ali yace.
"Malam Bashir, bayan kuramtanfa Saifuddeen ya kuma samun nakasar spinal cord injury! shekara d'aya daya gabata."
Da sauri Ahmad da Aminu suka d'ago kai suka zuba mishi idanu, cikin alamun tambaya,
shi kuwa Malam Adam cikin son samun k'arin bayani yace.
"To kuma zaiyi aure? Ya yanayi tsaurin cutar, kunfa san cutar lakar jiki ba k'aramar nakasa bace."
Baba Malam ne ya d'ago kanshi tare da girgizawa abokin nashi kai.
tuni tausayin Saifuddeen ya cika mishi zuciya, sai dai ya sani su Baffa Ali sun san abinda sukeyi, in har cutar ta Saifuddeen ta tsananta bazasuyi yunk'urin nema mishi aureba.
Shi kuwa Baffa Ali wayarshi ya zaro kana ya shiga Gallery d'inshi, sashin pictures d'in Saifuddeen ya shiga,
wanda sunfi hamsin kuma duk Hayatuddeen ke tura mishi su,
Aminu ya mik'awa wayar tare da cewa.
"Gashi nan zaune a kan wellchair d'inshi."
Da sauri Aminu ya amashi wayar ya fara kallon hotunan shida Ahmad.
gaba d'aya jikinsu yayi sanyi ganin k'addara da k'udurar ubangiji a kan wanna kyakkyawan hallita,
gashi da cikar haiba,
tuni Ahmad baisan yana zubda hawayeba, ganin wani hoton Saifuddeen dake zaune bisa sofa, Umminshi na zaune kan hannun kujerar ta rik'e mishi haba shi kuwa ya d'an raba jikinta duk suna dariya,
Hayatuddeen kuwa na gefe bisa wellchair d'in Hamman nashi, yana kallonsu yana turb'una fuska waifa shine auta,
Ahmad kuwa mijin Raliya, na tsaye kan Hayatuddeen d'in yana mishi dariya,
Raliya ce ta d'aukesu hoton da yayi masifar kyau.
Hannu yasa ya sharte hawayenshi tare da mik'awa malam Adam wayar, bayan ya gama kallon hotunan ne wanda wasu Saifuddeen Yana kan sallaya, wasu kuwa yana tura welchair d'insa,wasu kuma yana konce kan gado ko 3 sitter, sam bazaka tab'a yarda yanada matsalar spinal cord injury ba.
mik'awa Baffa Ali wayar yayi, tare da maida hawayen tausayin Saifuddeen da suka cika masa idanu, kana a hankali yace.
"Shin zai iya aure har ya iya kusantar mace har in Allah ya nufa su samu haihuwa!?."
Wani sassanyar ajiyar zuciya Baffa Ali yayi kana ya, musu duk cikekken bayanan da doctors sukayi musu ya k'ara da cewa.
"Likitoci sun bamu tabbacin cewa zai iya aure harma da haihuwa, domin nakasarsa bata shafi jijiyoyin mazantakarsa ba.
Kuma ko jiya da sukaje suka sameni da batun saida na kuma tambayarshi batun lafiyarshi.
Ya bani tabbacin shifa baida matsala ko kad'an."
Jin haka yasa Baba malam yin murmushi tare da cewa.
"Alhamdulillahi, na bawa Saifuddeen dama yazo ya gabatar da kanshi a wurin Zaleeha, in dai tayi mishi to in sha Allah Zan bashi ita."
Wani matsainacin farin cikine ya rufesu baki d'aya,
Aminu da Ahmad ma sun aminta da Saifuddeen, domin suma ai basu san k'arshensu ba.
Malam Adam ne ya gyara zama tare da cewa.
"An bashi dama yazo ya gabatar da kanshi, fatanmu Allah ya dai-dai-ta tsakaninsu."
"Amin Amin." Sukace baki d'aya kana,
daga nan suka ɗan taɓa hira, daga bisani su Baffa Ali suka mik'e da niyar tafiya,
Har bakin gate wurin motocinsu, Baba malam da abokinshi Malam Adam dasu Aminu sukayi musu rakiya.
Kai tsaye gidansu Saifuddeen suka nufa,
Wanda yake zaune a falon side ɗinshi shida Ahmad da kuma ishaq,
hira suke amman gaba ɗaya hankalinshi baya kansu, duk tunaninshi naga su Baffa Ali,
tsoro yakeji kar suje ace musu anyi mata miji.
Ahmad ne ya kalleshi tare da cewa.
"Wai mene sai kayi wani shiru, in ma an bada ita, ai akwai wasu matan."
Hararanshi yayi tare da girgiza mishi kai, kana ya mishi alaman "Itace muradin zuciyarshi, kuma abincin ruhinshi."
mik'ewa Ahmad yayi cikin yin dariya kana yace.
"To nama jiyo muryar Baffa Ali a parlour ku taho muje muji dame suka dawo."
Kusan a tare suka fito,
yayinda Saifuddeen yaketa musu kallon nazartar fuskokinsu.
Murmushi yayi ganin Dirankadi na cewa Ummi.
"Alhamdulillahi tafiya tayi kyau, abuma duk namune."
wani irin sassanyan ajiyan zuciya Ummi tayi tare da cewa.
"Gidan mutunci ne ko?."
Da sauri baffa Ali yace.