Sashe 56
Nakasa Ba Kasawa Bace Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da sallama ta shiga cikin d'akin tace murya kafin a kai ga watsa shirin,
tana shiga ta samu Manager nansu zaune bisa kujera yana aiki,
zama tayi a kujerar gefenshi kana ta ajiye system enta sannan ta zaro woyarta,
aikinta ta farayi bayan kamar 4 minutes ya dago ya kalleta ido ya lumshe tare da shak'an k'amshin turarenta murya can k'asa yace.
"Yau ba gaisuwa ne?."
Jawo ababen aikin tayi ganin alamun ya gama kana tace.
"Oga na gaidaka baka ji bane."
hannunshi yasa ya jawo system in nata kana yace.
"Kawo in tayaki aikin."
ba tare da ta kalleshi ba tace.
"Ngd."
shi kuwa Oga ido ya kuma lumshewa kana murya can k'asa yace.
"Haram."
da sauri ta juyo ta kalleshi tare da cewa.
"Me d'in?."
mik'ewa yayi ya dawo gefenta kana ya fara harhad'a mata na'urorin sannan yace.
"Baliga tasa turare ta fita." shiru tayi sabida kunyar data rufeta daga nan shima bai kuma mgnaba,
har suka gama aiki,
sannan ya bata wani d'an k'aramin abu tare da turo mata laptop enta sannan ya kalli fuskar wayarshi yace.
"5:00 pm lokacin shirinki yayi, jeki sashin asashin watsa labaran ki had'a kawai ki tafi gida dare ya farayi."
mik'ewa tayi tare da gyad'a mishi kai, har taje bakin k'ofa taji ya kuma cewa.
"Ki dena sa turare in zaki taho kana da zakisa nik'ab da kin taimakawa wasu mazan daga fad'awa komar da baza'a kulasu ba."
kai ta gyad'a mishi kana ta fita,
kai tsaye sashin watsa shirye-shiryen su ta nufa tana shiga ta had'a program nata kana ta fito, bata koma cikiba kai tsaye ta nufi parking lot nasu ta shiga mota ta tafi,
a bakin Gate ta samu Raveel sarkin tsoka, cikin tsiya yace.
"Kiyi ta gudun masu k'afa da idanu daji da gani dai wataran sai gurgu ya kwasheki."
Harara ta watsa mishi tare da cewa.
"To sai me? mugu mai bak'in baki."
dariya ya kumayi kana yace.
"To ina ga dai Jinnul asheeq ne ya aure mana ke kowa yazo kice bakyaso sai na fara gulmataki a shirin Hasken Addini Baba malam ya taso min ke a gaba tunda kinƙi yin aure."
ganin zai b'ata mata lokaci ne yasa taja motarta ta tafi.
shi kuwa Rabeel murmushi yayi kana shiga motarshi.
ita kuwa Zaleeha
tana isa gida bayan tayi parking kai tsaye parlour Baba malam ta wuce tana mai jin fargabawa dan tasan kwanan zancen.
Abuja kuwa, k'arfe biyar dai-dai Amina ta shiga d'akin da aka meda Saifuddeen.
Domin ta bashi magungunan shi dayi mishi allura,
tana shiga tayi k'asa da kanta, har ta isa bakin gadon,
hannu tasa ta danna woni d'an abu sai kan gadon ya d'anyi sama yadda yana koncene amman kamar a jingine yake yake,
shi kuwa Saifuddeen jin motsin an d'an tab'ashi ne ya sashi bud'e idanunshi a hankali,
ido ya zuba mata ganin ta zubawa fuskarshi idanu,
amman ita bazata gane idanunshi a bud'e sukeba dan ya regesu sosai zakama yi zaton bacci yake,
shima kanshi ta tsakankanin gashin idanun nashi yake kallonta,
ita kuwa d'an hararanshi tayi kana ta kalli saitin mararshi sannan ta juyo ta kalleshi tare da tura baki tace.
"To Ayu sarkin jaraba, wasu in sun samu larurar daka samu basu sak'e mik'ewa da wuriba wasu kuma har abadan bazama su sake miƙewaba, amman da yake kai Ayune ana tab'aka kad'an kake mik'ewa ka razanani, to wlh allura zan maka a hannunka in ka kuskura, kamin irin na d'azu wlh bazan sake zuwa inda kakeba,
mutun baida lfy ma sai hegiyar fitina."
sai ta kuma kalleshi tare da cewa.
"Gashi Aunty Batulu tace min wai kai kurmane, to ni Amina yanzu taya zanyi in tasheka, bayan kuma nasan wannan abun naka ana tab'aka zai tashi kamar wani maciji."
Takaici ne sosai ya cika Saifuddeen a ranshi yake cewa.
"Kaji fitsarerriyar yarinya, tana k'are min tanadi, dan taga sirrina."
shiru yayi da tunanin nashi jin ta d'an zira mishi allura take a damtsen hannunshi
rumtse ido yayi da dan zafin allurar shigan ruwan allurar a jikinshi
saida yaji ta zare allurar sannan ya bud'e idanunshi dai-dai lokacin ita kuwa ta kalli fuskarshi.
ganin ya tsareta da idanune sai jikinta ya fara tsuma cikin yin k'asa da murya tace.
"Wannan matarshi ta shiga uku, mutun ana tabashi sai ya canza yanayi."
Sai ta kuma kalleshi tare da tsuke fuska tace.
"Gaka da jaraba gaka da k'aton joyst...!
A harabar asibitin kuwa, biyar dai-dai na yamma Su Ummi suka shigo asibitin,
kai tsaye office d'in Dr Aliyu Abban Farida da Ishaq suka nufa bisa jagorancin Dr Adnan.
Kana Ummi kuma da Hayatuddeen kuwa haggo inda Dr Batula yasa suka nufi inda take da alamun itama yanzu ta shigo asibitin,
da sauri suka nufi inda take.
Sukuwa su ishaq suna shiga cikin tamfatsetsen office d'in Dr bayan sun gaggaisa kana sun tambayi mai jiki,
Dr Aliyu ne yayi gyaran murya tare da fuskantarsu cikin nitsuwa yace.
"To Alhamdulillahi mun dai yiwa Saifuddeen iya abinda zamu iya mishi, sauran aiki kuwa yafi k'arfinmu tunda bamu da kayan aikin shi, so dole in dai anason yayi rayuwa cikin salama sai an fiddashi woje domin ceto rayuwanshi da mutuwar konce."
cikin tsananin kad'uwa da fargaba tare rashin gane me Dr yake son sanar dasu Ahmad ya zuba mishi idanu baki na rawa yace.
"Dr ban ganeba ban fahimci maganarka ba meya samu d'an uwana? me matsalar shi? yana raye kuwa? wani hali yake ciki? wani irin ciwone da babu kayan aikinshi anan k'asar tamu? , Dr zai worke kuwa!?."
gaba d'aya ya rude haka ya sashi jerowa Dr Aliyu tambayoyin a firgice.
Cikin taushin lafazi da iya magana tare da kwanatar da hankalin dangin mara lfy irin na sahihan doctors Dr Aliyu ya dafa kafad'an Abban Farida tare zuba mishi idanu kana a hankali yace.
"K.....!
*Ohohoho muje zuwa dai wannan lamarin littafin da salo na ban mmki da tsuma zuciya yake tafe, shauƙi bege ƙauna mai ratsa jikin maranci hmmm abin dai sai wanda ya bi littafin zai gane*
By
*GARKUWAR FULANI*
8/18/20, 7:52 PM - Ummi Tandama: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAKASA BA KASAWA BACE*
*PAGE 17*
NA
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*Wannan shafi gaba ɗayanshi. Sadaukarwa ga Umar ibrahim Wambai, Allahu rabbi ta baka lfy dama dukkan al'ummar musulmai*
_Kada dai ku mance har yanzu Free page kuke samu, wanda ana gab da rufeshi ga masu akwai da niyar biyan kuɗin karantawa, turo katin Mtn na ɗari uku rak ta wannan no 09097853276. Ko kuma ka/ki turo ta asusuna na 0005388578 jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa, kana sai ka/koyi screenshot kids turo min shaidar kin biya ta wannan no 09097853276_
"Ka kwantar da hankalin ba komai, domin dukkan tsanani yana tare da sauk'i, kuma Allah ya sanar damu bai halicci ko wanni ciwoba saida ya halicci maganinshi, sai dai in har ba'a daceba ko kuma ba'a gano mgnin ba! amman ba ciwon da bashida mgnin."
gaba d'aya shiru sukayi domin kalaman Dr Aliyu ya sakarmusu fargabar da tasa jikinsu yin sanyi.
Shi kuwa Dr Aliyu juyawa yayi ya kalli Dr Adnan cikin kula yace.
"Naga alamun kamar wad'annan duk yayunshi neko, ina Mamanshi?."
a hankali Dr Adnan yace.
"Ummi da k'aninshi Hayatuddeen suna woje."
"Je ka shigo dasu." cewar Dr Aliyu,
shiru sukayi baki d'aya,
sai kuma Dr Adnan yace.
"Sir har yanzu mahaifiyarshi bata san sahihin raunin daya samuba,
muna tsoron ta sani kada ta shiga wani halin."
gyaran murya Dr Ayman yayi kana yace.
"Dole tasan matsalar d'anta dole ku duka Dr yayi muku bayani da kanshi, domin ciwonshi ciwone mai buk'atar tallafi da kulawan yan uwa da abokan arzik'i, ciwone da zai girgiza al'jihun ahlin shi, ciwone da d'ole sai an muku bayaninshi yadda za'asan hanyoyin kula dashi,
so kada ku damu jeku kirasu, Dr zaisan yadda zai musu bayani ba tare da ta firgitaba bare ta shiga wani mawuyacin hali."
jin haka yasa Ahmad mik'ewa jiki a sanyaye ya fita.
Jim kad'an suka kuma shigowa tare shi yana gaba Hayatuddeen na binshi a baya, kana Ummi na biye dasu.
inda ya tashi ya nunawa Ummi ta zauna kana Hayatuddeen ya tsaya gefenta.
Ganin haka Dr Ayman ya jawo wasu yan kujeru guda biyu ya baiwa Ahmad da Hayatuddeen. Bayan duk sun gaggaisa, Dr Aliyu ya fuskanci Ummi da kyau, cikin bada k'arfin guiwa yace.
"Maman Saifuddeen, kin shiga kin ganshi kuwa?."
cikin tsoron da tunda Ahmad ya kirata ta shigeshi cikin sanyin tace.
"Ban ganshi ba bai ganniba, bansan wani hali yake cikiba, dama akan Dr Batulu zata kaimu yanzu mu ganshi sai kuma akace kana kirana."
cikin bata k'arfin guiwa yace.
"Ba matsala zuwa anjima zaki ganshi."
ajiyan zuciya ta sauk'e tare da gyad'a kai alamun gamsuwa,
sai kuma tace.
"Dr me ya sameshi ne?."
gyaran murya yayi kana yace.
"Ki kontar da hankalin ki, zan miki bayanin matsalarsa dan ku shawarta yadda za'ayi jinyarshi."
kusan a tare sukace.
"Muna jinka Dr meke damunshi!?."
kanshi ya d'an kauda daga garesu kana ya bud'i baki a hankali cikin nitsuwa da taushin lafazi irin nasu na Doctors ta yadda bazasu firgita yan uwan majin yaciba yace.
*"Spinal Cord Injury (cutar laka)."*
da sauri Ishaq da Ahmad suka rumtse ido da tsananin k'arfi,
yayinda Hayatuddeen kuma ya zazzaro idanunshi woje, zuciyarshi sai harbawa takeyi a 360.
Ummi kuwa da bata gane menene hakanba bata wani damuba,
sai cewa tayi.
"Menene hakan?."
Dr Adnan kam tuni ya sunkuyar da kanshi yana jin wasu zafafan hawaye na tsastsafo mishi,
shiko Dr Aliyu fuskantansu yayi da kyau kana yaci gaba da cewa.
*"Spinal cord (Laka)* wani yanki ne na ci gaban k'wak'walwa da aka sauk'o da shi zuwa gadon bayan d'an adam domin sadar da sak'o daga k'wak'walwa zuwa ga sauran sassan gaggan jiki, da kuma daukar sak'o daga jiki zuwa k'wak'walwa."
numfashi ya fidda ganin duk sun nitsu suna sauraronshi kana yaci gaba da cewa.
"Ciwon laka wanda ake cewa *"Spinal Cord Injury (SCI)*" a turance matsalace da ke faruwa sakamakon raunata ko katsewar laka da ke cikin kwaroron k'asusuwan gadon baya saboda dalilai da dama...
Alamomin ciwon laka sun dogara ne da inda rauni/ciwon ya faru.
tana shiga ta samu Manager nansu zaune bisa kujera yana aiki,
zama tayi a kujerar gefenshi kana ta ajiye system enta sannan ta zaro woyarta,
aikinta ta farayi bayan kamar 4 minutes ya dago ya kalleta ido ya lumshe tare da shak'an k'amshin turarenta murya can k'asa yace.
"Yau ba gaisuwa ne?."
Jawo ababen aikin tayi ganin alamun ya gama kana tace.
"Oga na gaidaka baka ji bane."
hannunshi yasa ya jawo system in nata kana yace.
"Kawo in tayaki aikin."
ba tare da ta kalleshi ba tace.
"Ngd."
shi kuwa Oga ido ya kuma lumshewa kana murya can k'asa yace.
"Haram."
da sauri ta juyo ta kalleshi tare da cewa.
"Me d'in?."
mik'ewa yayi ya dawo gefenta kana ya fara harhad'a mata na'urorin sannan yace.
"Baliga tasa turare ta fita." shiru tayi sabida kunyar data rufeta daga nan shima bai kuma mgnaba,
har suka gama aiki,
sannan ya bata wani d'an k'aramin abu tare da turo mata laptop enta sannan ya kalli fuskar wayarshi yace.
"5:00 pm lokacin shirinki yayi, jeki sashin asashin watsa labaran ki had'a kawai ki tafi gida dare ya farayi."
mik'ewa tayi tare da gyad'a mishi kai, har taje bakin k'ofa taji ya kuma cewa.
"Ki dena sa turare in zaki taho kana da zakisa nik'ab da kin taimakawa wasu mazan daga fad'awa komar da baza'a kulasu ba."
kai ta gyad'a mishi kana ta fita,
kai tsaye sashin watsa shirye-shiryen su ta nufa tana shiga ta had'a program nata kana ta fito, bata koma cikiba kai tsaye ta nufi parking lot nasu ta shiga mota ta tafi,
a bakin Gate ta samu Raveel sarkin tsoka, cikin tsiya yace.
"Kiyi ta gudun masu k'afa da idanu daji da gani dai wataran sai gurgu ya kwasheki."
Harara ta watsa mishi tare da cewa.
"To sai me? mugu mai bak'in baki."
dariya ya kumayi kana yace.
"To ina ga dai Jinnul asheeq ne ya aure mana ke kowa yazo kice bakyaso sai na fara gulmataki a shirin Hasken Addini Baba malam ya taso min ke a gaba tunda kinƙi yin aure."
ganin zai b'ata mata lokaci ne yasa taja motarta ta tafi.
shi kuwa Rabeel murmushi yayi kana shiga motarshi.
ita kuwa Zaleeha
tana isa gida bayan tayi parking kai tsaye parlour Baba malam ta wuce tana mai jin fargabawa dan tasan kwanan zancen.
Abuja kuwa, k'arfe biyar dai-dai Amina ta shiga d'akin da aka meda Saifuddeen.
Domin ta bashi magungunan shi dayi mishi allura,
tana shiga tayi k'asa da kanta, har ta isa bakin gadon,
hannu tasa ta danna woni d'an abu sai kan gadon ya d'anyi sama yadda yana koncene amman kamar a jingine yake yake,
shi kuwa Saifuddeen jin motsin an d'an tab'ashi ne ya sashi bud'e idanunshi a hankali,
ido ya zuba mata ganin ta zubawa fuskarshi idanu,
amman ita bazata gane idanunshi a bud'e sukeba dan ya regesu sosai zakama yi zaton bacci yake,
shima kanshi ta tsakankanin gashin idanun nashi yake kallonta,
ita kuwa d'an hararanshi tayi kana ta kalli saitin mararshi sannan ta juyo ta kalleshi tare da tura baki tace.
"To Ayu sarkin jaraba, wasu in sun samu larurar daka samu basu sak'e mik'ewa da wuriba wasu kuma har abadan bazama su sake miƙewaba, amman da yake kai Ayune ana tab'aka kad'an kake mik'ewa ka razanani, to wlh allura zan maka a hannunka in ka kuskura, kamin irin na d'azu wlh bazan sake zuwa inda kakeba,
mutun baida lfy ma sai hegiyar fitina."
sai ta kuma kalleshi tare da cewa.
"Gashi Aunty Batulu tace min wai kai kurmane, to ni Amina yanzu taya zanyi in tasheka, bayan kuma nasan wannan abun naka ana tab'aka zai tashi kamar wani maciji."
Takaici ne sosai ya cika Saifuddeen a ranshi yake cewa.
"Kaji fitsarerriyar yarinya, tana k'are min tanadi, dan taga sirrina."
shiru yayi da tunanin nashi jin ta d'an zira mishi allura take a damtsen hannunshi
rumtse ido yayi da dan zafin allurar shigan ruwan allurar a jikinshi
saida yaji ta zare allurar sannan ya bud'e idanunshi dai-dai lokacin ita kuwa ta kalli fuskarshi.
ganin ya tsareta da idanune sai jikinta ya fara tsuma cikin yin k'asa da murya tace.
"Wannan matarshi ta shiga uku, mutun ana tabashi sai ya canza yanayi."
Sai ta kuma kalleshi tare da tsuke fuska tace.
"Gaka da jaraba gaka da k'aton joyst...!
A harabar asibitin kuwa, biyar dai-dai na yamma Su Ummi suka shigo asibitin,
kai tsaye office d'in Dr Aliyu Abban Farida da Ishaq suka nufa bisa jagorancin Dr Adnan.
Kana Ummi kuma da Hayatuddeen kuwa haggo inda Dr Batula yasa suka nufi inda take da alamun itama yanzu ta shigo asibitin,
da sauri suka nufi inda take.
Sukuwa su ishaq suna shiga cikin tamfatsetsen office d'in Dr bayan sun gaggaisa kana sun tambayi mai jiki,
Dr Aliyu ne yayi gyaran murya tare da fuskantarsu cikin nitsuwa yace.
"To Alhamdulillahi mun dai yiwa Saifuddeen iya abinda zamu iya mishi, sauran aiki kuwa yafi k'arfinmu tunda bamu da kayan aikin shi, so dole in dai anason yayi rayuwa cikin salama sai an fiddashi woje domin ceto rayuwanshi da mutuwar konce."
cikin tsananin kad'uwa da fargaba tare rashin gane me Dr yake son sanar dasu Ahmad ya zuba mishi idanu baki na rawa yace.
"Dr ban ganeba ban fahimci maganarka ba meya samu d'an uwana? me matsalar shi? yana raye kuwa? wani hali yake ciki? wani irin ciwone da babu kayan aikinshi anan k'asar tamu? , Dr zai worke kuwa!?."
gaba d'aya ya rude haka ya sashi jerowa Dr Aliyu tambayoyin a firgice.
Cikin taushin lafazi da iya magana tare da kwanatar da hankalin dangin mara lfy irin na sahihan doctors Dr Aliyu ya dafa kafad'an Abban Farida tare zuba mishi idanu kana a hankali yace.
"K.....!
*Ohohoho muje zuwa dai wannan lamarin littafin da salo na ban mmki da tsuma zuciya yake tafe, shauƙi bege ƙauna mai ratsa jikin maranci hmmm abin dai sai wanda ya bi littafin zai gane*
By
*GARKUWAR FULANI*
8/18/20, 7:52 PM - Ummi Tandama: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAKASA BA KASAWA BACE*
*PAGE 17*
NA
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*Wannan shafi gaba ɗayanshi. Sadaukarwa ga Umar ibrahim Wambai, Allahu rabbi ta baka lfy dama dukkan al'ummar musulmai*
_Kada dai ku mance har yanzu Free page kuke samu, wanda ana gab da rufeshi ga masu akwai da niyar biyan kuɗin karantawa, turo katin Mtn na ɗari uku rak ta wannan no 09097853276. Ko kuma ka/ki turo ta asusuna na 0005388578 jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa, kana sai ka/koyi screenshot kids turo min shaidar kin biya ta wannan no 09097853276_
"Ka kwantar da hankalin ba komai, domin dukkan tsanani yana tare da sauk'i, kuma Allah ya sanar damu bai halicci ko wanni ciwoba saida ya halicci maganinshi, sai dai in har ba'a daceba ko kuma ba'a gano mgnin ba! amman ba ciwon da bashida mgnin."
gaba d'aya shiru sukayi domin kalaman Dr Aliyu ya sakarmusu fargabar da tasa jikinsu yin sanyi.
Shi kuwa Dr Aliyu juyawa yayi ya kalli Dr Adnan cikin kula yace.
"Naga alamun kamar wad'annan duk yayunshi neko, ina Mamanshi?."
a hankali Dr Adnan yace.
"Ummi da k'aninshi Hayatuddeen suna woje."
"Je ka shigo dasu." cewar Dr Aliyu,
shiru sukayi baki d'aya,
sai kuma Dr Adnan yace.
"Sir har yanzu mahaifiyarshi bata san sahihin raunin daya samuba,
muna tsoron ta sani kada ta shiga wani halin."
gyaran murya Dr Ayman yayi kana yace.
"Dole tasan matsalar d'anta dole ku duka Dr yayi muku bayani da kanshi, domin ciwonshi ciwone mai buk'atar tallafi da kulawan yan uwa da abokan arzik'i, ciwone da zai girgiza al'jihun ahlin shi, ciwone da d'ole sai an muku bayaninshi yadda za'asan hanyoyin kula dashi,
so kada ku damu jeku kirasu, Dr zaisan yadda zai musu bayani ba tare da ta firgitaba bare ta shiga wani mawuyacin hali."
jin haka yasa Ahmad mik'ewa jiki a sanyaye ya fita.
Jim kad'an suka kuma shigowa tare shi yana gaba Hayatuddeen na binshi a baya, kana Ummi na biye dasu.
inda ya tashi ya nunawa Ummi ta zauna kana Hayatuddeen ya tsaya gefenta.
Ganin haka Dr Ayman ya jawo wasu yan kujeru guda biyu ya baiwa Ahmad da Hayatuddeen. Bayan duk sun gaggaisa, Dr Aliyu ya fuskanci Ummi da kyau, cikin bada k'arfin guiwa yace.
"Maman Saifuddeen, kin shiga kin ganshi kuwa?."
cikin tsoron da tunda Ahmad ya kirata ta shigeshi cikin sanyin tace.
"Ban ganshi ba bai ganniba, bansan wani hali yake cikiba, dama akan Dr Batulu zata kaimu yanzu mu ganshi sai kuma akace kana kirana."
cikin bata k'arfin guiwa yace.
"Ba matsala zuwa anjima zaki ganshi."
ajiyan zuciya ta sauk'e tare da gyad'a kai alamun gamsuwa,
sai kuma tace.
"Dr me ya sameshi ne?."
gyaran murya yayi kana yace.
"Ki kontar da hankalin ki, zan miki bayanin matsalarsa dan ku shawarta yadda za'ayi jinyarshi."
kusan a tare sukace.
"Muna jinka Dr meke damunshi!?."
kanshi ya d'an kauda daga garesu kana ya bud'i baki a hankali cikin nitsuwa da taushin lafazi irin nasu na Doctors ta yadda bazasu firgita yan uwan majin yaciba yace.
*"Spinal Cord Injury (cutar laka)."*
da sauri Ishaq da Ahmad suka rumtse ido da tsananin k'arfi,
yayinda Hayatuddeen kuma ya zazzaro idanunshi woje, zuciyarshi sai harbawa takeyi a 360.
Ummi kuwa da bata gane menene hakanba bata wani damuba,
sai cewa tayi.
"Menene hakan?."
Dr Adnan kam tuni ya sunkuyar da kanshi yana jin wasu zafafan hawaye na tsastsafo mishi,
shiko Dr Aliyu fuskantansu yayi da kyau kana yaci gaba da cewa.
*"Spinal cord (Laka)* wani yanki ne na ci gaban k'wak'walwa da aka sauk'o da shi zuwa gadon bayan d'an adam domin sadar da sak'o daga k'wak'walwa zuwa ga sauran sassan gaggan jiki, da kuma daukar sak'o daga jiki zuwa k'wak'walwa."
numfashi ya fidda ganin duk sun nitsu suna sauraronshi kana yaci gaba da cewa.
"Ciwon laka wanda ake cewa *"Spinal Cord Injury (SCI)*" a turance matsalace da ke faruwa sakamakon raunata ko katsewar laka da ke cikin kwaroron k'asusuwan gadon baya saboda dalilai da dama...
Alamomin ciwon laka sun dogara ne da inda rauni/ciwon ya faru.