Sashe 81
Nakasa Ba Kasawa Bace Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Tuni itama Ummi kukan takeyi tamkar zata shid'e,
Raihana kuwa kife kai tayi bisa cinyar goggo dadansu tana kuka da majina.
Yau Adda Rahama mai dauriyarma kuka takeyi wi-wi.
Raliya kuwa jikin mijinta ta fad'a cikin rauni take cewa.
"Ya Ahmad kace suyi shiru, ya zamuyi da k'addararmu da munada dama da tuni mun canza k'addarar Hamma Saifuddeen."
ina shima kanshi Ahmad hawaye yakeyi.
Ya Adnan ne yayi k'arfin hali cikin d'an d'aga sauti yace.
"Kiyi hak'uri Ummi, addu'a shi ya dace da Saifuddeen ba kukaba,
da ace kuka na mgni ai da tun kan yau Saifuddeen ya worke."
A hankali Ummi ta gyad'a kai kana tasa hannu ta d'ago kan Saifuddeen.
murmushi tayi mai had'e da hawaye hannu tasa ta share mishi hawayenta.
cikin rawan murya tace.
"Baba kada ka mance furucin yayanku, koda ya mutu baya raye ai furucinsa bai mutuba."
rimtse idanunshi yayi da k'arfi kana ya bud'esu a hankali.
kafad'unshi ta dafa cikin tausasa lafazi tace.
"Ae ita Nakasa ba kasawa bace.
Da nakasarma ka zame mana jigo garkuwa gata a garemu, ka meyewa k'annenka gurbin uba ni ka zame min uwa uba yaya k'ani d'a kuma abokin kukana."
kai ya jinjina mata alamun gamsuwa,
Goggo Dada kuwa Raihana ta lallasa kana Ya Adnan yayi musu nasiha mai ratsa jiki,
daga bisani yayi addu'ar samun lfy ga Saifuddeen sannan shida Salisu suka fita suka tafi.
Ummi kuwa da kanta ta mik'e taje kawowa Saifuddeen ruwan sanyi,
Bayan yasha ruwan ne duk sun gaggaisa,
tare da mishi sannu da hanya,
sukaje Dinning table sukayi breakfast dan suma gidan duk babu wanda yayi karin kumallo.
Sosai suka cika musu gaba da abubuwan ci da sha namusammam.
Ummi da kanta ta zubawa Saifuddeen tuwon farar d'anyan shinkafa,
miyar zogale wanda yasha man shanu da kifi da busasshen nama,
cikin kula Ummi tace.
"Nida kaina nayi maka girkin dan nasan kayi begen miyar da ita kafi so."
murmushi yayi tare mata alamun godiya da jin dadi kana ya fara cin abincin da yayi begenshi sosai.
Hayatuddeen kuwa couscous da miyar hanta Adda Rahma ta sa mishi.
Ummi kam ji takeyi kamar ta bawa Saifuddeen abinci a baki sabida yadda yakeci wanda dama halittarsa kenan rabin malmalan yaci,
kana ya cire hannunshi tare da jawo jug d'in damemmiyar fura da nono mai sanyi da zuma,
da Sauri Goggo Dada ta tsiyaya mishi a kofi ta mik'a mishi.
Hayatuddeen kuwa kular pepper chicken ya jawo kamar kura yayi ta yagan cinyoyin kaji saida yayi hanik'an sannan ya mik'e ya koma tsakar parlour.
Su kuwa su Ummi babu wanda ya iya cin komai saida sukaga Saifuddeen ya k'oshi,
sannan sukaci,
suna gama duk suka dawo parlour akaci gaba da hira.
Suna cikin hirar Bappa Ali da Malam Ashiru da Baba Hamisu suka iso.
Nan kuma aka gaggaisa tare da yiwa juna barka,
karshe dai su Ummi d'akinta suka koma d'akinta.
Dan Su Mudassir, Jabeer, Hisham, Kabiru, Salisu, Ishaq, Ahmad.
Kusan duk nan suka wuni yayinda Saifuddeen ke zaune a tsakiyarsu bisa weelchair d'inshi da system nashi a cinyarshi wanda dashi yake bawa kowa amsar mgnar da zai mishi.
Sune basu tafiba saida akayi sallan azahar.
Bayan sallan la'asar Salisu da Ahmad suka meda Goggo Dada da Aunty Nina dasu Bappa har cikin Dukku sannan suka dawo.
Suna isa ana kiran sallan margin.
Bayan anyi sallane duk suka cika a parlour Ummi,
nan sukayi dinner,
kana suka dawo tsakiyan parlour suna d'an tab'a hira, ganin isha ya kusa ne Salisu ya mik'e ya tafi da Salima kana Ahmad kuma ya maida Adda Rahma da yaranta.
Koda kuwa suka tafi ci gaba da hira dasu Rahma,
cikin kula Hayatuddeen ya kalli Hamman nashi a hankali yace.
"Hamma Saifuddeen lokacin baccinka yayi fa."
Kanshi ya gyad'a alamun to.
Kana ya kalli Umminshi da k'annen nashi kana yace.
"Bari inje in d'anyi wonka kana inyi bacci."
Duk cikin body language yayi mgnar fahimtar hakanne yasa sukace to.
Ganin ya juya akalar weelchair d'inshi ya nufi side d'inshi da aka gyara mishi kuma aka nuna mishi tun kafin ya dawo.
Dan haka kai tsaye ya nufi parlour.
Ummi ce ta kalli Hayatuddeen tare da cewa.
"To kuma kana zaune?."
Gyara konciyarshi yayi tare da cewa.
"Ummi ai da kanshi yakeyiwa kanshi komai ba, ruwan wonka kuma Adda Rahma ta had'a mishi."
kusan a tare sukace.
"Har wonkan?."
Kai ya gyad'a musu tare da cewa.
"Harda canza kaya da shirya kanshi da komi da komai yanawa kanshi."
wannan labarin yayi matuk'ar sasu cikin tsananin farin ciki.
Shi kuwa Saifuddeeen yana shiga parlour nashi,
wani sassanyan ajiyan zuciya ya dire dan daddad'an sanyi da k'amshin da yaji yana ratsashi.
a tsakiyar parlour ya d'an tsaya ya karewa komai na parlour kallo,.
"Da kyau." yace a ransa kana ya wuce cikin bedroom yana shiga kai tsaye bakin gadon ya nufa,
ido ya dan lumshe tare da yin luuu dasu,
dan ya fara jin bacci,
rigarshi ya fara cirewa iska ya fesar a hankali jin daddad'an sanyi da k'amshi, k'afafunshi ya dire bissa tattausan carpet dake gaban gadon,
singlet d'inshi ya zare tare da ajeshi kan gadon a hankali ya ja ta zugen shi ya kunceshi soko-soko hannunshi d'aya yasa ya d'an danne bakin gadon yadda ya samu ya d'an d'aga mazaunanshi kana yasa d'aya hannun yayi kasa da dogon wondon saida ya kawoshi har guiwanshi sannan ya zauna, tare da sunkuyowa ya cire wondon baki d'aya.
Ya rage boxer ne kadai a jikinshi,
A hankali yayi mik'a mai cike da sak'onni a jikinshi,
"Hoooohhh." ya bada sautin tare da sunkuyar da kanshi murmushi yayi ganin yadda bananarshi ta harba tayi sama sam b'al...!
To Gafa Saifuddeen ys dawo ga Zaleeha ga Amina ga Mama gasu Raveel da Abdussalam ƙaƙa tsara ƙaƙa wadin Zaleeha saura kaɗanfa hmmm
By
*GARKUWAR FULANI*
8/18/20, 7:53 PM - Ummi Tandama: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAKASA BA KASAWA BACE*
*PAGE 25*
*NA*
*AISHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
Raihana kuwa kife kai tayi bisa cinyar goggo dadansu tana kuka da majina.
Yau Adda Rahama mai dauriyarma kuka takeyi wi-wi.
Raliya kuwa jikin mijinta ta fad'a cikin rauni take cewa.
"Ya Ahmad kace suyi shiru, ya zamuyi da k'addararmu da munada dama da tuni mun canza k'addarar Hamma Saifuddeen."
ina shima kanshi Ahmad hawaye yakeyi.
Ya Adnan ne yayi k'arfin hali cikin d'an d'aga sauti yace.
"Kiyi hak'uri Ummi, addu'a shi ya dace da Saifuddeen ba kukaba,
da ace kuka na mgni ai da tun kan yau Saifuddeen ya worke."
A hankali Ummi ta gyad'a kai kana tasa hannu ta d'ago kan Saifuddeen.
murmushi tayi mai had'e da hawaye hannu tasa ta share mishi hawayenta.
cikin rawan murya tace.
"Baba kada ka mance furucin yayanku, koda ya mutu baya raye ai furucinsa bai mutuba."
rimtse idanunshi yayi da k'arfi kana ya bud'esu a hankali.
kafad'unshi ta dafa cikin tausasa lafazi tace.
"Ae ita Nakasa ba kasawa bace.
Da nakasarma ka zame mana jigo garkuwa gata a garemu, ka meyewa k'annenka gurbin uba ni ka zame min uwa uba yaya k'ani d'a kuma abokin kukana."
kai ya jinjina mata alamun gamsuwa,
Goggo Dada kuwa Raihana ta lallasa kana Ya Adnan yayi musu nasiha mai ratsa jiki,
daga bisani yayi addu'ar samun lfy ga Saifuddeen sannan shida Salisu suka fita suka tafi.
Ummi kuwa da kanta ta mik'e taje kawowa Saifuddeen ruwan sanyi,
Bayan yasha ruwan ne duk sun gaggaisa,
tare da mishi sannu da hanya,
sukaje Dinning table sukayi breakfast dan suma gidan duk babu wanda yayi karin kumallo.
Sosai suka cika musu gaba da abubuwan ci da sha namusammam.
Ummi da kanta ta zubawa Saifuddeen tuwon farar d'anyan shinkafa,
miyar zogale wanda yasha man shanu da kifi da busasshen nama,
cikin kula Ummi tace.
"Nida kaina nayi maka girkin dan nasan kayi begen miyar da ita kafi so."
murmushi yayi tare mata alamun godiya da jin dadi kana ya fara cin abincin da yayi begenshi sosai.
Hayatuddeen kuwa couscous da miyar hanta Adda Rahma ta sa mishi.
Ummi kam ji takeyi kamar ta bawa Saifuddeen abinci a baki sabida yadda yakeci wanda dama halittarsa kenan rabin malmalan yaci,
kana ya cire hannunshi tare da jawo jug d'in damemmiyar fura da nono mai sanyi da zuma,
da Sauri Goggo Dada ta tsiyaya mishi a kofi ta mik'a mishi.
Hayatuddeen kuwa kular pepper chicken ya jawo kamar kura yayi ta yagan cinyoyin kaji saida yayi hanik'an sannan ya mik'e ya koma tsakar parlour.
Su kuwa su Ummi babu wanda ya iya cin komai saida sukaga Saifuddeen ya k'oshi,
sannan sukaci,
suna gama duk suka dawo parlour akaci gaba da hira.
Suna cikin hirar Bappa Ali da Malam Ashiru da Baba Hamisu suka iso.
Nan kuma aka gaggaisa tare da yiwa juna barka,
karshe dai su Ummi d'akinta suka koma d'akinta.
Dan Su Mudassir, Jabeer, Hisham, Kabiru, Salisu, Ishaq, Ahmad.
Kusan duk nan suka wuni yayinda Saifuddeen ke zaune a tsakiyarsu bisa weelchair d'inshi da system nashi a cinyarshi wanda dashi yake bawa kowa amsar mgnar da zai mishi.
Sune basu tafiba saida akayi sallan azahar.
Bayan sallan la'asar Salisu da Ahmad suka meda Goggo Dada da Aunty Nina dasu Bappa har cikin Dukku sannan suka dawo.
Suna isa ana kiran sallan margin.
Bayan anyi sallane duk suka cika a parlour Ummi,
nan sukayi dinner,
kana suka dawo tsakiyan parlour suna d'an tab'a hira, ganin isha ya kusa ne Salisu ya mik'e ya tafi da Salima kana Ahmad kuma ya maida Adda Rahma da yaranta.
Koda kuwa suka tafi ci gaba da hira dasu Rahma,
cikin kula Hayatuddeen ya kalli Hamman nashi a hankali yace.
"Hamma Saifuddeen lokacin baccinka yayi fa."
Kanshi ya gyad'a alamun to.
Kana ya kalli Umminshi da k'annen nashi kana yace.
"Bari inje in d'anyi wonka kana inyi bacci."
Duk cikin body language yayi mgnar fahimtar hakanne yasa sukace to.
Ganin ya juya akalar weelchair d'inshi ya nufi side d'inshi da aka gyara mishi kuma aka nuna mishi tun kafin ya dawo.
Dan haka kai tsaye ya nufi parlour.
Ummi ce ta kalli Hayatuddeen tare da cewa.
"To kuma kana zaune?."
Gyara konciyarshi yayi tare da cewa.
"Ummi ai da kanshi yakeyiwa kanshi komai ba, ruwan wonka kuma Adda Rahma ta had'a mishi."
kusan a tare sukace.
"Har wonkan?."
Kai ya gyad'a musu tare da cewa.
"Harda canza kaya da shirya kanshi da komi da komai yanawa kanshi."
wannan labarin yayi matuk'ar sasu cikin tsananin farin ciki.
Shi kuwa Saifuddeeen yana shiga parlour nashi,
wani sassanyan ajiyan zuciya ya dire dan daddad'an sanyi da k'amshin da yaji yana ratsashi.
a tsakiyar parlour ya d'an tsaya ya karewa komai na parlour kallo,.
"Da kyau." yace a ransa kana ya wuce cikin bedroom yana shiga kai tsaye bakin gadon ya nufa,
ido ya dan lumshe tare da yin luuu dasu,
dan ya fara jin bacci,
rigarshi ya fara cirewa iska ya fesar a hankali jin daddad'an sanyi da k'amshi, k'afafunshi ya dire bissa tattausan carpet dake gaban gadon,
singlet d'inshi ya zare tare da ajeshi kan gadon a hankali ya ja ta zugen shi ya kunceshi soko-soko hannunshi d'aya yasa ya d'an danne bakin gadon yadda ya samu ya d'an d'aga mazaunanshi kana yasa d'aya hannun yayi kasa da dogon wondon saida ya kawoshi har guiwanshi sannan ya zauna, tare da sunkuyowa ya cire wondon baki d'aya.
Ya rage boxer ne kadai a jikinshi,
A hankali yayi mik'a mai cike da sak'onni a jikinshi,
"Hoooohhh." ya bada sautin tare da sunkuyar da kanshi murmushi yayi ganin yadda bananarshi ta harba tayi sama sam b'al...!
To Gafa Saifuddeen ys dawo ga Zaleeha ga Amina ga Mama gasu Raveel da Abdussalam ƙaƙa tsara ƙaƙa wadin Zaleeha saura kaɗanfa hmmm
By
*GARKUWAR FULANI*
8/18/20, 7:53 PM - Ummi Tandama: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAKASA BA KASAWA BACE*
*PAGE 25*
*NA*
*AISHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇