← Book details Nakasa Ba Kasawa Bace Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 59 OF 116

Sashe 59

Nakasa Ba Kasawa Bace Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read

Lamarin tsakanin k'wak'walwa ne da ita lakar sai kuma *nerves* kamar ace wasu nauin wayoyin lantarki, da suka zagaye dukkan sassan jikin d'an Adam to katsewar connection tsakannin nerves din da k'wak'walwa shi ke sanya har Mutum ya daina jin feeling a wasu gabobi na jikinsa."
sai ya kuma nisa alamun yazo k'arshen bayanin da zai musu, wanda zasu iya fahimta a matsayinsu na wata rana wani zai iya neman taimakonsu,
mik'a ya d'anyi kana yace.
" Yauwa sai maganr kud'in keken hawansu wanda ya kamata ku sama mishi kana a sarrafa mishi abin magna a jikinshi.

Kana duk da kasancewarmu nan orthopedic hospital ne, amman zanfiso ku fitar dashi k'asar woje in har fa kunada damar fiddanshin.
domin can sun fimu kayan aiki daci gaban kimiya."
Cikin sauk'e ajiyan zuciya Ishaq ya gyara zamanshi fahimtar Dr ya gama bayanin da zai musu,
cikin yak'ini da niyar tallafawa abokin nashi yace.
"To ba matsala Dr mun gode matuk'a da kulawarka garemu da k'arin bayani da kayi mana, yanzu abinda muke son sani, wacce k'asace ta fi shahara da gwarewa da iya aikin masu larurar, muna son taimakonka domin in sha Allah zamu fitar dashi in Allah ya yarda zamuyi iya yinmu."
muskutawa Dr Aliyu yayi alamun ya d'an gaji da zaman kana yace.
"Yauwa batun k'asar da ta fi shahara wajen aikinsu na san akwai kasar India akwai Singapore da U.S.
lokacin dana samu nawa hatsarin ni Singapore aka fiddani,
kuma Alhamdulillahi gashi na samu sauk'i tunda ni kafin a kaini bana iya tashi zane, amman tunda akamin aiki na samu sauk'i har nayi aure har matata ta haihu."
cikin sauri Hayatuddeen da Ahmad suka had'a baki wurin cewa.
"To shima d'in a kaishi Singapore d'in kawai."
kai ya girgiza musu kana yace.
"Shawara in kun amince a kaishi India, domin acan nayi karatu kana inada abokai biyu wadanda suna cikin manyan likitocin da duniya keji dasu a wannan fannin, so kuma zan iya muku hanyar ganisu a sauk'ak'e, sai daifa fiddashi india d'in zaifi tsada, amman kuma zaifi samun kulawa ya kuka gani?."
ya karishe mgnar yana kallon Ummi da Dr Adnan
cikin gamsuwa da k'arfin zuciya Ummi.
Ta bud'i baki da nufin zatace a kaishi india, sai kuma tayi shiru tana kallon Ishaq da ya gyara zamanshi kana yace.
"Ba matsala zamu kaishi india d'in ka fara yi mana hanyar had'uwa da Doctors d'in insha Allah kud'i bazai zama matsala ba."
hakama Ahmad yace shima,
Dr Adnan ma kuwa yayi na'am da hakan,
Ummi kuwa addu'a ta rinka yi musu tare da godiya da sanya musu al'barka.
daga nan suka tattauna abinda duk ya dace kana suka tashi suka fit.
su kuwa Doctors d'in suka fara shirin bashi taimakon gaggawa kafin a gama cuku-cukun fitar dashi India d'in.

A can room d'in da Saifuddeen ke kwance kuwa,
fuska ya tsuke tare watsawa Amina wani zazzafan kallon dayasa, ta had'iye regowar mgnar da tayi niyar ce mishi mai k'aton joysti...!

BY
*GARKUWAR FULANI*
8/18/20, 7:52 PM - Ummi Tandama: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

*NAKASA BA KASAWA BACE*

*PAGE 18*

NA
*AYSHA ALIYU GARKUWA*

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

_Free page hmmm sunfa kusa ƙarewa yaseen gwara ka/ki biya yafi miki, kada kuyi shagala da free page wasan yanzu aka fara, somin taɓine. Daga yawan page ɗinma kunsan labarin mai tsawone shiyasa nake inƙanta yawan pages sabida rage muku zaƙuwa, biya ɗari uku kacal dan samun damar karantashi har ƙarshe._

*Turo katin mtn ta wannan no 09097853276. Ko ta asusuna 0005388578 jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa, sai ku turo shaidar biyan naku ta wannan no 09097853276*

Sai ta kuma yi saurin sa hannu ta rufe bakinta dan ganin yadda ya had'e fuska kana ya tsareta da kyawan manyan idanun shi, had'iye mgnar tayi kana ta fara b'allo magungunanshi tare da fara yi mishi nuni da wai zata bashi mgnani.
hannunshi ya mik'a mata ganin haka ta bashi maganin.
Bisimillah yayi a ranshi kana ya afasu cikin baki sannan,
ya kuma mik'o mata hannu da sauri ta bashi goran ruwan mai sanyin dake hannunta,
amsa yayi ba tare daya kuma kallontaba, ya had'iyi maganin, tare da shanye rabin ruwan dan bin shawarwarin da doctors suke bashi na ya yawaita shan ruwa, a ranshi yake cewa.
"Fitsararriya kawai mai kwaɗayin tsiya."
ita dai sai kallon saitin mararshi takeyi da alamun tsoro,
ya fahimci tsoro ne yasa taketa mishi kallon kurillah.
Tsuke fuska ya kumayi tare maganar zuciya,
"Ganta kamar mayya, wannan kallo kamar zata cinye min Saif ɗina, ja'ira to wannan dai nan gani nan bari."
A zahiri kuwa,
hannunshi ya d'ago kana ya had'a yatsunshi biyu dogo na tsakiyar nan da babban yatsarshi ya murzasu suka bada sautin. Tab-tab!! da sauri ta juyo ta kalli fuskarshi.
dan tayi nisa da kallon haƙilo da takewa sashin lafiyarshi na inƙarman na miji mai cikar zarra,
hannunshi ta zubawa idanu wanda yaketa yimata nuni data fita,
ba musu ta kama hanyar fita baya ta ajiye magungunan har taje bakin ƙofa ta kuma juyowa ta kalleshi a hankali tace,
"Uhummmmmmm to wai wannan da yana lfy kuma ya yake?." sanin ba amsa yasa ta fice tanata zancen zuci.

Shi kuwa Hamma Saifuddeen tsaki ya ja tare da da had'e hak'oranshi,
duk duniya babu matar da ta tab'a ganin tsiraicinshi tunda akayi mishi kaciya ya worke lokacin yana d'an shekaru shida, koda Ummin shi da Aunty Rahma basu kuma ganin tsiraicinshi ba,
sai wannan yarinya rana tsaka.
Wani d'aci yakeji zuciyarshi na mishi tunowa ita gani tayi bai mance Zaleeha ba lokacin da ta lab'e bayanshi ta kama kugunshi lokacin da taga wadannan y'an daban sunyi kansu da makamai,
ido ya kuma rumtsewa jin yadda tsikar jikinshi ya mik'e tuno a lokacin tasa hannunshi ta zagaye konkosonshi tana k'ok'arin janshi garin zame hannunta ta shafa sirrinshi ta had'a da ƙugunshi ta riƙe abinda da babu wata d'iya mace data tab'a ko ganinshi bare ta shafa,
tun daga wannan shafar da tayi mishine kuma wata azabebbiyar kasala ta rufeshi mood nashi ya canza yaji wata iriyar fitinar da bai tab'a jiba a iya tsawon rayuwarshi hakanne ya bawa yan kalaren daman yin nasara a kanshi.
cikin ranshi yake cewa.

Da a iya zatonshi shi baida cikekkiyar zarra tunda ko azumi yayi Saif ɗinshi koma yakeyi ya ɓuya, haka kuwa in yayi aikin wahala kaɗan abin kan noƙe, sai randa ya fara ganin laɓɓan Zaleeha a tv ne ya fahimci waye shi, sai kuma gashi daga taɓashi sau ɗaya da tayi har yau bai kuma konciya ba, a ranshi yace.
"Ya Allah ka sauk'ak'amin k'addarorina daga wannan ta tab'a sirrina sai wannan taga matsayina.
Yarinya har ta fara cemin jarabebbe, ko jarabar uwar mi na mata? alhalin ita keta kallona kamar ta cinyeni ɗanye."
sai ya kuma bud'e ido tare dayin mgnar zuciya.
"Zaleeha ce sila da bata tab'ani ba da bazan rink'a d'imaucewa ba duk sanda na tunota."
ido ya kuma rumtsewa yanaji bayanshi kamar ba'a jikinshi yakeba.

Ita kuwa Amina tana fita tayi kicibis dasu Ummi da Dr Batulu tayiyo musu jagora da suka fito office d'in Dr Aliyu,
cikin girmamawa ta gaidasu kana ta wuce, su Kuma sukayi ciki.
Chapter 59 · 0% Book details