Sashe 112
Nakasa Ba Kasawa Bace Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Manyan idanunta ta zaro waje, cikin tsananin takaicin haɗewar da jikinsu yayi waje ɗaya,
a gigice tasoma kiciniyar ƙwace kanta, amma ina ƙarfin musakin da ta raina ya wuce tunaninta, don kuwa riƙo yayi mata bana wasa ba.
Yanayin idanunsa ne suka sauya daga farare zuwa ɗan garai-garai sai k'ank'ancewa da suka d'anyi kad'an, take jijiyoyin jikinsa suka mimmiƙe, yayinda lokaci guda yanayin fuskarsa ya sauya, cikin zaƙuwa haɗi da takaici ta ɗago kanta daniyar auna masa wata mummunar baƙar magana, tuni maganar ta maƙale amaƙoshinta sakamakon yanda jikinta gaba ɗaya yashiga shock, sosai ganin yanayin idanunsa ya tsorata ta, da sauri ta ɗauke idanunta daga garesa, cikin wani sabon fargaba haɗi da ɓacin rai da suka ziyartota ta tasanya hannunta ta bugi chest ɗinsa da ɗan ƙarfi, atunaninta idan yaji zafi dole zai sake ta, saidai amma ko motsi bataga yayi ba, jikintane gaba ɗaya ya ɗauki rawa sakamakon yanda yake ladabtar da ita da wani irin kallonsa da idanunshi masu sata shayinshi da shakkarsa, shikuwa Saifuddeen da gangan ya tsareta da idanunsa, bakomai ya ɓata ransa cikin maganganunta ba kamar cewa da tayi waishi ba namiji bane, hmmm wai harshi Saifuddeen ne za aƙirasa da sunan bacikakken Namiji ba, ahankali yake matso da fuskarsa gab da tata, wanda hakan yasanya gaba ɗaya ta ruɗe, ahankali yake ƙara kusanto da fuskarsa gaf da nata, hartakai takawo numfashinsu ya cakuɗa dana juna, haɗuwar numfashinsu waje ɗaya, baƙaramin bugun zuciya ya haifar musu ba suduka biyun, sosai zuciyar Zaleeha ke bugu kamar zata faso kirjinta tafito, akaron farko dataji wani matsanancin tsoronsa ya shigeta, don kuwa matsowarsa gareta baƙaramin zautar da tunaninta yayi ba, sosai yayi mata wani irin kwarjini a idanunta, sam batasan cewa haɗuwa da kyawunsa yakai har haka ba sai ayau ɗin daya kusanto da fuskarsa gareta, daga gefe kuwa fitinannen ƙamshin turarensa ne yacika hancinta, lokaci guda jikinta yafara fitar da wani irin gumi da kerma da karkarwa, dake nuna tashin hankalin dake bunne cikin zuciyarta.
Haka Saifuddeen ya cigaba da kawo fuskarsa gab da nata, ahankali yake matsowa kamar zai haɗe bakinsu waje ɗaya, tuni Zaleeha ta rumtse idanunta jikinta kuwa rawa yake sosai, ta sadakar aranta cewa wannan musakin na sauƙe bakinsa akan nata, babu makawa saitayi kuka!, Allah ma yasauwaƙe ita Zaleeha tasha yawun shi.
Kawar da fuskarsa yayi zuwa gefen wuyanta, ahankali ya fesa mata wani irin numfashi mai tsananin ɗumi, wanda take yasanya tsikar jikinta mimmiƙewa, hannunsa dake kan waist ɗinta ya janye tare daɗan matsar dakansa baya, jin ya sake ta yasanya ta sauƙe wata ɓoyayyar ajiyar zuciya, buɗe idanunta wanda suka kaɗa sukai ja saboda tsananin tsoritan da tayi, wani ɗan guntun tsuka taja tare da ƙwace jikinta daga cikin nasa, batare da tunanin komai ba haka Zaleeha ta tattaro yawun bakinta da tunanin zata tofar had'e tsukakkun lips d'inta tayi da niyar zata tofar da yawun.
Sai kuma ta zazzaro idanunta woje tare yarfa hannu jin yadda Saifuddeen yasa yatsunshi biyu ya had'e lips d'inta da yaga tanada niyar yimishi tijarar da bazai lamunta ba,
matse lips d'in nata yayi da k'arfi har saida taji fitsari na son kwabce mata.
Ida nunshi ya jujjuya mata tare da k'ada mata kai kana ya d'an kamo gefen lip d'inshi na k'asa ya d'an ciza alamar.
"Ko mafarki kikayi in kin farka kiyi sadaka."
kana ya sake mata lips d'inta da tuni sunyi jazir,
a tsoroce ta had'iye yawun nata tare da juya da sauri
cikin tsoro da ƙunan da zafin da lips ɗinta keyi tace.
"Ɗan is kawai, Allah ya haneni ranan da zaka ƙara taɓani, mugu! Allah ya isana!!
Kuwa wlh, koda wasa kada ka taɓa tunanin sake haɗa jiki dani, balle har tunaninka yabaka daman kawo bakinka kusa da nawa, wlh dana sha yawun bakinka gwamma ace nasha tom-tom, saboda ko bakomai nasan tom-tom yafi ɗanɗanon yawun bakinka daɗi.
Ganin ya ɗan taɓa masarrafin kekenshine ya nufi gareta, yasa ta juya da gudu-gudu
tafice daga cikin falon kamar wace aka koro
Da sauri Balkeesu tatashi ta rufa mata baya bayan tagama watsawa Ishaq wani matsiyacin kallo.
Murmushi Saifuddeen yayi tare da sanya hannu ya shafo yawun bakinta dake bisa kan yan yatsunshi harshensa yasanya yaɗan lashi saliva ɗin, lumshe idanunsa yayi tare da sauƙe wani irin ajiyar zuciya, tunowa da magananta nacewa da tayi da tasha yawunsa gwara tasha tom-tom, yasanyashi sake sakin wani shak'iyin murmushi, cikin zuciyarsa yace.
"Am so sorry Zaleeha wannan al'ƙawarina ne insha Allah saina shayar dake duk wani abun dazai fito daga jikina, dazaran na aureki ba iya yawuna ba ma kaɗai harta spe... ɗinama saina shayardake."
Dubansa yakai ga Ishaq wanda ke zaune shima murmushi ne ɗauke akan fuskarsa, don kuwa shima zuwa yanzu abubuwan Zaleeha da ƙawayenta sun soma bashi dariya, wani zubin kuwa idan Zaleeha tafaɗi wata maganar tsantsar yarintarta kawae yake gani.
Zuciyarsu wasai batare da wani ƙunci ba haka suka baro gidan su Zaleehan.
Zaleeha kuwa koda suka bar BQ ɗin kai tsaye ɓangaren Mama suka nufa, afalon Mama Balkeesu ta zauna yayinda Zaleeha kuwa ta wuce ɗakinta kai tsaye ranta na bala'in tafasa, tarasa maiyasa bayajin haushi ko ciwon duk wata magana da zata faɗa masa.
Sosai al'amuransa ke bata takaici, duk da cewa shiɗin kurmane yakamata ace ae yana da zafin zuciya irin na kurame amma wani abu da ta lura dashi shine, shi kamar dutse yake ko bugunsa zakayi to sai kashirya kakuma saka duka ƙarfinka.
Hmmm Zaleeha taka a sannu zuciyar irinsu Saifuddeen bata tankwaruwa in ta hatsalo kada ki k'ureshi, wani sashi na zuciyarta ke rad'a mata a hatsale tace zaiko ci ƙaniyarsa a wurina. Ta fad'i kamar tana mgna da wani.
Balkeesuce ta kalli Mama wanda take zaune akan kujera 1 sitter fuskarnan tata aɗaure take tamau, ɗigon fara'a babu akanta.
Cikin iyayi da kisisina haɗi da zallan munafurci irin na Balkeesu ta gyara zama, tare da fuskantar Mama murya kamar wacce zatayi kuka tace.
"Yanzu Mama haka zamu zubawa Zaleeha idanu takasance kullum cikin kuka? amatsayina na ƙawarta sam bazanso cutuwarta ba, dan Allah Mama kiƙara sa baki akan maganar Saifuddeen ɗinnan wallahi Zaleeha bata sonshi, hasali ma babu wanda Zaleeha ta tsana sama dashi, Zaleeha kyakkyawace son kowa ƙin wanda yarasa, ni aganina tauye haƙƙine idan har aka haɗata zama da nakasashshe, wanda bashi da banbanci da dutse."
Cikin tsananin baƙin ciki da takaici Mama ta watsawa Balkeesu jajayen idanunta, duk yanda kowa a duniya yakai ga ƙin son auren Zaleeha da wannan musakin to abayanta yake, domin ko tunowa da batun auren tayi saitaji wani abu kamar jiri na ƙoƙarin kada ita.
Wani abu daya tsaya amaƙoshinta ta haɗiya, ranta adagule cikin cushewar murya tace.
"Da ace zanbuɗe miki zuciyata ki gani Balkeesu da tuni kinsha mamaki, duk yanda wani yakai ga tsanar auren Zaleeha da wannan banzan musakin ninafishi, duk da cewa ban taɓa ganinsa ba amma tsanar danayi mishi babu wani wanda na taɓa yiwa irinta!." Mama taƙare maganan cikin ƙunan zuciya.
Ɗan jim tayi tare dayin ƙwafa, abayyane tace.
"Badai dani suke wasan ba, Insha Allahu zasusha ruwan mamaki, in -dai-da-raina da lafiyata bazan taɓa bari ƴata Zaleeha dana haifa acikina ta auri wannan shashashan nakasashshen ba, bazan taɓa bari wannan banzan auren da suke shirin ƙullawa ya tabbata ba, Ni nan nayi al'ƙawari ƴata Zaleeha ba zata taɓa auren MUSAKI ba!!.".
Murya akausashe Mama taƙare maganan domin kuwa ji take kamar zatayi aman wuta don bala'i, alwashi ne bazata taɓa bari Zaleeha ta auri Matsiyacin gurgu kuma mayataccen kurma ba, tayi al'ƙawarin saita tashi hankalin kowa dake gidan, sannan kuma sai takau da duk wani zaman lafiya dake cikin gidan matuƙar akaƙi bin zaɓinta.
Cikin jin daɗin kalaman Mama Balkeesu ta saki wani ɓoyayyen killer smile, tabbas so take Mama ta jajirce wajen ganin Zaleeha bata auri Nagartaccen Namiji kamar Saifuddeen ba, tasan cewa Saifuddeen nakasashshene, amma sam ita bata hango nakasartasa, don kuwa babu wata nakasa da ta nuna ajikinsa, hasalima ita bata taɓa ganin wani nagartaccen Namiji kamar Saifuddeen ɗin ba, tahango abubuwa da yawa dangane da Saifuddeen ɗin wanda maza da yawa basu dashi, irin Saifuddeen sune mazan da suka fi ƙaranci aduniya, haka kuma irin sa mata da yawa ke fata da burin samu matsayin abokin rayuwa. Kullum haushinta d'aya kada Zaleeha ta rigata aure, kuma kada ta fita samun miji na nunawa sa'a shiyasa ta dage ta raba Manager da son Zaleeha tana ta son cusa kanta gareshi, dan Raveel dai ya nuna mata baya tare da ita, A wani sashi na ranta kuwa dadi takeji dan in zaliha ta auri nakasasshe ta samu abin nunawa mutane tawayarsa.
Miƙewa tsaye tayi yayinda ta nufi ɗakin Zaleeha.
Zaleeha kuwa tana shiga cikin ɗakinta, kai tsaye kan lallausan gadonta ta faɗa, cikin tsananin baƙin ciki da takaici haɗi da tsanar Saifuddeen tashiga rera kuka, tayaya zai fuskanci cewa ta tsanesa? mai yasa bazai gane irin tarin tsanar da tayi masa ba ya rabu da ita? meyasa shi baida zuciya? ta tsanesa tsana irin ta wuce misali, sam batason duk wani abu da ya shafesa, ganin fuskarsa na sawa tanajin kamar takashe kanta, meyasa har yanzu kowa ya kasa fahimtar irin raɗaɗi da kuma zafin da takeji? meyasa kowa yakasa sanin zafin ƙiyayya irin wanda takeji, mutum ɗaya takeso aduniya shi ɗaya za kuma taci gaba da so, har iya ƙarshen rayuwarta, batajin zata so wani koda kuwa kwatan kwacin rabin yanda takeson wanda yakasance mai taimako agareta, abu ɗaya tasani shine, ko duka mutanen duniya zasu taru suyi mata kallon mahaukaciya akan son da takeyi masa to bazata taɓa fasawa ba, koda kowa zai yi mata kallon shashasha, tayarda zata amince za kuma ta jure matuƙar akan soyyayarsa ne, tariga tasa aranta cewa komai wahala komai daɗi, komai kusa komai nesa zata bada kai da ƙarfinta wajen zaman jiransa, sau dayawa zuciyarta na gaya mata cewa watarana zaizo gareta, ta kuma aminta da hakan, saboda haka tasa aranta cewa, har abada bazata taɓa daina so da ƙaunarsa ba.
a gigice tasoma kiciniyar ƙwace kanta, amma ina ƙarfin musakin da ta raina ya wuce tunaninta, don kuwa riƙo yayi mata bana wasa ba.
Yanayin idanunsa ne suka sauya daga farare zuwa ɗan garai-garai sai k'ank'ancewa da suka d'anyi kad'an, take jijiyoyin jikinsa suka mimmiƙe, yayinda lokaci guda yanayin fuskarsa ya sauya, cikin zaƙuwa haɗi da takaici ta ɗago kanta daniyar auna masa wata mummunar baƙar magana, tuni maganar ta maƙale amaƙoshinta sakamakon yanda jikinta gaba ɗaya yashiga shock, sosai ganin yanayin idanunsa ya tsorata ta, da sauri ta ɗauke idanunta daga garesa, cikin wani sabon fargaba haɗi da ɓacin rai da suka ziyartota ta tasanya hannunta ta bugi chest ɗinsa da ɗan ƙarfi, atunaninta idan yaji zafi dole zai sake ta, saidai amma ko motsi bataga yayi ba, jikintane gaba ɗaya ya ɗauki rawa sakamakon yanda yake ladabtar da ita da wani irin kallonsa da idanunshi masu sata shayinshi da shakkarsa, shikuwa Saifuddeen da gangan ya tsareta da idanunsa, bakomai ya ɓata ransa cikin maganganunta ba kamar cewa da tayi waishi ba namiji bane, hmmm wai harshi Saifuddeen ne za aƙirasa da sunan bacikakken Namiji ba, ahankali yake matso da fuskarsa gab da tata, wanda hakan yasanya gaba ɗaya ta ruɗe, ahankali yake ƙara kusanto da fuskarsa gaf da nata, hartakai takawo numfashinsu ya cakuɗa dana juna, haɗuwar numfashinsu waje ɗaya, baƙaramin bugun zuciya ya haifar musu ba suduka biyun, sosai zuciyar Zaleeha ke bugu kamar zata faso kirjinta tafito, akaron farko dataji wani matsanancin tsoronsa ya shigeta, don kuwa matsowarsa gareta baƙaramin zautar da tunaninta yayi ba, sosai yayi mata wani irin kwarjini a idanunta, sam batasan cewa haɗuwa da kyawunsa yakai har haka ba sai ayau ɗin daya kusanto da fuskarsa gareta, daga gefe kuwa fitinannen ƙamshin turarensa ne yacika hancinta, lokaci guda jikinta yafara fitar da wani irin gumi da kerma da karkarwa, dake nuna tashin hankalin dake bunne cikin zuciyarta.
Haka Saifuddeen ya cigaba da kawo fuskarsa gab da nata, ahankali yake matsowa kamar zai haɗe bakinsu waje ɗaya, tuni Zaleeha ta rumtse idanunta jikinta kuwa rawa yake sosai, ta sadakar aranta cewa wannan musakin na sauƙe bakinsa akan nata, babu makawa saitayi kuka!, Allah ma yasauwaƙe ita Zaleeha tasha yawun shi.
Kawar da fuskarsa yayi zuwa gefen wuyanta, ahankali ya fesa mata wani irin numfashi mai tsananin ɗumi, wanda take yasanya tsikar jikinta mimmiƙewa, hannunsa dake kan waist ɗinta ya janye tare daɗan matsar dakansa baya, jin ya sake ta yasanya ta sauƙe wata ɓoyayyar ajiyar zuciya, buɗe idanunta wanda suka kaɗa sukai ja saboda tsananin tsoritan da tayi, wani ɗan guntun tsuka taja tare da ƙwace jikinta daga cikin nasa, batare da tunanin komai ba haka Zaleeha ta tattaro yawun bakinta da tunanin zata tofar had'e tsukakkun lips d'inta tayi da niyar zata tofar da yawun.
Sai kuma ta zazzaro idanunta woje tare yarfa hannu jin yadda Saifuddeen yasa yatsunshi biyu ya had'e lips d'inta da yaga tanada niyar yimishi tijarar da bazai lamunta ba,
matse lips d'in nata yayi da k'arfi har saida taji fitsari na son kwabce mata.
Ida nunshi ya jujjuya mata tare da k'ada mata kai kana ya d'an kamo gefen lip d'inshi na k'asa ya d'an ciza alamar.
"Ko mafarki kikayi in kin farka kiyi sadaka."
kana ya sake mata lips d'inta da tuni sunyi jazir,
a tsoroce ta had'iye yawun nata tare da juya da sauri
cikin tsoro da ƙunan da zafin da lips ɗinta keyi tace.
"Ɗan is kawai, Allah ya haneni ranan da zaka ƙara taɓani, mugu! Allah ya isana!!
Kuwa wlh, koda wasa kada ka taɓa tunanin sake haɗa jiki dani, balle har tunaninka yabaka daman kawo bakinka kusa da nawa, wlh dana sha yawun bakinka gwamma ace nasha tom-tom, saboda ko bakomai nasan tom-tom yafi ɗanɗanon yawun bakinka daɗi.
Ganin ya ɗan taɓa masarrafin kekenshine ya nufi gareta, yasa ta juya da gudu-gudu
tafice daga cikin falon kamar wace aka koro
Da sauri Balkeesu tatashi ta rufa mata baya bayan tagama watsawa Ishaq wani matsiyacin kallo.
Murmushi Saifuddeen yayi tare da sanya hannu ya shafo yawun bakinta dake bisa kan yan yatsunshi harshensa yasanya yaɗan lashi saliva ɗin, lumshe idanunsa yayi tare da sauƙe wani irin ajiyar zuciya, tunowa da magananta nacewa da tayi da tasha yawunsa gwara tasha tom-tom, yasanyashi sake sakin wani shak'iyin murmushi, cikin zuciyarsa yace.
"Am so sorry Zaleeha wannan al'ƙawarina ne insha Allah saina shayar dake duk wani abun dazai fito daga jikina, dazaran na aureki ba iya yawuna ba ma kaɗai harta spe... ɗinama saina shayardake."
Dubansa yakai ga Ishaq wanda ke zaune shima murmushi ne ɗauke akan fuskarsa, don kuwa shima zuwa yanzu abubuwan Zaleeha da ƙawayenta sun soma bashi dariya, wani zubin kuwa idan Zaleeha tafaɗi wata maganar tsantsar yarintarta kawae yake gani.
Zuciyarsu wasai batare da wani ƙunci ba haka suka baro gidan su Zaleehan.
Zaleeha kuwa koda suka bar BQ ɗin kai tsaye ɓangaren Mama suka nufa, afalon Mama Balkeesu ta zauna yayinda Zaleeha kuwa ta wuce ɗakinta kai tsaye ranta na bala'in tafasa, tarasa maiyasa bayajin haushi ko ciwon duk wata magana da zata faɗa masa.
Sosai al'amuransa ke bata takaici, duk da cewa shiɗin kurmane yakamata ace ae yana da zafin zuciya irin na kurame amma wani abu da ta lura dashi shine, shi kamar dutse yake ko bugunsa zakayi to sai kashirya kakuma saka duka ƙarfinka.
Hmmm Zaleeha taka a sannu zuciyar irinsu Saifuddeen bata tankwaruwa in ta hatsalo kada ki k'ureshi, wani sashi na zuciyarta ke rad'a mata a hatsale tace zaiko ci ƙaniyarsa a wurina. Ta fad'i kamar tana mgna da wani.
Balkeesuce ta kalli Mama wanda take zaune akan kujera 1 sitter fuskarnan tata aɗaure take tamau, ɗigon fara'a babu akanta.
Cikin iyayi da kisisina haɗi da zallan munafurci irin na Balkeesu ta gyara zama, tare da fuskantar Mama murya kamar wacce zatayi kuka tace.
"Yanzu Mama haka zamu zubawa Zaleeha idanu takasance kullum cikin kuka? amatsayina na ƙawarta sam bazanso cutuwarta ba, dan Allah Mama kiƙara sa baki akan maganar Saifuddeen ɗinnan wallahi Zaleeha bata sonshi, hasali ma babu wanda Zaleeha ta tsana sama dashi, Zaleeha kyakkyawace son kowa ƙin wanda yarasa, ni aganina tauye haƙƙine idan har aka haɗata zama da nakasashshe, wanda bashi da banbanci da dutse."
Cikin tsananin baƙin ciki da takaici Mama ta watsawa Balkeesu jajayen idanunta, duk yanda kowa a duniya yakai ga ƙin son auren Zaleeha da wannan musakin to abayanta yake, domin ko tunowa da batun auren tayi saitaji wani abu kamar jiri na ƙoƙarin kada ita.
Wani abu daya tsaya amaƙoshinta ta haɗiya, ranta adagule cikin cushewar murya tace.
"Da ace zanbuɗe miki zuciyata ki gani Balkeesu da tuni kinsha mamaki, duk yanda wani yakai ga tsanar auren Zaleeha da wannan banzan musakin ninafishi, duk da cewa ban taɓa ganinsa ba amma tsanar danayi mishi babu wani wanda na taɓa yiwa irinta!." Mama taƙare maganan cikin ƙunan zuciya.
Ɗan jim tayi tare dayin ƙwafa, abayyane tace.
"Badai dani suke wasan ba, Insha Allahu zasusha ruwan mamaki, in -dai-da-raina da lafiyata bazan taɓa bari ƴata Zaleeha dana haifa acikina ta auri wannan shashashan nakasashshen ba, bazan taɓa bari wannan banzan auren da suke shirin ƙullawa ya tabbata ba, Ni nan nayi al'ƙawari ƴata Zaleeha ba zata taɓa auren MUSAKI ba!!.".
Murya akausashe Mama taƙare maganan domin kuwa ji take kamar zatayi aman wuta don bala'i, alwashi ne bazata taɓa bari Zaleeha ta auri Matsiyacin gurgu kuma mayataccen kurma ba, tayi al'ƙawarin saita tashi hankalin kowa dake gidan, sannan kuma sai takau da duk wani zaman lafiya dake cikin gidan matuƙar akaƙi bin zaɓinta.
Cikin jin daɗin kalaman Mama Balkeesu ta saki wani ɓoyayyen killer smile, tabbas so take Mama ta jajirce wajen ganin Zaleeha bata auri Nagartaccen Namiji kamar Saifuddeen ba, tasan cewa Saifuddeen nakasashshene, amma sam ita bata hango nakasartasa, don kuwa babu wata nakasa da ta nuna ajikinsa, hasalima ita bata taɓa ganin wani nagartaccen Namiji kamar Saifuddeen ɗin ba, tahango abubuwa da yawa dangane da Saifuddeen ɗin wanda maza da yawa basu dashi, irin Saifuddeen sune mazan da suka fi ƙaranci aduniya, haka kuma irin sa mata da yawa ke fata da burin samu matsayin abokin rayuwa. Kullum haushinta d'aya kada Zaleeha ta rigata aure, kuma kada ta fita samun miji na nunawa sa'a shiyasa ta dage ta raba Manager da son Zaleeha tana ta son cusa kanta gareshi, dan Raveel dai ya nuna mata baya tare da ita, A wani sashi na ranta kuwa dadi takeji dan in zaliha ta auri nakasasshe ta samu abin nunawa mutane tawayarsa.
Miƙewa tsaye tayi yayinda ta nufi ɗakin Zaleeha.
Zaleeha kuwa tana shiga cikin ɗakinta, kai tsaye kan lallausan gadonta ta faɗa, cikin tsananin baƙin ciki da takaici haɗi da tsanar Saifuddeen tashiga rera kuka, tayaya zai fuskanci cewa ta tsanesa? mai yasa bazai gane irin tarin tsanar da tayi masa ba ya rabu da ita? meyasa shi baida zuciya? ta tsanesa tsana irin ta wuce misali, sam batason duk wani abu da ya shafesa, ganin fuskarsa na sawa tanajin kamar takashe kanta, meyasa har yanzu kowa ya kasa fahimtar irin raɗaɗi da kuma zafin da takeji? meyasa kowa yakasa sanin zafin ƙiyayya irin wanda takeji, mutum ɗaya takeso aduniya shi ɗaya za kuma taci gaba da so, har iya ƙarshen rayuwarta, batajin zata so wani koda kuwa kwatan kwacin rabin yanda takeson wanda yakasance mai taimako agareta, abu ɗaya tasani shine, ko duka mutanen duniya zasu taru suyi mata kallon mahaukaciya akan son da takeyi masa to bazata taɓa fasawa ba, koda kowa zai yi mata kallon shashasha, tayarda zata amince za kuma ta jure matuƙar akan soyyayarsa ne, tariga tasa aranta cewa komai wahala komai daɗi, komai kusa komai nesa zata bada kai da ƙarfinta wajen zaman jiransa, sau dayawa zuciyarta na gaya mata cewa watarana zaizo gareta, ta kuma aminta da hakan, saboda haka tasa aranta cewa, har abada bazata taɓa daina so da ƙaunarsa ba.