Sashe 62
Nakasa Ba Kasawa Bace Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Su Ummi kuwa suna shiga Hayatuddeen yayi saurin nufar gadon da Saifuddeen yake konce,
yayinda shiko Saifuddeen ya mik'owa mishi hannu alamun yazo,
da sauri ya ruggume k'anin nashi kana yasa hannu ya kamo hannun Umminshi dake tsaye tamkar ta d'agoshi,
tuni hankalinta ya k'ara konciya ganinshi konce cikin haiyacin shi,
Ahmad kuwa matsowa yayi gafenshi yana jan yatsun k'afanshi yayinda Ishaq kuwa yake mik'o mishi hannu ganin haka yasashi saurin sakin hannun Ummi ya kamo na Ishaq,
wani sassanyan murmushi sukawa juna,
ita kuwa Ummi kanshi ta fara shafawa tare da cewa.
"Alhamdulillahi Babana jiki da sauk'i ko?."
kai ya jinjina mata tare dasa hannu ya d'an ture Hayatuddeen wanda tuni yaketa zubda hawaye dan tuno bayanin da Dr Aliyu ya yi musu na nakasar da yayan nashi ya samu.
Ita kuma Ummi hawayenta take ta son medawa dan tasan in Saifuddeen yaga tana kuka hankilinshi zai tashi.
Shiko Saifuddeen hannu yasa yana sharewa Hayatuddeen hawaye fuskarshi kana yasa hannu ya zaro woyar shi dake aljihun Hayatuddeen in,
juyota yayi gareshi,
rubutu ya d'anyi kana ya mik'awa Ummi, da sauri ta amsa dan tasan ta wannan hanyarce suke mgna dashi.
Murmushi tayi gani abinda ya rubuta.
"Ummi ki cewa Hayatuddeen ya bar kuka ya zama jarumi, ki tuna mishi yanzufa ya girma ya rage sakalci, ki sanar mishi jikin Hamma Saifunshi da sauk'i, kice mishi in dai yana son in sai mishi mota to ya dena kuka."
cikin samin sauk'in fargabanta ta kalli Hayatuddeen tare da mishi bayanin Hamman nashi, da sauri yasa hannu ya goge hawayenshi tare da cewa.
"Hamma nayi shiru na bar kuka kaji ko zaka saya min motar ko?."
kai ya gyad'a mishi alamar yaji fuska d'auke da murmushin da yasa dimples nashi duka huɗu suke lotsewa, kana ya amshi wayar tashi ya shiga message ya kuma rubutu kana ya turawa ishaq ta inbox nashi,
text d'in na shiga wayar ishaq tayi wani sautin mgna da sauri-sauri hakan yasa ya gane Saifuddeen ne ya turo mishi text alamun yana mishi Magna,
Dr Batulu kam yar kallo ta zama sabida ganin yadda abota take tafiya tsakanin kurma da makaho kuma har suke Magna da juna kuma har kowa ya fahimci d'an uwanshi.
shiko Ishaq lallatsa woyarshi yayi, jim kad'an ya karata a kunne sai ga wannan Magna sauri-sauri ya karanta mishi abinda Saifuddeen ya rubuta mishi kamar haka.
"Ishaq ya su Umma ya Amira da jiki?."
gyara tsayuwa Ishaq yayi tare da fuskantarshi yace.
"Alhamdulillahi suna lfy, sunce in gaidaka da jiki, kana Amira jiki yayi sauk'i har an sallamesu, kai yanzu ya jikin naka?."
rubutu ya kumayi kana ya turawa ishaq.
"Alhamdulillahi jiki da sauk'i, ina amsawa. ya an kai sak'on gidan marayun nan?."
Masha Allah ishaq yace tare da cewa.
"Eh an kai."
daga nan sai kuma Ahmad yace.
"Suifuddeen ya jikin?." murmushi yayi tare da rubuta mishi.
"Alhamdulillahi jiki da sauk'i yaushe ka dawo daga Lagos?."
bayan ya karanta rubutun ne yace.
"Jiya na dawo."
sai ya kuma kalli Dr Batulu sai ya d'an dungula hannunshi ya mata irin gaisuwarsu sabida ya tabbatar ta haifi kaman shi.
Ummi kuwa cikin kula ta shafa kanshi tare da cewa.
"Kai Hayatuddeen bashi wuri ya tashi mana ya samu ya watsa ruwa."
shiru duk sukayi sabida ganin kamar Ummi bata san menene ainihin matsalarshi spinal cord injury ba, ita a zatonta zai iya tashi da kanshi a yanzu haka a taken,
shima Saifuddeen da yanada halin boy'e mata daya boye mata gskyar laturarshi sabida gudun tashin hankalinta.
Itako Ummi sai juyawa tayi ga Ahmad kana tace.
"Ahmad tallefeshi ka kaishi bathroom kasan Saifuddeen da yawan son shiga ruwa."
Dr Batulu ce tayi saurin cewa.
"Ummin Saifuddeen kin mata bazai iya tsayuwa bane, kin mance ya nakasane kike ta cewa a tasheshi yaje yayi wonka, ai an mishi wonka d'azu kafin azo a bashi mgna, a yanzu haka bama zai iya tashi zaune bama sai mu zuba ido mu jira har lokacin da aka mishi aiki ko Allah zaisa a dace, ya tashi ya.....!
Wasa farin girki Ana wata sai ga wata.
By
*GARKUWAR FULANI*
8/18/20, 7:53 PM - Ummi Tandama: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAKASA BA KASAWA BACE*
*PAGE 19*
NA
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
~Wannan shafi nakune Nakasa ba kasawa bace fans 3 kuyi yadda kuke so dashi~
_Turn Katim mtn na ɗari ukku rak ta wannan no 09097853276 ko kuma ta asusuna na 0005388578 jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa_
~Hmm Free page dai suna gab da ƙarewa saura ƙaɗan in rufe, hanzarta biyan ɗari uku kacal dan ka/kici da karantashi har ƙarshe~
Yauwa fa ba editing zakusa typing errors
"Ranan tashinsa tsaye sai dai muna tsammanin samun lfyarshi a ko wanne lokacin."
tuni idanun Ummi ke kwaranyar da wasu zafafan hawaye masu tarin k'una zuciyarta tamkar zata faso k'irjinta ta fito woje dan tsananin firgita da tashin hankali uwa uba tsananin tausayi gudan jinin nata.
kukanta ya k'ara tsananta ne jin tafin hannunshi bisa hab'arta yana share mata hawayen tare da jujjuya mata kai kana yana wani irin sihirtaccen murmushi mai cike da zallan tawakkali da yarda da k'addara,
Hayateddeen kuwa kanshi ya kife bisa pillow da kan Hamma Saifunshi ke konce goshinshi ya manna da hab'ar d'an uwan nashi kuka yakeyi mai cin rai da cushe farin ciki murya na rawa yake cewa.
"Dukkan jarrabobinmu sukan riskemu da tsananin zafi da tarin k'una, ko yaushe ciwo ko mutuwa basa zabi duk inda Allah ya aikosu nan suke zuwa, mutuwa ta yashe mana jigonmu, yayinda kowa ya yanke k'auna sai ubangiji ya sauk'ar da k'udurarnsa bisa d'an uwana da duniya ke ganin bama zai amfanin kanshi bama bare ya amfane mu, Hamma Saifuna ya karya zaton mutane da suke ganin nakasa kasawa ce,
ya tashi ya tsaya kaida k'afa ya shiga rana dare zafi sanyi ya ratsa duhu da ruwa da iska na damuna dan tsaida hawayenmu ya zame mana Garkuwa kana bongo abin jingina jigonmu abin al'faharinmu."
sai ya kuma taso ya kalli Hamman nashi da yaketa juya musu kai murya na rawa yace.
"Wallahi! Wallahi!! Wallahi!!! da ana canza ciwo da na canzashi ya dawo kaina, da ciwo bazai kuma rab'ar d'an uwana ba da ina da dama da na tsare maka dukkan wata cutar da zata kai ga tab'aka bare ta nakasa mana kai."
Ummi kam ta kasa cewa komai sai sunkuyar da kanta tayi k'asa tana zubda hawaye tare da ambaton Allah.
Shiko Saifuddeen jawo Hayatuddeen yayi bisa k'irjinshi ya rink'a shafa kanshi cikin alamun lallashi kana ya d'auki woyarshi da d'aya hannun rubutu yayi mai yawa ya mik'a wayar ga Ummi.
ba tare da ta kalleshi ba ta amshi woyar,
sabida hawayen dake kwaranya a idanunta yasa take ganin rubutun bibbiyu d'ad'd'aya rumtse idonta tayi hawayen da suka cika mata idon suka zubo sannan ta fara ganin rubutun a dai-dai kana ta fara karanta abinda ya rubuta mata
"Ni kam Saifuddeeen bani da wani ciwo da zai firgitani koya tayarmin da hankalin a duniya, kamar yadda ganin hawayen Ummi na da k'annena zai sani d'imuwa, zuciyata na k'untatuwa in naga hawayenki,
Ya Nuruddeen ya bar komai a hannu na bisa ya k'inin zan hana idanunku zubda hawaye,
ya Nuruddeen ya shaida min nakasa ba kasawa bace, ya gina min zuciyata da rayuwata ta yadda zan iya zame muku Garkuwa duk da nakasata,
Ya Nuruddeen ya haram tawa hannuwana rik'e k'ok'on bara ya damk'a min Al'k'alami da da jarumta.
Ummi ya zanyi da raina? sai yaushe zanyi nasarar tsaida hawayenki?
Sai yaushe zan saku farin ciki,
Ummi bani da baki dana fad'i miki irin k'unar da zuciyata keyi in naga zubar hawayenki bana jin k'unci a kan larurata sai naga hawayenki na zuba. Ummi kalli yadda Hayatuddeen ke kuka tamkar zai shid'e wannan ya nuna min gazawata ce kenan, ni nasan Ya Nuruddeen bai tab'a barina na zubda kwallaba, to ya akayi ni na kasa hanaku zubda naku hawaye ko dai nakasa tace sila? yanzu Ummi kema kuka kikeyi su Rahma Raihana Raliyya kuwa ya zasuyi,
Kalli kunsa Ahmad ma kuka, kalli ishaq bawan Allah da baya ganima kukanku ya sashi kuka, kalli Dr da kanta kun sata zubda hawaye, shin Ummi kin mance imanin bawa baya cika har sai ya yarda da k'addararshi mai kyau ko akasin haka."
tuni wani azabebben kuka ya kwabcewa Ummi wanda yasa ta kife mishi woyar gefenshi tare dasa hannunta tsakiyar kanshi ta shafa sumanshi har zuwa kan goshinsa sai kuma ta juya ta fita da sauri, domin tasan in yaga tana kuka zai birkice,
Abban Farida kuwa, hannu yasa ya kamo Hayatuddeen suka fita.
Yayinda tuni Dr Batulu kuwa tabi bayan Ummi,
shi kuwa Saifuddeen hannu ya mik'o ya kamo na Ishaq kamar yadda suka saba, shi kuwa Ishaq murmushin k'arfin hali yayi still kuma hawaye na kwaranya a idanunshi murya a raunace yace.
"Ya Rabi'u yace in gaidaka da jiki. Kana sak'on gskysuwa daga k'ungiyarmu sunayi maka fatan samun sauk'i."
hannunsu ya k'ara hadewa tare da jijjigawa alamun ya gode.
daga nan sukayi d'an hirarsu sannan Ishaq ya fito.
Nan ya samu Dr Batulu da Abban Farida sunata lallashinsu.
ganin lokacin salla ya kusa yasa suka, sallami Dr Batulu suka tafi ba tare da Dr Adnan ya fitoba.
Shi kuwa Dr Adnan ya dad'e tare da Dr Aliyu yana mishi k'arin bayani,
inda yace mai tunima an fara mishi alluran,
sannan kada su damu zai rink'a taho mishi da abincin daya dace yaci,
a nan asibitin Dr Adnan yayi sallan isha kana daga bisani suka shiga wurin Saifudddeen shida Dr Aliyu d'in.
suna shiga suka samu, nurse biyu maza masu gyara mishi jiki kamar taimaka mishi yayi wonka da al'wala da da juyashi ya fuskanci Al'k'ibllah yayi niya yayi sallanshi a koncen.
yayinda shiko Saifuddeen ya mik'owa mishi hannu alamun yazo,
da sauri ya ruggume k'anin nashi kana yasa hannu ya kamo hannun Umminshi dake tsaye tamkar ta d'agoshi,
tuni hankalinta ya k'ara konciya ganinshi konce cikin haiyacin shi,
Ahmad kuwa matsowa yayi gafenshi yana jan yatsun k'afanshi yayinda Ishaq kuwa yake mik'o mishi hannu ganin haka yasashi saurin sakin hannun Ummi ya kamo na Ishaq,
wani sassanyan murmushi sukawa juna,
ita kuwa Ummi kanshi ta fara shafawa tare da cewa.
"Alhamdulillahi Babana jiki da sauk'i ko?."
kai ya jinjina mata tare dasa hannu ya d'an ture Hayatuddeen wanda tuni yaketa zubda hawaye dan tuno bayanin da Dr Aliyu ya yi musu na nakasar da yayan nashi ya samu.
Ita kuma Ummi hawayenta take ta son medawa dan tasan in Saifuddeen yaga tana kuka hankilinshi zai tashi.
Shiko Saifuddeen hannu yasa yana sharewa Hayatuddeen hawaye fuskarshi kana yasa hannu ya zaro woyar shi dake aljihun Hayatuddeen in,
juyota yayi gareshi,
rubutu ya d'anyi kana ya mik'awa Ummi, da sauri ta amsa dan tasan ta wannan hanyarce suke mgna dashi.
Murmushi tayi gani abinda ya rubuta.
"Ummi ki cewa Hayatuddeen ya bar kuka ya zama jarumi, ki tuna mishi yanzufa ya girma ya rage sakalci, ki sanar mishi jikin Hamma Saifunshi da sauk'i, kice mishi in dai yana son in sai mishi mota to ya dena kuka."
cikin samin sauk'in fargabanta ta kalli Hayatuddeen tare da mishi bayanin Hamman nashi, da sauri yasa hannu ya goge hawayenshi tare da cewa.
"Hamma nayi shiru na bar kuka kaji ko zaka saya min motar ko?."
kai ya gyad'a mishi alamar yaji fuska d'auke da murmushin da yasa dimples nashi duka huɗu suke lotsewa, kana ya amshi wayar tashi ya shiga message ya kuma rubutu kana ya turawa ishaq ta inbox nashi,
text d'in na shiga wayar ishaq tayi wani sautin mgna da sauri-sauri hakan yasa ya gane Saifuddeen ne ya turo mishi text alamun yana mishi Magna,
Dr Batulu kam yar kallo ta zama sabida ganin yadda abota take tafiya tsakanin kurma da makaho kuma har suke Magna da juna kuma har kowa ya fahimci d'an uwanshi.
shiko Ishaq lallatsa woyarshi yayi, jim kad'an ya karata a kunne sai ga wannan Magna sauri-sauri ya karanta mishi abinda Saifuddeen ya rubuta mishi kamar haka.
"Ishaq ya su Umma ya Amira da jiki?."
gyara tsayuwa Ishaq yayi tare da fuskantarshi yace.
"Alhamdulillahi suna lfy, sunce in gaidaka da jiki, kana Amira jiki yayi sauk'i har an sallamesu, kai yanzu ya jikin naka?."
rubutu ya kumayi kana ya turawa ishaq.
"Alhamdulillahi jiki da sauk'i, ina amsawa. ya an kai sak'on gidan marayun nan?."
Masha Allah ishaq yace tare da cewa.
"Eh an kai."
daga nan sai kuma Ahmad yace.
"Suifuddeen ya jikin?." murmushi yayi tare da rubuta mishi.
"Alhamdulillahi jiki da sauk'i yaushe ka dawo daga Lagos?."
bayan ya karanta rubutun ne yace.
"Jiya na dawo."
sai ya kuma kalli Dr Batulu sai ya d'an dungula hannunshi ya mata irin gaisuwarsu sabida ya tabbatar ta haifi kaman shi.
Ummi kuwa cikin kula ta shafa kanshi tare da cewa.
"Kai Hayatuddeen bashi wuri ya tashi mana ya samu ya watsa ruwa."
shiru duk sukayi sabida ganin kamar Ummi bata san menene ainihin matsalarshi spinal cord injury ba, ita a zatonta zai iya tashi da kanshi a yanzu haka a taken,
shima Saifuddeen da yanada halin boy'e mata daya boye mata gskyar laturarshi sabida gudun tashin hankalinta.
Itako Ummi sai juyawa tayi ga Ahmad kana tace.
"Ahmad tallefeshi ka kaishi bathroom kasan Saifuddeen da yawan son shiga ruwa."
Dr Batulu ce tayi saurin cewa.
"Ummin Saifuddeen kin mata bazai iya tsayuwa bane, kin mance ya nakasane kike ta cewa a tasheshi yaje yayi wonka, ai an mishi wonka d'azu kafin azo a bashi mgna, a yanzu haka bama zai iya tashi zaune bama sai mu zuba ido mu jira har lokacin da aka mishi aiki ko Allah zaisa a dace, ya tashi ya.....!
Wasa farin girki Ana wata sai ga wata.
By
*GARKUWAR FULANI*
8/18/20, 7:53 PM - Ummi Tandama: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAKASA BA KASAWA BACE*
*PAGE 19*
NA
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
~Wannan shafi nakune Nakasa ba kasawa bace fans 3 kuyi yadda kuke so dashi~
_Turn Katim mtn na ɗari ukku rak ta wannan no 09097853276 ko kuma ta asusuna na 0005388578 jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa_
~Hmm Free page dai suna gab da ƙarewa saura ƙaɗan in rufe, hanzarta biyan ɗari uku kacal dan ka/kici da karantashi har ƙarshe~
Yauwa fa ba editing zakusa typing errors
"Ranan tashinsa tsaye sai dai muna tsammanin samun lfyarshi a ko wanne lokacin."
tuni idanun Ummi ke kwaranyar da wasu zafafan hawaye masu tarin k'una zuciyarta tamkar zata faso k'irjinta ta fito woje dan tsananin firgita da tashin hankali uwa uba tsananin tausayi gudan jinin nata.
kukanta ya k'ara tsananta ne jin tafin hannunshi bisa hab'arta yana share mata hawayen tare da jujjuya mata kai kana yana wani irin sihirtaccen murmushi mai cike da zallan tawakkali da yarda da k'addara,
Hayateddeen kuwa kanshi ya kife bisa pillow da kan Hamma Saifunshi ke konce goshinshi ya manna da hab'ar d'an uwan nashi kuka yakeyi mai cin rai da cushe farin ciki murya na rawa yake cewa.
"Dukkan jarrabobinmu sukan riskemu da tsananin zafi da tarin k'una, ko yaushe ciwo ko mutuwa basa zabi duk inda Allah ya aikosu nan suke zuwa, mutuwa ta yashe mana jigonmu, yayinda kowa ya yanke k'auna sai ubangiji ya sauk'ar da k'udurarnsa bisa d'an uwana da duniya ke ganin bama zai amfanin kanshi bama bare ya amfane mu, Hamma Saifuna ya karya zaton mutane da suke ganin nakasa kasawa ce,
ya tashi ya tsaya kaida k'afa ya shiga rana dare zafi sanyi ya ratsa duhu da ruwa da iska na damuna dan tsaida hawayenmu ya zame mana Garkuwa kana bongo abin jingina jigonmu abin al'faharinmu."
sai ya kuma taso ya kalli Hamman nashi da yaketa juya musu kai murya na rawa yace.
"Wallahi! Wallahi!! Wallahi!!! da ana canza ciwo da na canzashi ya dawo kaina, da ciwo bazai kuma rab'ar d'an uwana ba da ina da dama da na tsare maka dukkan wata cutar da zata kai ga tab'aka bare ta nakasa mana kai."
Ummi kam ta kasa cewa komai sai sunkuyar da kanta tayi k'asa tana zubda hawaye tare da ambaton Allah.
Shiko Saifuddeen jawo Hayatuddeen yayi bisa k'irjinshi ya rink'a shafa kanshi cikin alamun lallashi kana ya d'auki woyarshi da d'aya hannun rubutu yayi mai yawa ya mik'a wayar ga Ummi.
ba tare da ta kalleshi ba ta amshi woyar,
sabida hawayen dake kwaranya a idanunta yasa take ganin rubutun bibbiyu d'ad'd'aya rumtse idonta tayi hawayen da suka cika mata idon suka zubo sannan ta fara ganin rubutun a dai-dai kana ta fara karanta abinda ya rubuta mata
"Ni kam Saifuddeeen bani da wani ciwo da zai firgitani koya tayarmin da hankalin a duniya, kamar yadda ganin hawayen Ummi na da k'annena zai sani d'imuwa, zuciyata na k'untatuwa in naga hawayenki,
Ya Nuruddeen ya bar komai a hannu na bisa ya k'inin zan hana idanunku zubda hawaye,
ya Nuruddeen ya shaida min nakasa ba kasawa bace, ya gina min zuciyata da rayuwata ta yadda zan iya zame muku Garkuwa duk da nakasata,
Ya Nuruddeen ya haram tawa hannuwana rik'e k'ok'on bara ya damk'a min Al'k'alami da da jarumta.
Ummi ya zanyi da raina? sai yaushe zanyi nasarar tsaida hawayenki?
Sai yaushe zan saku farin ciki,
Ummi bani da baki dana fad'i miki irin k'unar da zuciyata keyi in naga zubar hawayenki bana jin k'unci a kan larurata sai naga hawayenki na zuba. Ummi kalli yadda Hayatuddeen ke kuka tamkar zai shid'e wannan ya nuna min gazawata ce kenan, ni nasan Ya Nuruddeen bai tab'a barina na zubda kwallaba, to ya akayi ni na kasa hanaku zubda naku hawaye ko dai nakasa tace sila? yanzu Ummi kema kuka kikeyi su Rahma Raihana Raliyya kuwa ya zasuyi,
Kalli kunsa Ahmad ma kuka, kalli ishaq bawan Allah da baya ganima kukanku ya sashi kuka, kalli Dr da kanta kun sata zubda hawaye, shin Ummi kin mance imanin bawa baya cika har sai ya yarda da k'addararshi mai kyau ko akasin haka."
tuni wani azabebben kuka ya kwabcewa Ummi wanda yasa ta kife mishi woyar gefenshi tare dasa hannunta tsakiyar kanshi ta shafa sumanshi har zuwa kan goshinsa sai kuma ta juya ta fita da sauri, domin tasan in yaga tana kuka zai birkice,
Abban Farida kuwa, hannu yasa ya kamo Hayatuddeen suka fita.
Yayinda tuni Dr Batulu kuwa tabi bayan Ummi,
shi kuwa Saifuddeen hannu ya mik'o ya kamo na Ishaq kamar yadda suka saba, shi kuwa Ishaq murmushin k'arfin hali yayi still kuma hawaye na kwaranya a idanunshi murya a raunace yace.
"Ya Rabi'u yace in gaidaka da jiki. Kana sak'on gskysuwa daga k'ungiyarmu sunayi maka fatan samun sauk'i."
hannunsu ya k'ara hadewa tare da jijjigawa alamun ya gode.
daga nan sukayi d'an hirarsu sannan Ishaq ya fito.
Nan ya samu Dr Batulu da Abban Farida sunata lallashinsu.
ganin lokacin salla ya kusa yasa suka, sallami Dr Batulu suka tafi ba tare da Dr Adnan ya fitoba.
Shi kuwa Dr Adnan ya dad'e tare da Dr Aliyu yana mishi k'arin bayani,
inda yace mai tunima an fara mishi alluran,
sannan kada su damu zai rink'a taho mishi da abincin daya dace yaci,
a nan asibitin Dr Adnan yayi sallan isha kana daga bisani suka shiga wurin Saifudddeen shida Dr Aliyu d'in.
suna shiga suka samu, nurse biyu maza masu gyara mishi jiki kamar taimaka mishi yayi wonka da al'wala da da juyashi ya fuskanci Al'k'ibllah yayi niya yayi sallanshi a koncen.