Sashe 22
Nakasa Ba Kasawa Bace Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ita kuwa Ummi ita da kanta ta shiga kitchen dan k'arisa aikin ferfesun zabbin data fara dan tasan yau Rahma ta gaji sosai,
Raliyya kuwa k'ofan bappa Ali ta nufa wurin Aunty Nina,
Raihana kuwa Attaruhu da al'basa ta d'auko tazo ta zauna gefen Rahma da keyiwa su Hayatuddeen homework shida Faruq, d'an k'aramin bilandan dake hannunta ta had'a kana ta yayyanka su ta jajjagasu sannan ta juye a roba mai marfi,
Hayatuddeen kuma saura su kankana da ayaban da akaci ya d'an rage guntayen yake ci shifa a dole baya son cin abu mai nauyi a rayuwarshi.
Ummi kuwa a kitchen tuni gidan ya cika da k'amshi dan zabbin sunji kayan had'i bayan ta gama zuba komai ne sai ta rufeshi bisa rushin yaci gaba da bararraka,
tea ta kuma tafasawa ta d'ura a filas sannan ta fito gudan dubu ta bawa Hayatuddeen ya sayo musu sabon biredi, guda biyu,
da sauri ya mik'e ya amshi kud'in yana zuwa ya kwaso biredi har guda hud'u.
Yana shigowa ganinshi da ledodi har biyu yasa Rahma cewa.
"Kai amman dai kai kam Hayatuddeen kaga ta kanka shin ba biyu aka aikeka ba?."
da sauri Ummi tace.
"Barshi ai bazai b'aciba nida nakeda samari yanzuma sun kusa dawowa."
Raihana ce ta d'an harareshi kana tace.
"Ai shiyasa yake komai na sakalci sabida yasan ba abinda za'ayi mishi ana tab'ashi kad'an Ummi da Hamma Saifuddeen zasuyi ta fad'a."
sai ta kuma kalli Rahma daketa dariya tace.
"Baga irinta nanba ai harda ke ake sakaltashi."
dariya sukayi baki d'aya ganin yana yiwa Raihana gwalo, Raliyya kuma da yanzu ta shigo dungure k'enyashi tayi nan suka fara 'yar tsamarsu ta sak'o da sak'o.
Daga bisani suka zauna suna hira cikin nitsuwa Raliyya ta gyara zamanta sannan ta fuskanci Ummi a hankali tace.
"Ummi Ya Ahmad yamin d'inki kala biyu ya kuma sayamin takalmi da mayafi ya kuma yiwa Faruq da Adam ma,
sai ya kuma yiwa Hayatuddeen dashi da Hamma Saifuddeen iri d'aya."
cikin mamaki Ummi tace.
"To shi Ahmad duk samunshi a kanku zai k'are ne, yayi ta zaman d'inki yana shan wuya ya kuma k'arar da samunshi a kanku ai wannan d'awainiya tayi yawa."
cikin sanyi tace.
"Wlh yana wahala kam Ummi kwana fa yakeyi yana d'inki, to amman kuma yana samun kud'i kinsan ya iya d'inki wasu ma daga bajoga da Ngalda duk shi suke kawowa d'inki gashi nan dukku duk ba wani tela daya fishi iya d'inki kinga fa duk zuriyar gidan sarki shi suke bawa d'inki tunda Ya Saminu ya hadasu dashi."
sai ta kuma kalli Raihana tare da cewa.
"Ai naga kema Ya Saminu ya bada aiyi miki dunkuna har kala uku, d'aya atampa ce d'aya kuma lace d'aya kuma shadda ce kedashi iri d'aya."
shiru tayi kamar bataji ba dan kunya takeji bata son a gane Ya Saminun sonta yakeyi tunda yace mata sai ya gama karatunshi, dan yanzu yana level 2 a G.S.U kunsan duk abokan Saifuddeen sun wuceshi da shekaru biyu sanadin nakasar daya samu ta sashi tsagaitawa da karatunshi sai daga baya da Nurudden ya kawo shawarar ya fara zuwa gombe dashi yana kaishi makarantar kuramen.
so shi Saminu shiyasa bai fiye zaman Dukku ba Salisu kuma kusan shine ya rik'e kakarshi inna shatu,
Mudassir kuwa yanzu iyayensu hankalinsu na kan karatun Ya Adnan da yake karatun likita yakeyi shiyasa basu bi ta kan mudassir ba tukun tunda sunaga shi Adnan ya kusa gamawa ason ransu sai sun gama da Adnan sannan su dawo kan Mudassir.
Warisu kuma yak'i ya nemi sana'a sai dogon buri to shima mudassir ai da yanada sana'a da duk sun d'auki nauyin karatunsu tunda su ba nauyin ciyar da wasu a kansu, to Saminu kuma da yake d'an gatane dan sarki kuma shalelenshi shiyasa tuni yayi nisa a karatunshi shiyasa ma yakeda damar yiwa Raihana hidima
Ganin Raihana tayi kamar bata jisu bane yasa suka kauda zancen.
Suna cikin haka suka jiyo hayaniyarsu Ahmad alamun sun dawo daga wurin tabsir d'in.
Bayan sun shigo duk suka zauna bisa taburma
sunata hirarsu ta abokai matasa,
ganin Ahmad ya sake ko a jikinshi kamar ba har Shabewa zasu komaba ne yasa Ummi ce mishi.
"Kaida zaku tafi kuma shine harda konciya kallifa har tara da kwata tayi."
sai ta kuma juyo ta kalli Raliyya dake konce kanta bisa sallayar da aka ninnenke.
"Ke maza tashi ku tafi."
cikin alamun bacci tace to,
Saifuddeen kuwa gyara zama yayi tare fuskantarsu cikin body language yace dasu.
"Ba inda fa zaku tafi a daren nan ku bari gobe kwa tafi da safe."
ido Ahmad ya zaro tare da cewa.
"To uban wa zaimin d'inkunan da na yanka na ajiye da kake cemin mu kwana."
hararan shi Saifuddeen yayi tare da rubuta mishi.
"Uban uwarka ne zai maka d'inkin."
dariya Ahmad yayi sosai yayinda Ummi taketa hararansu tare da ce musu.
"Kada ku sake samin kawuna a shirmenku kuyi da iyayenku banda salihan iyayenmu kam da suka bar duniya da dadewa."
cikin dariya Ahmad yace.
"Yoh dama wa zaice iyayenshi ba salihaiba mu nan gani muke duk duniya ba salihai kamarku."
shi dai Saifuddeen murmushi yayi had'i da shafa k'eyanshi da Ummi ta d'an dungura.
kana sai ya kuma tsuke fuska sannan ya musu alamun, dolefa su Ahmad su kwana da shi kad'ai yazo kamar kullum da zasu rakashi so tunda ya taho da Raliyya kuma dole su kwana,
ita kam Raliyya tuni ta b'ink'ire,
shi kuwa Ahmad tsaki yaja tare da cewa.
"Yaseen d'inku nanka sai bayan salla zan maka su, tunda dama gashi har yanzu baka kawosuba kuma kasan tun kafin azumi nake rufe karb'an d'inki amman da yake kai d'an gadarane da can da saya maka akeyi ma kullum wai sai ishirin da d'aya ga watan kake mik'o min dinkin ka kakuma samin naci dole in d'inka maka."
Tab'e baki yayi tare da d'aga mishi girarshi duka biyu alamun dolenka ai,
Warisu da su Salisu kuwa kanshi sukayi da cewa kadafa yayi musu al'k'awarin teloli.
mik'ewa yayi ya nufi d'akin Saifuddeen tare da ce musu.
"Kunga kada ku d'aura min jakar tsaba kaji su bini su tsatstsageni ni tuni na gama dinkunan maza yanzu na mata nakeyi, sai irin nasu Saifuddeen da basu badaba.
Saminu kuwa shi tuni yana bakin k'ofar kitchen ta woje yayinda Raihana keta ciki inda take dafa musu indomin,
sunata yar hirarsu,
nan ta dafa musu ta gama komai a wani babban tire ta juye musu kana ta jera musu fork sannan ta fito yana binta a baya suka isa a tsakiyar su ta ajiye musu tiren zazzafan indomin da yaketa k'amshin sai dafaffan kwai da tasa guda shida kowa daddaya kenan,
tana ajiyewa Ahmad daya canza kaya yasa jallabiyar Saifuddeen ya fito nan suka yiwa tiren zobe sunaci suna hira,
shi kuwa Saifuddeen kwan kawai ya fasa yake d'anci kana ya kalli Ummi data yunk'ura ta mik'e cikin body language yace mata ta zubo musu ferfesun in gama kai ta gyad'a tare da mishi alamun dama abinda ya tada ita kenan,
kai tsaye kitchen ta nufa kasan cewar zabbin guga ukune shiyasa ta zuba musu d'aya da rabi sannan ta d'auko biredi biyu kana tazo ta ajiye a gabansu aifa tuni Mudassir yayi gyaran murya tare da cewa.
"To yaseen ni dai na k'oshi da indomi ferfesun zansha."
dariya Ahmad yayi tare da cewa.
"Ni kuma dama mura nakeyi."
nanfa suka ture tiren indomin wanda dama kad'an ya rage,
nan suka fara cin tab'arb'ashin naman zabin da biredi,
duk sun nitsu sunaci shi kuwa Saifuddeen kad'an yaci sannan ya juyo ga Adda Rahma da Raihana Raliyya da suke ci a tare ido ya d'an lumshe ya musu alamun.....!
BY
*GARKUWAR FULANI*
*NAKASA BA KASAWA BACE*
*PAGE 7*
NA
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
_Pleees in kin san baki turo kuɗinki ba,kada ki wahal da kanki ki wahaƙ dani, ga nan hanyoyin da zakibi ki biya dan Allah masu cewa ina zan biya to gata inda zaku biya, katin mtn na 300 ta wannan number 0909783276 ko kuma ka/ki turo ta ac na 0005388578 jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa, sai ki turo shaidar kin biya ta wannan number 09097853276 to kina yin haka ko baki cemin komaiba zan saki a groups ɗin da zanke post. Kada kuce zakuyi min transfer ɗin katin etisalat bana so! In kuwa kikayi to yaseen sadaka kika bani, gareku masoyana mutanen Niger ga number da zakuyiwa mgna +22788137740 500CF zaku tura_
Zai sha tea. Da sauri Raliyya ta mik'e ta shiga kitchen tea d'in ta had'a mishi kana ta dawo ta bashi sanan ta zauna sukaci gaba da hirarsu suna kuma cin ferfesun,
shi kuwa gyara zama yayi ya d'an matsa ya basu daman su sake dan kamar sun matsu zaman taburmar ta d'an musu kad'an.
Bayan sun gama cine, Hayatuddeen ya mik'o musu buta da sabulu suka wonke hannayensu sannan suka sha ruwa,
daga nan suka mik'e zasu tafi, ganin haka yasa Ahmad da Saifuddeen mik'ewa suka rakasu k'ofar gida nanma suka d'an tab'a hira sannan kowa ya nufi hanyar gidansu.
Bayan sun shigo gida ne Saifuddeen ya shiga wonka kafin ya fito kuwa tuni Hayatuddeen da Raliya da Raihana sunyi bacci dan sun san anjima kad'an Ummi zata tashesu dan dama in an shiga goman k'arshe tafi tashinsu da wuri,
Ahmad kuwa da bai saba baccin dareba sai hira yake ta yiwa Ummi da Rahma.
Yana fitowa ya shige d'akinshi mai ya shafa tare da fesa turare sannan ya dawo inda suke nan suka d'an tab'a hira suna cikin hirar Saifuddeen yayiwa Rahma alumun ta kawo asusun shi gane abinda yake nufi yasa ta mik'e ta nufi d'akin Umminsu asusun duka biyu ta kwaso tana zuwa ta mik'a mishi sannan ta zauna,
k'aramin asusun ya b'alle sannan ya juye kud'ad'en a tsakiyarsu tare da musu alamun su tayashi had'a kan kud'in,
nan duk suka fara harhad'e kan kudad'en ganin Ahmad ya fisu had'a mai yawane yasa duk suka mik'a mishi na hannunsu,
amsa yayi ya had'a dana hannunshin kana ya fara irgasu,
shi kuwa Saifuddeen mik'awa Rahma babban asusun yayi tare da mata alamun ta medashi,
Ummi kuwa gyarawa Hayatuddeen konciyarshi takeyi.
Raliyya kuwa k'ofan bappa Ali ta nufa wurin Aunty Nina,
Raihana kuwa Attaruhu da al'basa ta d'auko tazo ta zauna gefen Rahma da keyiwa su Hayatuddeen homework shida Faruq, d'an k'aramin bilandan dake hannunta ta had'a kana ta yayyanka su ta jajjagasu sannan ta juye a roba mai marfi,
Hayatuddeen kuma saura su kankana da ayaban da akaci ya d'an rage guntayen yake ci shifa a dole baya son cin abu mai nauyi a rayuwarshi.
Ummi kuwa a kitchen tuni gidan ya cika da k'amshi dan zabbin sunji kayan had'i bayan ta gama zuba komai ne sai ta rufeshi bisa rushin yaci gaba da bararraka,
tea ta kuma tafasawa ta d'ura a filas sannan ta fito gudan dubu ta bawa Hayatuddeen ya sayo musu sabon biredi, guda biyu,
da sauri ya mik'e ya amshi kud'in yana zuwa ya kwaso biredi har guda hud'u.
Yana shigowa ganinshi da ledodi har biyu yasa Rahma cewa.
"Kai amman dai kai kam Hayatuddeen kaga ta kanka shin ba biyu aka aikeka ba?."
da sauri Ummi tace.
"Barshi ai bazai b'aciba nida nakeda samari yanzuma sun kusa dawowa."
Raihana ce ta d'an harareshi kana tace.
"Ai shiyasa yake komai na sakalci sabida yasan ba abinda za'ayi mishi ana tab'ashi kad'an Ummi da Hamma Saifuddeen zasuyi ta fad'a."
sai ta kuma kalli Rahma daketa dariya tace.
"Baga irinta nanba ai harda ke ake sakaltashi."
dariya sukayi baki d'aya ganin yana yiwa Raihana gwalo, Raliyya kuma da yanzu ta shigo dungure k'enyashi tayi nan suka fara 'yar tsamarsu ta sak'o da sak'o.
Daga bisani suka zauna suna hira cikin nitsuwa Raliyya ta gyara zamanta sannan ta fuskanci Ummi a hankali tace.
"Ummi Ya Ahmad yamin d'inki kala biyu ya kuma sayamin takalmi da mayafi ya kuma yiwa Faruq da Adam ma,
sai ya kuma yiwa Hayatuddeen dashi da Hamma Saifuddeen iri d'aya."
cikin mamaki Ummi tace.
"To shi Ahmad duk samunshi a kanku zai k'are ne, yayi ta zaman d'inki yana shan wuya ya kuma k'arar da samunshi a kanku ai wannan d'awainiya tayi yawa."
cikin sanyi tace.
"Wlh yana wahala kam Ummi kwana fa yakeyi yana d'inki, to amman kuma yana samun kud'i kinsan ya iya d'inki wasu ma daga bajoga da Ngalda duk shi suke kawowa d'inki gashi nan dukku duk ba wani tela daya fishi iya d'inki kinga fa duk zuriyar gidan sarki shi suke bawa d'inki tunda Ya Saminu ya hadasu dashi."
sai ta kuma kalli Raihana tare da cewa.
"Ai naga kema Ya Saminu ya bada aiyi miki dunkuna har kala uku, d'aya atampa ce d'aya kuma lace d'aya kuma shadda ce kedashi iri d'aya."
shiru tayi kamar bataji ba dan kunya takeji bata son a gane Ya Saminun sonta yakeyi tunda yace mata sai ya gama karatunshi, dan yanzu yana level 2 a G.S.U kunsan duk abokan Saifuddeen sun wuceshi da shekaru biyu sanadin nakasar daya samu ta sashi tsagaitawa da karatunshi sai daga baya da Nurudden ya kawo shawarar ya fara zuwa gombe dashi yana kaishi makarantar kuramen.
so shi Saminu shiyasa bai fiye zaman Dukku ba Salisu kuma kusan shine ya rik'e kakarshi inna shatu,
Mudassir kuwa yanzu iyayensu hankalinsu na kan karatun Ya Adnan da yake karatun likita yakeyi shiyasa basu bi ta kan mudassir ba tukun tunda sunaga shi Adnan ya kusa gamawa ason ransu sai sun gama da Adnan sannan su dawo kan Mudassir.
Warisu kuma yak'i ya nemi sana'a sai dogon buri to shima mudassir ai da yanada sana'a da duk sun d'auki nauyin karatunsu tunda su ba nauyin ciyar da wasu a kansu, to Saminu kuma da yake d'an gatane dan sarki kuma shalelenshi shiyasa tuni yayi nisa a karatunshi shiyasa ma yakeda damar yiwa Raihana hidima
Ganin Raihana tayi kamar bata jisu bane yasa suka kauda zancen.
Suna cikin haka suka jiyo hayaniyarsu Ahmad alamun sun dawo daga wurin tabsir d'in.
Bayan sun shigo duk suka zauna bisa taburma
sunata hirarsu ta abokai matasa,
ganin Ahmad ya sake ko a jikinshi kamar ba har Shabewa zasu komaba ne yasa Ummi ce mishi.
"Kaida zaku tafi kuma shine harda konciya kallifa har tara da kwata tayi."
sai ta kuma juyo ta kalli Raliyya dake konce kanta bisa sallayar da aka ninnenke.
"Ke maza tashi ku tafi."
cikin alamun bacci tace to,
Saifuddeen kuwa gyara zama yayi tare fuskantarsu cikin body language yace dasu.
"Ba inda fa zaku tafi a daren nan ku bari gobe kwa tafi da safe."
ido Ahmad ya zaro tare da cewa.
"To uban wa zaimin d'inkunan da na yanka na ajiye da kake cemin mu kwana."
hararan shi Saifuddeen yayi tare da rubuta mishi.
"Uban uwarka ne zai maka d'inkin."
dariya Ahmad yayi sosai yayinda Ummi taketa hararansu tare da ce musu.
"Kada ku sake samin kawuna a shirmenku kuyi da iyayenku banda salihan iyayenmu kam da suka bar duniya da dadewa."
cikin dariya Ahmad yace.
"Yoh dama wa zaice iyayenshi ba salihaiba mu nan gani muke duk duniya ba salihai kamarku."
shi dai Saifuddeen murmushi yayi had'i da shafa k'eyanshi da Ummi ta d'an dungura.
kana sai ya kuma tsuke fuska sannan ya musu alamun, dolefa su Ahmad su kwana da shi kad'ai yazo kamar kullum da zasu rakashi so tunda ya taho da Raliyya kuma dole su kwana,
ita kam Raliyya tuni ta b'ink'ire,
shi kuwa Ahmad tsaki yaja tare da cewa.
"Yaseen d'inku nanka sai bayan salla zan maka su, tunda dama gashi har yanzu baka kawosuba kuma kasan tun kafin azumi nake rufe karb'an d'inki amman da yake kai d'an gadarane da can da saya maka akeyi ma kullum wai sai ishirin da d'aya ga watan kake mik'o min dinkin ka kakuma samin naci dole in d'inka maka."
Tab'e baki yayi tare da d'aga mishi girarshi duka biyu alamun dolenka ai,
Warisu da su Salisu kuwa kanshi sukayi da cewa kadafa yayi musu al'k'awarin teloli.
mik'ewa yayi ya nufi d'akin Saifuddeen tare da ce musu.
"Kunga kada ku d'aura min jakar tsaba kaji su bini su tsatstsageni ni tuni na gama dinkunan maza yanzu na mata nakeyi, sai irin nasu Saifuddeen da basu badaba.
Saminu kuwa shi tuni yana bakin k'ofar kitchen ta woje yayinda Raihana keta ciki inda take dafa musu indomin,
sunata yar hirarsu,
nan ta dafa musu ta gama komai a wani babban tire ta juye musu kana ta jera musu fork sannan ta fito yana binta a baya suka isa a tsakiyar su ta ajiye musu tiren zazzafan indomin da yaketa k'amshin sai dafaffan kwai da tasa guda shida kowa daddaya kenan,
tana ajiyewa Ahmad daya canza kaya yasa jallabiyar Saifuddeen ya fito nan suka yiwa tiren zobe sunaci suna hira,
shi kuwa Saifuddeen kwan kawai ya fasa yake d'anci kana ya kalli Ummi data yunk'ura ta mik'e cikin body language yace mata ta zubo musu ferfesun in gama kai ta gyad'a tare da mishi alamun dama abinda ya tada ita kenan,
kai tsaye kitchen ta nufa kasan cewar zabbin guga ukune shiyasa ta zuba musu d'aya da rabi sannan ta d'auko biredi biyu kana tazo ta ajiye a gabansu aifa tuni Mudassir yayi gyaran murya tare da cewa.
"To yaseen ni dai na k'oshi da indomi ferfesun zansha."
dariya Ahmad yayi tare da cewa.
"Ni kuma dama mura nakeyi."
nanfa suka ture tiren indomin wanda dama kad'an ya rage,
nan suka fara cin tab'arb'ashin naman zabin da biredi,
duk sun nitsu sunaci shi kuwa Saifuddeen kad'an yaci sannan ya juyo ga Adda Rahma da Raihana Raliyya da suke ci a tare ido ya d'an lumshe ya musu alamun.....!
BY
*GARKUWAR FULANI*
*NAKASA BA KASAWA BACE*
*PAGE 7*
NA
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
_Pleees in kin san baki turo kuɗinki ba,kada ki wahal da kanki ki wahaƙ dani, ga nan hanyoyin da zakibi ki biya dan Allah masu cewa ina zan biya to gata inda zaku biya, katin mtn na 300 ta wannan number 0909783276 ko kuma ka/ki turo ta ac na 0005388578 jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa, sai ki turo shaidar kin biya ta wannan number 09097853276 to kina yin haka ko baki cemin komaiba zan saki a groups ɗin da zanke post. Kada kuce zakuyi min transfer ɗin katin etisalat bana so! In kuwa kikayi to yaseen sadaka kika bani, gareku masoyana mutanen Niger ga number da zakuyiwa mgna +22788137740 500CF zaku tura_
Zai sha tea. Da sauri Raliyya ta mik'e ta shiga kitchen tea d'in ta had'a mishi kana ta dawo ta bashi sanan ta zauna sukaci gaba da hirarsu suna kuma cin ferfesun,
shi kuwa gyara zama yayi ya d'an matsa ya basu daman su sake dan kamar sun matsu zaman taburmar ta d'an musu kad'an.
Bayan sun gama cine, Hayatuddeen ya mik'o musu buta da sabulu suka wonke hannayensu sannan suka sha ruwa,
daga nan suka mik'e zasu tafi, ganin haka yasa Ahmad da Saifuddeen mik'ewa suka rakasu k'ofar gida nanma suka d'an tab'a hira sannan kowa ya nufi hanyar gidansu.
Bayan sun shigo gida ne Saifuddeen ya shiga wonka kafin ya fito kuwa tuni Hayatuddeen da Raliya da Raihana sunyi bacci dan sun san anjima kad'an Ummi zata tashesu dan dama in an shiga goman k'arshe tafi tashinsu da wuri,
Ahmad kuwa da bai saba baccin dareba sai hira yake ta yiwa Ummi da Rahma.
Yana fitowa ya shige d'akinshi mai ya shafa tare da fesa turare sannan ya dawo inda suke nan suka d'an tab'a hira suna cikin hirar Saifuddeen yayiwa Rahma alumun ta kawo asusun shi gane abinda yake nufi yasa ta mik'e ta nufi d'akin Umminsu asusun duka biyu ta kwaso tana zuwa ta mik'a mishi sannan ta zauna,
k'aramin asusun ya b'alle sannan ya juye kud'ad'en a tsakiyarsu tare da musu alamun su tayashi had'a kan kud'in,
nan duk suka fara harhad'e kan kudad'en ganin Ahmad ya fisu had'a mai yawane yasa duk suka mik'a mishi na hannunsu,
amsa yayi ya had'a dana hannunshin kana ya fara irgasu,
shi kuwa Saifuddeen mik'awa Rahma babban asusun yayi tare da mata alamun ta medashi,
Ummi kuwa gyarawa Hayatuddeen konciyarshi takeyi.