Sashe 55
Matar Mutum Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A razane ta kalleshi, hankalinsa na kan titi fuskar nan a hade tam kamar ta shanu. Shiru tayi zuciyarta na tsinkewa, takalarta yakeyi da masifa ita kuma bata shiryawa hakan ba bata da kalaman da zata kare kanta dasu a yanzu ta tabbatar matarsa ta rigada tayi masa famfo shiyasa ta tayar da wannan maganar a gabansa qila kuma ta rigada ta fada masa abinda take so ta fada wannan da tayi fami ne ta barbadawa ciwo gishiri.
"Ba magana nake miki ba kin mayar dani dan iska kinyi shiru" ya fada cikin masifa harda buga sitiyari, Zubaidan ta zabura saboda tsawar ta shigeta amma a maimakon tayi magana se kawai ta fashe da kuka. To me zata ce masa dan Allah?
Kwafa yayi be sake ce mata komai ba har suka isa Bechi, sun tarar da Anyi Jana'izar Babansu Bara'atu, a qofar gidan suka tsaya daman ya fice ya barta a motar ya tafi gurin Maza masu karbar gaisuwa Tilas ta fita ta shige qofar dataga Mata na shige da fice. Bata san kowa ba dan haka ta tsaya tana raba ido,
"Ashe tare kuke" taji an fada daga bayanta ta waiwaya ganin Aisha yasa ta saki ajiyar zuciya a qalla taga wanda ta sani.
"Muje ciki" ta sake fada mata se tabi bayanta suka ratsa matan dake zaune ta gaishe su tareda yi musu ta'aziyya kafin suka dangana da Rumfar Inna Hajara.
Anan taga Bara'atun tana rakube gefe ta sake zama fiyat da ita ga tashin hankalin mutuwar data riskesu ta farat daya idan ka ganta gwanin tausayi. Aisha ce ta gabatarwa da Bara'atu da ita. a matsayin Amaryar Audu, suka sake gaisawa kafin Aishar tace su koma tsakar gida dan yafi iska. Bayan su. Zauna Bara'atu da kanta ta fito ta kai mata ruwa da Kunun Tsamiyar da aka kawo na sadaka tace
"Ki dan sha wannan kafin a sauke abinci"
"Nagode" Zubaidan ta fada a sanyaye badan zata iya sha ko cin wani abu ba dan jiki da zuciyarta gaba daya batajin dadin da zata iya saka wani abu a bakinta a halin yanzu. Sunyi jugum jugum Aisha tace
"Itace matar Yaya Audu ta farko, Makircin Binta ne ya fitar da ita daga gidan ta qulla mata sharrin wai ta kashe mata Jariri ranar suna"
Qirji Zubaidan ta dafe tana zare idanu, tuna a inda suke yasa ta saisaita kanta cikin kaduwa tace
"Kashe jariri?"
"Wlh fa, kuma sharri tayi mata dan wlh ko kiyashi Bara'atu ba zata kashe da gangan ba balle mutum sahun barawo ta taka yaron dama ya rasu shikenan suka liqa mata sharri daga shiga dakin shi kuma Yaya Audu babu binciken komai ya yanke hukunci dalilin mutuwar Auranta kenan shekara Uku yanzu".
"Uhm" kawai Zubaida ta iya cewa, wato ashe nata tuggun da take shirin qulla mata me sauqi ne akan na Bara'atun kisan kai fa kuma na rashin Imani ace Jariri ka kashe wannan ai tayi mata tambarin da ba kowanne Namiji ne ze iya dauke kai ya aureta ba wadda ta iya kashe dan Jinjiri babu tausayi ai kisan babban mutum qaramin abu ze zama a gurinta.
Haka ta ringa jimanta maganar jikinta ya qarayin sanyi qalau da Al'amarin gida Audu, taga Babangida da Babannan sun girma Masha Allah musamman da suna da garin jiki irin na gidansu se suka tashi kamar yan biyu sedai duk su biyun suna nan a hargitse yaran qauye dai sak to uwarsu bata da nutsuwar zuciya balle ta iya samun damar kulawa dasu yanda ya kamata, Manema uku ta samu bayan rabuwarta da Audu biyu duk ba yan garin su bane amma da sunyi zuwa daya biyu za'a samu wani annamimin da zeje ya soke maganar sedai taji shiru ba zata sake jin duriyarsu ba wannan abin yasa ta shiga damuwa matuqa ga tunanin Audu da soyayyarsa data qi barin zuciyarta sedai ta sani ya mata nisa bama ta yiwa kanta fatan komawa gidansa Addu'arta daya ce a kullum ubangiji ya warware mugun qullin da Binta tayi mata ya wanketa a idon Audu da duk wanda ya yarda da sharrin da aka mata.
Se Yamma Aisha da Zubaida suka bar gidan rasuwarz babu motar Audu a waje hakan ya tabbatar musu ya wuce gida dan haka ta rakata can kafin ta wuce gidanta itama dan Magriba ta kawo kai.
"Kace badan wannan rasuwar ba qila da sedai kuzo kawo mana Jariri ko Jinjira" Goggo Fadi ta fada sanda Zubaidan ta shiga dakinta gaisheta ta tarar da Audu a ciki. Bece komai ba itama bata amsa ba se kanta data qara yin qasa dashi.
"Ya kamata ka ringa qoqartawa Iyalanka suna zuwa gida akai akai cikin dangi, kaga dai Amarya rabonmu da ita tun randa aka kawota kuma kai kana zuwa koda ba ka kwana yaci karinga tahowa dasu a haka za'a saba sosai ai" Goggo Fadin ta sake fada se sannan Audun yace
"Za'a gyara in sha Allah, bari naje an fara kiran sallah" ya miqe ya fita Zubaidan ma fita tayi ta dauro Alwala tayi sallah nan dakin Goggo Fadi Saude ta kawo mata tuwo bayan ta sauke ta dan tsakura saboda yunwa ta fara sakadarta tana nan zaune Goggo Fadi na janta da hirarraki duk a takure take ta gaji tana so ta kwanta amma bata san inane masaukinta ba bataga kayanta a dakin Goggo Fadi ba balle tace a nan zata kwana shi kuma tunda ya fita be dawo ba balle ta tambayeshi.
Be shigo gidan ba se da goma ta gota lokacin ta gaji ta kwanta a dan gadon Goggo Fadi da take tayi mata tayin tun da taga tana gyangyadi daga zaune amma taqi hawa tana kwanciya kuwa bacci ya kwasheta se ji tayi yana tashinta sukayiwa Goggo Fadin sallama tana biye dashi har bangaren dake gefe wanda aka kaita randa sukazo Bechi tana Amarya. Daki daya ya bude ya shiga tabi bayansa, dakin da aka sauketa ne wancan lokacin se yanzu ta kalleshi da kyau cikin dakin ba zakace a qauye kake ba tamkar Dakunansu na Kano Bango yasha Fenti haka qasan dakin Malale da Kafet ga bandaki a ciki har wayarin din ruwa da akwai.
*MAMAN MARYAM ONLINE BUSSINESS*
*Ina kuke Mata Yan kwalisa , Ina nufin isassun Mata ,Wai shin Kuna da labarin shahararren company nan namu na GHT wato good healthtreatments*
*Wanda yazo muku da fitattu Kuma* *ingantatattun suppliment ,na dukkan matsalolin ku*❓
*Ina maisan tayi kyau,irin na isassun Mata ya fitar Miki da shef dinki tayi Miki gyara in and out ,nemi royal jelly dinmu na company GHT*
*Wanda aka yishi da xuma ,kundai San amfanin Zuma basai na fada miku ba , hajiya ta kixo ki Yi gyara domin ki kerewa sa,a kije taro ko baki da ko sisi kiji Ana rangada Miki hajiya , saboda yanda Zaki Kara kwarjini ,kina walwali acikin mutane , magungunan ght anti agen ne suna maida tsohuwa* *yarinya ,yarinya Kuma ta koma jaririya*
*Muna da magunguna iri iri*
*NA GYARAN JIKI*
*NA GOGE NANKARWA*
*NA RAGE QIBA*
*NA CIRE TUMBI*
*NA QARIN HIPS*
*NA GIRMAN BREAST*
*NA QARA TSAHON GASHI*
*NA QARIN NI'IMA WANDA ZAI SAUKAR MIKI DA NI'IMA YA QARA MIKI DADI DA ZAQI A GURIN OGA*
*Muna da hadin bita zai zai ,indai kishiyar ki tana Shan magungunan GHT, tohh lallai sunan ki sorry domin kuwa tazarar dake tsakanin ku kamar tazarar sama ne da kasa*
*Muna da Wanda zai matseki ciki da waje Andai na yayin dinki uwargida*,
*Sannan company mu na GHTBai tsaya anan ba*
*Ya kawo muku maganin dukkan matsalolin ku*
*INA MASU HAWAN JINI?*
*INA MASU CIWON ZUCIYA?*
*INA MASU CIWON QODA?*
*INA MASU CIWON HANTA?*
*INA MASU SICKLER?*
*INA MASU HIV?*
*INA MASU CANCER?*
*INA MASU NEMAN HAIHUWA?*
*Tohh Ku matso GHT taxo muku da magungunan matsalolin ku*
*Kuma muna da testimonys da yawa ,na wadanda suka gwada suka da ce*
*Munanan a KANO KUNTAU*
*Kuma muna tura Kaya ko wanne gari cikin aminci da gaskiya , kuma kayan mu muna badashi ne cikin price Mai rahusa ga kyau ga inganci sannan ga Rahusa*
*Kutuntube mu ta wannan number 📞08129249549*
*📲07011401314*
Fita yayi ya barta a dakin, ta shiga bandaki tayi uzurin da zatayi ta fito ta bude jakarta data gani ta canza kaya kafin tabi Lafiyar Katifa bata sake motsawa seda aka fara kiraye kirayen sallah ta farka ta ganta ita kadai Babu Audu a dakin yanayin gurin kwanciya kuma ya tabbatar mata da ita kadai ta kwana kan katifar dan babu shaidar an kwanta daya barin to Ina ya kwana? Data tuna da wani dakin a gurin seta bar zancen a ranta tana jinjina wato lamarin yayi tsamarin da baze kwana daki daya da ita ba kenan ai shikenan. Tayi wanka bayan da tayi sallah ta shirya tsaf abinta be shigo ba seda gari yayi haske lokacin har Saude ta kai mata abin Kari Ruwan shayi a fulas se wainar kwai da qaton Burodi ta fita kawo mata Madara da Bonbita ya shiga dakin yana wani cin magani ta gaishe shi ya amsa a daqile yana gaya mata tayi sauri da wuri zasu tafi.
Haka suka kamo hanya bayan sun biya gidan Rasuqar sun sake musu gaisuwa, tana zaune cikin mota tana leqensa suna tsaye da Bara'atu daya saka aka masa magana da ita, bata san me suke cewa ba hankalinta yafi tafiya ga Yaran da suka zagaye shi amma daga nesa kowanne ya tsaya irin suna son zuwa gunsa amma babu shaquwa ko fuskar yin hakan se taji wani iri a ranta, to su kenan ma da aka rabasu da ubansu ta qarfi da yaji inaga ita da Ake shirin sheganta abinda zata haifa ta yanda ma baze samu ko Alfarmar kiran kansa jininsa ba?
Kwalla ta ziraro mata tayi saurin dauketa ganin ya nufo motar, taga sanda ya bawa Bara'atun Kudade masu kauri amma ta girgiza kai taqi karba kana taja yaranta suka shige cikin gida da alama wannan abun ya sake tunzurashi dan motar kanta fizgarta yake kamar zasu tashi sama ita dai ta qanqame jikinta har sukaje gida babu wanda yacewa dan uwansa qala.
"Ba magana nake miki ba kin mayar dani dan iska kinyi shiru" ya fada cikin masifa harda buga sitiyari, Zubaidan ta zabura saboda tsawar ta shigeta amma a maimakon tayi magana se kawai ta fashe da kuka. To me zata ce masa dan Allah?
Kwafa yayi be sake ce mata komai ba har suka isa Bechi, sun tarar da Anyi Jana'izar Babansu Bara'atu, a qofar gidan suka tsaya daman ya fice ya barta a motar ya tafi gurin Maza masu karbar gaisuwa Tilas ta fita ta shige qofar dataga Mata na shige da fice. Bata san kowa ba dan haka ta tsaya tana raba ido,
"Ashe tare kuke" taji an fada daga bayanta ta waiwaya ganin Aisha yasa ta saki ajiyar zuciya a qalla taga wanda ta sani.
"Muje ciki" ta sake fada mata se tabi bayanta suka ratsa matan dake zaune ta gaishe su tareda yi musu ta'aziyya kafin suka dangana da Rumfar Inna Hajara.
Anan taga Bara'atun tana rakube gefe ta sake zama fiyat da ita ga tashin hankalin mutuwar data riskesu ta farat daya idan ka ganta gwanin tausayi. Aisha ce ta gabatarwa da Bara'atu da ita. a matsayin Amaryar Audu, suka sake gaisawa kafin Aishar tace su koma tsakar gida dan yafi iska. Bayan su. Zauna Bara'atu da kanta ta fito ta kai mata ruwa da Kunun Tsamiyar da aka kawo na sadaka tace
"Ki dan sha wannan kafin a sauke abinci"
"Nagode" Zubaidan ta fada a sanyaye badan zata iya sha ko cin wani abu ba dan jiki da zuciyarta gaba daya batajin dadin da zata iya saka wani abu a bakinta a halin yanzu. Sunyi jugum jugum Aisha tace
"Itace matar Yaya Audu ta farko, Makircin Binta ne ya fitar da ita daga gidan ta qulla mata sharrin wai ta kashe mata Jariri ranar suna"
Qirji Zubaidan ta dafe tana zare idanu, tuna a inda suke yasa ta saisaita kanta cikin kaduwa tace
"Kashe jariri?"
"Wlh fa, kuma sharri tayi mata dan wlh ko kiyashi Bara'atu ba zata kashe da gangan ba balle mutum sahun barawo ta taka yaron dama ya rasu shikenan suka liqa mata sharri daga shiga dakin shi kuma Yaya Audu babu binciken komai ya yanke hukunci dalilin mutuwar Auranta kenan shekara Uku yanzu".
"Uhm" kawai Zubaida ta iya cewa, wato ashe nata tuggun da take shirin qulla mata me sauqi ne akan na Bara'atun kisan kai fa kuma na rashin Imani ace Jariri ka kashe wannan ai tayi mata tambarin da ba kowanne Namiji ne ze iya dauke kai ya aureta ba wadda ta iya kashe dan Jinjiri babu tausayi ai kisan babban mutum qaramin abu ze zama a gurinta.
Haka ta ringa jimanta maganar jikinta ya qarayin sanyi qalau da Al'amarin gida Audu, taga Babangida da Babannan sun girma Masha Allah musamman da suna da garin jiki irin na gidansu se suka tashi kamar yan biyu sedai duk su biyun suna nan a hargitse yaran qauye dai sak to uwarsu bata da nutsuwar zuciya balle ta iya samun damar kulawa dasu yanda ya kamata, Manema uku ta samu bayan rabuwarta da Audu biyu duk ba yan garin su bane amma da sunyi zuwa daya biyu za'a samu wani annamimin da zeje ya soke maganar sedai taji shiru ba zata sake jin duriyarsu ba wannan abin yasa ta shiga damuwa matuqa ga tunanin Audu da soyayyarsa data qi barin zuciyarta sedai ta sani ya mata nisa bama ta yiwa kanta fatan komawa gidansa Addu'arta daya ce a kullum ubangiji ya warware mugun qullin da Binta tayi mata ya wanketa a idon Audu da duk wanda ya yarda da sharrin da aka mata.
Se Yamma Aisha da Zubaida suka bar gidan rasuwarz babu motar Audu a waje hakan ya tabbatar musu ya wuce gida dan haka ta rakata can kafin ta wuce gidanta itama dan Magriba ta kawo kai.
"Kace badan wannan rasuwar ba qila da sedai kuzo kawo mana Jariri ko Jinjira" Goggo Fadi ta fada sanda Zubaidan ta shiga dakinta gaisheta ta tarar da Audu a ciki. Bece komai ba itama bata amsa ba se kanta data qara yin qasa dashi.
"Ya kamata ka ringa qoqartawa Iyalanka suna zuwa gida akai akai cikin dangi, kaga dai Amarya rabonmu da ita tun randa aka kawota kuma kai kana zuwa koda ba ka kwana yaci karinga tahowa dasu a haka za'a saba sosai ai" Goggo Fadin ta sake fada se sannan Audun yace
"Za'a gyara in sha Allah, bari naje an fara kiran sallah" ya miqe ya fita Zubaidan ma fita tayi ta dauro Alwala tayi sallah nan dakin Goggo Fadi Saude ta kawo mata tuwo bayan ta sauke ta dan tsakura saboda yunwa ta fara sakadarta tana nan zaune Goggo Fadi na janta da hirarraki duk a takure take ta gaji tana so ta kwanta amma bata san inane masaukinta ba bataga kayanta a dakin Goggo Fadi ba balle tace a nan zata kwana shi kuma tunda ya fita be dawo ba balle ta tambayeshi.
Be shigo gidan ba se da goma ta gota lokacin ta gaji ta kwanta a dan gadon Goggo Fadi da take tayi mata tayin tun da taga tana gyangyadi daga zaune amma taqi hawa tana kwanciya kuwa bacci ya kwasheta se ji tayi yana tashinta sukayiwa Goggo Fadin sallama tana biye dashi har bangaren dake gefe wanda aka kaita randa sukazo Bechi tana Amarya. Daki daya ya bude ya shiga tabi bayansa, dakin da aka sauketa ne wancan lokacin se yanzu ta kalleshi da kyau cikin dakin ba zakace a qauye kake ba tamkar Dakunansu na Kano Bango yasha Fenti haka qasan dakin Malale da Kafet ga bandaki a ciki har wayarin din ruwa da akwai.
*MAMAN MARYAM ONLINE BUSSINESS*
*Ina kuke Mata Yan kwalisa , Ina nufin isassun Mata ,Wai shin Kuna da labarin shahararren company nan namu na GHT wato good healthtreatments*
*Wanda yazo muku da fitattu Kuma* *ingantatattun suppliment ,na dukkan matsalolin ku*❓
*Ina maisan tayi kyau,irin na isassun Mata ya fitar Miki da shef dinki tayi Miki gyara in and out ,nemi royal jelly dinmu na company GHT*
*Wanda aka yishi da xuma ,kundai San amfanin Zuma basai na fada miku ba , hajiya ta kixo ki Yi gyara domin ki kerewa sa,a kije taro ko baki da ko sisi kiji Ana rangada Miki hajiya , saboda yanda Zaki Kara kwarjini ,kina walwali acikin mutane , magungunan ght anti agen ne suna maida tsohuwa* *yarinya ,yarinya Kuma ta koma jaririya*
*Muna da magunguna iri iri*
*NA GYARAN JIKI*
*NA GOGE NANKARWA*
*NA RAGE QIBA*
*NA CIRE TUMBI*
*NA QARIN HIPS*
*NA GIRMAN BREAST*
*NA QARA TSAHON GASHI*
*NA QARIN NI'IMA WANDA ZAI SAUKAR MIKI DA NI'IMA YA QARA MIKI DADI DA ZAQI A GURIN OGA*
*Muna da hadin bita zai zai ,indai kishiyar ki tana Shan magungunan GHT, tohh lallai sunan ki sorry domin kuwa tazarar dake tsakanin ku kamar tazarar sama ne da kasa*
*Muna da Wanda zai matseki ciki da waje Andai na yayin dinki uwargida*,
*Sannan company mu na GHTBai tsaya anan ba*
*Ya kawo muku maganin dukkan matsalolin ku*
*INA MASU HAWAN JINI?*
*INA MASU CIWON ZUCIYA?*
*INA MASU CIWON QODA?*
*INA MASU CIWON HANTA?*
*INA MASU SICKLER?*
*INA MASU HIV?*
*INA MASU CANCER?*
*INA MASU NEMAN HAIHUWA?*
*Tohh Ku matso GHT taxo muku da magungunan matsalolin ku*
*Kuma muna da testimonys da yawa ,na wadanda suka gwada suka da ce*
*Munanan a KANO KUNTAU*
*Kuma muna tura Kaya ko wanne gari cikin aminci da gaskiya , kuma kayan mu muna badashi ne cikin price Mai rahusa ga kyau ga inganci sannan ga Rahusa*
*Kutuntube mu ta wannan number 📞08129249549*
*📲07011401314*
Fita yayi ya barta a dakin, ta shiga bandaki tayi uzurin da zatayi ta fito ta bude jakarta data gani ta canza kaya kafin tabi Lafiyar Katifa bata sake motsawa seda aka fara kiraye kirayen sallah ta farka ta ganta ita kadai Babu Audu a dakin yanayin gurin kwanciya kuma ya tabbatar mata da ita kadai ta kwana kan katifar dan babu shaidar an kwanta daya barin to Ina ya kwana? Data tuna da wani dakin a gurin seta bar zancen a ranta tana jinjina wato lamarin yayi tsamarin da baze kwana daki daya da ita ba kenan ai shikenan. Tayi wanka bayan da tayi sallah ta shirya tsaf abinta be shigo ba seda gari yayi haske lokacin har Saude ta kai mata abin Kari Ruwan shayi a fulas se wainar kwai da qaton Burodi ta fita kawo mata Madara da Bonbita ya shiga dakin yana wani cin magani ta gaishe shi ya amsa a daqile yana gaya mata tayi sauri da wuri zasu tafi.
Haka suka kamo hanya bayan sun biya gidan Rasuqar sun sake musu gaisuwa, tana zaune cikin mota tana leqensa suna tsaye da Bara'atu daya saka aka masa magana da ita, bata san me suke cewa ba hankalinta yafi tafiya ga Yaran da suka zagaye shi amma daga nesa kowanne ya tsaya irin suna son zuwa gunsa amma babu shaquwa ko fuskar yin hakan se taji wani iri a ranta, to su kenan ma da aka rabasu da ubansu ta qarfi da yaji inaga ita da Ake shirin sheganta abinda zata haifa ta yanda ma baze samu ko Alfarmar kiran kansa jininsa ba?
Kwalla ta ziraro mata tayi saurin dauketa ganin ya nufo motar, taga sanda ya bawa Bara'atun Kudade masu kauri amma ta girgiza kai taqi karba kana taja yaranta suka shige cikin gida da alama wannan abun ya sake tunzurashi dan motar kanta fizgarta yake kamar zasu tashi sama ita dai ta qanqame jikinta har sukaje gida babu wanda yacewa dan uwansa qala.