Sashe 100
Matar Mutum Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Malam Hafizu ya sakw jan numfashi yace
"Karka fahimceni a baibai Yaro, tabbas ba kowanne me kuɗi bane yake da hali na ƙin Talaka amma kuma kuma masu irin waccen Ɗabi'ar su sukafi yawa. Abinda yasa kuma nake maka togaciya saboda bana so azo a maimaita abinda ya faru akan Yayarta, Mijin da ya aureta yayiwa Iyayensa ƙarya akan Asalinta saboda ya samu su barshi ya aureta ba tareda qata tangarɗa ba, aure kuma ba'a ɓoye ɓoye domin komai daren daɗewa se gaskiya ta bayyana dan haka abu ɗaya da nake so kaje ka nemi Yardar Iyayenka ka gaya musu yar wa kake nema kake kuma so ka aura kar kayi musu ƙarya idan har ka samu Amincewarsu ni banida matsala ya rage tsakaninka da yarinya kus samu daidaito namu mu rakaku da Addu'a"
Daga haka Baffan yayi masa sallama ya koma gida Ahmad guiwoyi a sage ya koma gida gashi bega Fatima ba be kuma samu number tata ba balle ya kirata. Yasan bashida matsala ko kaɗan da Momy, Besan ya ze tunkari Alhaji da zancen aure ba yanzu dukda yasan abu me me wahala ace Alhaji ze hanashi Auran koma wacece ya kawo tunda ya bari an auri me rangwamen Asali ma ai baze hanashi Auran Fatima ba.
Ranar kwana yayi yana saƙa ta inda ze fara, ze gayawa Momy sannan ze nemi shawarar Jafar su biyun sune manyan Abokanansa kuma duk shawarar da suka bashi yasan zata bulle masa. Sha biyun dare ta haura amma haka ya dannawa Jafar kira, Macece ta ɗauki wayar cikin harshen turanci ta sanar masa Jafar ɗin yana wanka amma karyewar harshenta ya tabbatar da ba Asalin Baturiya bace tana da wani yaren daya fi zama a harahenta sosai, yana jiyo tsawar da Jafar ɗin ya buga mata akan me yasa zata amsa masa waya.
"I'm sorry Yah Ahmad and wlh ba abinda kake tunani bane, she is only a friend tayi visiting ɗinane and she is leaving now" Jafar ya faɗa bayan daya karɓi wayar a hannunta. Ahmad ya sauke numfashi irin na disappointment kafin yace
"Nidai bazan gaji da tuna maka kaji tsoron Allah ba, karka bari ɗaukaka ta saka ka manta wanda yayi maka komai ka kuma saka masa ta hanyar saɓa masa da aikata abubuwan da yayi hani dasu sannnan Jafar ka sani Zina bashi ce, muna da ƙanne Mata, zamuyi aure mu haifi Yaya karkayi abinda zaka janyowa Yaranmu da basuji ba basu gani ba su biya bashin da basu suka aikata ba, i called you to discuss something important but since you are busy may be we takl about it some other time" yana gama faɗar haka be jira ta bakin Jafar ɗin ba ya kashe wayarsa ransa duk babu daɗi.
Ya sani a ƙadamin da Jafar yake ko be nemi Mata ba Mata zasu nemeshi, koshi da be kaishi Ɗaukaka da samun suna ba a yanzu fama yake da Mata masu binsa ƙafa da ƙafa da sunan so wasu kai tsaye suke faɗin ko ba aurensu zeyi na su ƙulla Alaƙa kawai, balle Jafar dake tsakiyar Mata kala kala na kowacce yare da ƙabila wanda kowa ze so ace yana da Alaƙa dashi.
ya rasa irin lalacewar da zamani yayi yanzu Maza sun dena neman Mata da fasiƙanci Matan ne suke kai kansu da kansu wasu dan neman abin duniya wasu kuma ka rasa ma me suke nema domin idan kuɗi ne suna dashi kai Allah yasa mu dace kawai.
Yanajin wayarsa tana ƙara, Jafar ne haƙuri kuma ze bashi to amma idan ya aikata abinda yake guje masan ai bashi ze bawa haƙuri ba Allahn sa daya batawa ze nemi gafararsa. Jafar daya gaji da kira ya turo masa Text message yana cewa
"Wallahi Allah Yah Ahmad i have never cross any girls boundary, only kiss and some fore play, shima zan dena in sha Allahu".
"Oh zaka dena bama ka dena bako? Duk zina sunanta Zina babba ko ƙarama, Jafar live your life as you want it ban hanaka na ina sauke haƙƙi ne a matsayina na ɗan uwanka shi yasa nake tunatar dakai abinda yake daidai da ba daidai ba" ya turawa Jafar ɗin.
Jafar ya karanta saƙon duk hankalinsa ya tashi bama komai yake ganewa ba kuma iyakar Gaskiyarsa yake faɗawa Ahmad ɗin, yana ƙoƙari gurin kama kansa shiyasa ko Budurwa bayayi just friends dan karma shauƙin soyayya yasa ya manta Morals nasa ba irin tarkon da Mata basa haɗa masa yasan Allah ne yake kareshi har cewa akeyi ko Gay ne shi saboda baua harkar Mata wannan tasa a shirmensa saboda ya kori sharrin da ake nema a laƙa masa ya fara ɗan biyewa Matan suna dan Romance shima bada kowacce ba saboda he is very selective when it comes to Mace, yana da ƙyama kuma sosai dan haka bada kowa ze iya haɗa jiki ba balle wani abu ya shiga tsakaninsu.
Duk rantse rantse da magiyar Ahamd ya ɗaga waya beci galaba ba haka ya haƙura shi kuma Ahmad ya masa hakane saboda ya ƙara nisantar abinda bashi da kyau saboda yasan baya son fushinsa, idan ka cire Hajiya Ahmad ne mutum na biyu da yake jin maganarsa ya kumayi abinda yace masa with out second thought dan yama fi jin Maganar Ahmad ɗin akan ta Hajiyar dan ita sakin layinta yayi yawa wani abun idan ta gaya masa sedai kawai yace mata toh amma bazeyi ba saboda ba abu bane me kyau.
Washe gari ya samu Momy da maganar, tayi murna sosai ta kuma yi Addu'ar Allah ya tabbatar da Alkhairi.
"Banda abin Mahaifinta Talauci se yasa ka kasa auran yarsa se kace kai ɗin ƙaeuna ne ya haifeka? Wannan ba wata matsala bace ka samu Alhajin ka gaya masa"
"Momy aike zaki gaya masa" ya faɗa yana langwaɓe mata, ta harare shi tace
"Har se yaushe zaka fara tun karar mahaifinka kana magana dashi? Sanda ka sameshi kan maganar Fili cizonka yayi ko duka? Aure fa zakayi idan baka shirya ba ai shikenan karka gaya masa". Duk magiyarsa Momyn tayi rantsuwa akan ba zata gayawa Alhaji ba ya sameshi da kansa.
Ba samun Alhajin ne baze iya ba domin akan Fatima ya shirya tunkarar kowa sedai tsoro da taraddadin amsar da Alhajin zw bashi wadda ba lallai tayi daidai da muradinsa ba shi yasa yake shakkar samunsa. Da kunnensa wata rana bayan Mahaifin Hajiya Rabi yazo Masa Maular daya saba zuwa da farar safiya ya sallameshi ya tafi, yana tsaye daga bayan Alhajin ya jiyoshi yana magana shi kaɗai yana cewa
Da ace yana da damar maida hannun Agogo baya da be auri yar wannan mutumin ba, me za'ayi da Auren Talaka? Baze bari wani cikin yayansa ya maimaita kuskuren da yayi ba to amma tsakanin Mahaifin Hajiya Rabi dana Fatima ai akwai banbanci.
Mahaifin Fatima nada Sa'arsa kuma ya tabbatar ko bashida ita kamalarsa ta wuce ace ya ringa zuwa gidan Siriki Maula amma Mahaifin Anty Rabi fa? Dama ai Alhajin ya sanshi yasan sana'arsa ce roƙo kuma da biyu ya masa tayin auran yarsa shi ma ya kasa haɗiye kwaɗayinsa ya aura gashi yanzun ya addabeshi Farar Asuba idan ta raya masa ze wanko ƙafa yazo gidan yau yace sun tashi basu da abinda zasu ci gobe yace wani cikin Yaransa bashida lafiya yana neman na kaishi Asibiti da siyan magani bayan duk watan duniya ko bezo ba Alhajin zeyi masa aiken kuɗi dana Kayan abinci, ita kanta Hajiya Rabin duk a ƙoƙarin kare mutuncin kanta dana Iyayen nata kome ta samu kai musu takeyi amma dukda haka bata tsira ba zuciyar Mahaifin nata ta rigada ta mutu da roƙo da banbaɗanci idan beyi ba baya taɓa jin daɗi.
*ALBISHIRINKU MATA YAN UWANA YAN KWALISA NAZO MUKU DA WANI DADDADAN LABARI!!!.*
*NASAN KUNDADE KUNA NEMAN FITACCEN GURIN DAZAKUJE AMUKU GYARAN GASHINKU DANA JIKINKU CIKI DA WAJENSA,TO YANXU DAI GA DAMA TA SAMU...*
*LABARI NAKE BAKUFA AKAN AFINTY QUEENS SHAHARARREN SHAGONMU NA SALOON DAYA HADA KOMAI DA KOMAI DA KOWACE MACE YAR KWALISA IRINA KE BUKATA,SANNAN MUNADA KWARARRUN MA'AIKATAN DASUKASAN KAN AIKINKINSU,KUZO AFINTY QUEENS KUBIYA KUDI MUKUMA MU BATA LOKACINMU DOMIN TSATSTSAFO DUK WANI KYAWU NA JIKINKU DA ALLAH YAYI MUKU...*
*A AFINTY QUEENS MUNA AYYUKA KAMAR HAKA:*
*- HAIR SALOON*
*-HENNA*
*-SPA*
*-DUKKAN*
*-PEDICURE*
*-MANICURE*
*-SANNAN MUNA DA TURARUKA IRIN NA AMARE YAN MATA DA KUMA MAI KANKAT DAN UWAR GIDA TA TURARA GIDANTA JIKINTA DAMA KAYAN SAWARTA ITA DA YARANTA,,HARMA ZAWARAWA DUK MUN TANADI KOMAI*
*DOMINSU SUMA*
*-MUNADA SHOES AND BAGS SBD ISASSUN MATAN DA SUKA AMSA SUNANSU MATA*😊
*- MAKEUP NA BRIDAL ND CASUAL...*
*IDAN KINSAN KINAJIN LABARIN SHAGON SALOON NA AFINTY QUEENS AMMA BAKI TABBATAR DA YADDA AIKINSU YAKE BA TO YAR UWA GADAMA TASAMU MEZAKI TSAYA JIRA MAZA KEMA KI ZARGAYO SHAGONMU DAZAN JERA MIKI ADDRESS DINSHI A KASA DOMIN KEMA KI TABBATAR DA KALAR IRIN NAMU KWAZON DA MUKA KWARE AKANSHI GURIN GYARAN JIKIN YAN UWANMU MATA KUMA MUKE GABATAR MUSU DA JAKUNKUNA DA TAKALMA HARMA DA TURARUKAN WUTA DANA SHAFAMA JIKINSU DON NISHADIN ZUCIYARSU DANA MAZAJENSU....*
*AFINTY QUEENS DISCOVER BLISS IN BEAUTY 💅💯*
*Address 👇👇:*
*KU ZIYARCE MU A SHOP NO.9&10 SHEMA PLAZA,BEHIND SHEMA FILLING STATION KASUWAN BACCI KADUNA*
*TEL:08133379628.*
*MATAR MUTUM*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU MAHEER*
*FIKRA WRITERS ASSOCIATION*
*LITTAFIN KUDI NE*
*PAY 500 A ASUSUN*
*7061838488*
*OPAY DIGITAL SERVICES*
*MARYAM FAROUK*
OR
*0709290797*
*ACCESS BANK*
*SE A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*IDAN KATINE A DAUKI HOTONSA A TURA ZUWA LAMBAR SAMA VTU KUMA A TURA A 08142548705*
*Kuyi following dina a Arewabooks @Maryamfarouk01 inda zaku karanta wannan littafin tareda sauran littattafaina*
*NAGODE*
*BOOK 2*
*PAGE 6*
Duk Ahmad ya rasa me zeyi, Jafar ne last hope ɗinsa shi kuma kwana biyu yana fushi da shi, seda aka kwana uku da wancan abun kafin ya sakko ya kulashi bayan ya tabbatar masa ya sallami yarinyar da yace daga Spain taje gurinsa, wai Model ce kuma Actress sonshi takeyi kamar me zuwan tama be sani ba Abokinsa ne yayi setting komai kawai dawowa yayi daga field ya ganta a apartment ɗinsa, baya so ya wulaƙantata shiyasa ya barta tayi kwana biyu ya sallameta amma haka ba zata sake faruwa ba.
Shima Ahmad ya gaya masa maganar Fatima data Mahaifinta Jafar ɗin yace
"Karka fahimceni a baibai Yaro, tabbas ba kowanne me kuɗi bane yake da hali na ƙin Talaka amma kuma kuma masu irin waccen Ɗabi'ar su sukafi yawa. Abinda yasa kuma nake maka togaciya saboda bana so azo a maimaita abinda ya faru akan Yayarta, Mijin da ya aureta yayiwa Iyayensa ƙarya akan Asalinta saboda ya samu su barshi ya aureta ba tareda qata tangarɗa ba, aure kuma ba'a ɓoye ɓoye domin komai daren daɗewa se gaskiya ta bayyana dan haka abu ɗaya da nake so kaje ka nemi Yardar Iyayenka ka gaya musu yar wa kake nema kake kuma so ka aura kar kayi musu ƙarya idan har ka samu Amincewarsu ni banida matsala ya rage tsakaninka da yarinya kus samu daidaito namu mu rakaku da Addu'a"
Daga haka Baffan yayi masa sallama ya koma gida Ahmad guiwoyi a sage ya koma gida gashi bega Fatima ba be kuma samu number tata ba balle ya kirata. Yasan bashida matsala ko kaɗan da Momy, Besan ya ze tunkari Alhaji da zancen aure ba yanzu dukda yasan abu me me wahala ace Alhaji ze hanashi Auran koma wacece ya kawo tunda ya bari an auri me rangwamen Asali ma ai baze hanashi Auran Fatima ba.
Ranar kwana yayi yana saƙa ta inda ze fara, ze gayawa Momy sannan ze nemi shawarar Jafar su biyun sune manyan Abokanansa kuma duk shawarar da suka bashi yasan zata bulle masa. Sha biyun dare ta haura amma haka ya dannawa Jafar kira, Macece ta ɗauki wayar cikin harshen turanci ta sanar masa Jafar ɗin yana wanka amma karyewar harshenta ya tabbatar da ba Asalin Baturiya bace tana da wani yaren daya fi zama a harahenta sosai, yana jiyo tsawar da Jafar ɗin ya buga mata akan me yasa zata amsa masa waya.
"I'm sorry Yah Ahmad and wlh ba abinda kake tunani bane, she is only a friend tayi visiting ɗinane and she is leaving now" Jafar ya faɗa bayan daya karɓi wayar a hannunta. Ahmad ya sauke numfashi irin na disappointment kafin yace
"Nidai bazan gaji da tuna maka kaji tsoron Allah ba, karka bari ɗaukaka ta saka ka manta wanda yayi maka komai ka kuma saka masa ta hanyar saɓa masa da aikata abubuwan da yayi hani dasu sannnan Jafar ka sani Zina bashi ce, muna da ƙanne Mata, zamuyi aure mu haifi Yaya karkayi abinda zaka janyowa Yaranmu da basuji ba basu gani ba su biya bashin da basu suka aikata ba, i called you to discuss something important but since you are busy may be we takl about it some other time" yana gama faɗar haka be jira ta bakin Jafar ɗin ba ya kashe wayarsa ransa duk babu daɗi.
Ya sani a ƙadamin da Jafar yake ko be nemi Mata ba Mata zasu nemeshi, koshi da be kaishi Ɗaukaka da samun suna ba a yanzu fama yake da Mata masu binsa ƙafa da ƙafa da sunan so wasu kai tsaye suke faɗin ko ba aurensu zeyi na su ƙulla Alaƙa kawai, balle Jafar dake tsakiyar Mata kala kala na kowacce yare da ƙabila wanda kowa ze so ace yana da Alaƙa dashi.
ya rasa irin lalacewar da zamani yayi yanzu Maza sun dena neman Mata da fasiƙanci Matan ne suke kai kansu da kansu wasu dan neman abin duniya wasu kuma ka rasa ma me suke nema domin idan kuɗi ne suna dashi kai Allah yasa mu dace kawai.
Yanajin wayarsa tana ƙara, Jafar ne haƙuri kuma ze bashi to amma idan ya aikata abinda yake guje masan ai bashi ze bawa haƙuri ba Allahn sa daya batawa ze nemi gafararsa. Jafar daya gaji da kira ya turo masa Text message yana cewa
"Wallahi Allah Yah Ahmad i have never cross any girls boundary, only kiss and some fore play, shima zan dena in sha Allahu".
"Oh zaka dena bama ka dena bako? Duk zina sunanta Zina babba ko ƙarama, Jafar live your life as you want it ban hanaka na ina sauke haƙƙi ne a matsayina na ɗan uwanka shi yasa nake tunatar dakai abinda yake daidai da ba daidai ba" ya turawa Jafar ɗin.
Jafar ya karanta saƙon duk hankalinsa ya tashi bama komai yake ganewa ba kuma iyakar Gaskiyarsa yake faɗawa Ahmad ɗin, yana ƙoƙari gurin kama kansa shiyasa ko Budurwa bayayi just friends dan karma shauƙin soyayya yasa ya manta Morals nasa ba irin tarkon da Mata basa haɗa masa yasan Allah ne yake kareshi har cewa akeyi ko Gay ne shi saboda baua harkar Mata wannan tasa a shirmensa saboda ya kori sharrin da ake nema a laƙa masa ya fara ɗan biyewa Matan suna dan Romance shima bada kowacce ba saboda he is very selective when it comes to Mace, yana da ƙyama kuma sosai dan haka bada kowa ze iya haɗa jiki ba balle wani abu ya shiga tsakaninsu.
Duk rantse rantse da magiyar Ahamd ya ɗaga waya beci galaba ba haka ya haƙura shi kuma Ahmad ya masa hakane saboda ya ƙara nisantar abinda bashi da kyau saboda yasan baya son fushinsa, idan ka cire Hajiya Ahmad ne mutum na biyu da yake jin maganarsa ya kumayi abinda yace masa with out second thought dan yama fi jin Maganar Ahmad ɗin akan ta Hajiyar dan ita sakin layinta yayi yawa wani abun idan ta gaya masa sedai kawai yace mata toh amma bazeyi ba saboda ba abu bane me kyau.
Washe gari ya samu Momy da maganar, tayi murna sosai ta kuma yi Addu'ar Allah ya tabbatar da Alkhairi.
"Banda abin Mahaifinta Talauci se yasa ka kasa auran yarsa se kace kai ɗin ƙaeuna ne ya haifeka? Wannan ba wata matsala bace ka samu Alhajin ka gaya masa"
"Momy aike zaki gaya masa" ya faɗa yana langwaɓe mata, ta harare shi tace
"Har se yaushe zaka fara tun karar mahaifinka kana magana dashi? Sanda ka sameshi kan maganar Fili cizonka yayi ko duka? Aure fa zakayi idan baka shirya ba ai shikenan karka gaya masa". Duk magiyarsa Momyn tayi rantsuwa akan ba zata gayawa Alhaji ba ya sameshi da kansa.
Ba samun Alhajin ne baze iya ba domin akan Fatima ya shirya tunkarar kowa sedai tsoro da taraddadin amsar da Alhajin zw bashi wadda ba lallai tayi daidai da muradinsa ba shi yasa yake shakkar samunsa. Da kunnensa wata rana bayan Mahaifin Hajiya Rabi yazo Masa Maular daya saba zuwa da farar safiya ya sallameshi ya tafi, yana tsaye daga bayan Alhajin ya jiyoshi yana magana shi kaɗai yana cewa
Da ace yana da damar maida hannun Agogo baya da be auri yar wannan mutumin ba, me za'ayi da Auren Talaka? Baze bari wani cikin yayansa ya maimaita kuskuren da yayi ba to amma tsakanin Mahaifin Hajiya Rabi dana Fatima ai akwai banbanci.
Mahaifin Fatima nada Sa'arsa kuma ya tabbatar ko bashida ita kamalarsa ta wuce ace ya ringa zuwa gidan Siriki Maula amma Mahaifin Anty Rabi fa? Dama ai Alhajin ya sanshi yasan sana'arsa ce roƙo kuma da biyu ya masa tayin auran yarsa shi ma ya kasa haɗiye kwaɗayinsa ya aura gashi yanzun ya addabeshi Farar Asuba idan ta raya masa ze wanko ƙafa yazo gidan yau yace sun tashi basu da abinda zasu ci gobe yace wani cikin Yaransa bashida lafiya yana neman na kaishi Asibiti da siyan magani bayan duk watan duniya ko bezo ba Alhajin zeyi masa aiken kuɗi dana Kayan abinci, ita kanta Hajiya Rabin duk a ƙoƙarin kare mutuncin kanta dana Iyayen nata kome ta samu kai musu takeyi amma dukda haka bata tsira ba zuciyar Mahaifin nata ta rigada ta mutu da roƙo da banbaɗanci idan beyi ba baya taɓa jin daɗi.
*ALBISHIRINKU MATA YAN UWANA YAN KWALISA NAZO MUKU DA WANI DADDADAN LABARI!!!.*
*NASAN KUNDADE KUNA NEMAN FITACCEN GURIN DAZAKUJE AMUKU GYARAN GASHINKU DANA JIKINKU CIKI DA WAJENSA,TO YANXU DAI GA DAMA TA SAMU...*
*LABARI NAKE BAKUFA AKAN AFINTY QUEENS SHAHARARREN SHAGONMU NA SALOON DAYA HADA KOMAI DA KOMAI DA KOWACE MACE YAR KWALISA IRINA KE BUKATA,SANNAN MUNADA KWARARRUN MA'AIKATAN DASUKASAN KAN AIKINKINSU,KUZO AFINTY QUEENS KUBIYA KUDI MUKUMA MU BATA LOKACINMU DOMIN TSATSTSAFO DUK WANI KYAWU NA JIKINKU DA ALLAH YAYI MUKU...*
*A AFINTY QUEENS MUNA AYYUKA KAMAR HAKA:*
*- HAIR SALOON*
*-HENNA*
*-SPA*
*-DUKKAN*
*-PEDICURE*
*-MANICURE*
*-SANNAN MUNA DA TURARUKA IRIN NA AMARE YAN MATA DA KUMA MAI KANKAT DAN UWAR GIDA TA TURARA GIDANTA JIKINTA DAMA KAYAN SAWARTA ITA DA YARANTA,,HARMA ZAWARAWA DUK MUN TANADI KOMAI*
*DOMINSU SUMA*
*-MUNADA SHOES AND BAGS SBD ISASSUN MATAN DA SUKA AMSA SUNANSU MATA*😊
*- MAKEUP NA BRIDAL ND CASUAL...*
*IDAN KINSAN KINAJIN LABARIN SHAGON SALOON NA AFINTY QUEENS AMMA BAKI TABBATAR DA YADDA AIKINSU YAKE BA TO YAR UWA GADAMA TASAMU MEZAKI TSAYA JIRA MAZA KEMA KI ZARGAYO SHAGONMU DAZAN JERA MIKI ADDRESS DINSHI A KASA DOMIN KEMA KI TABBATAR DA KALAR IRIN NAMU KWAZON DA MUKA KWARE AKANSHI GURIN GYARAN JIKIN YAN UWANMU MATA KUMA MUKE GABATAR MUSU DA JAKUNKUNA DA TAKALMA HARMA DA TURARUKAN WUTA DANA SHAFAMA JIKINSU DON NISHADIN ZUCIYARSU DANA MAZAJENSU....*
*AFINTY QUEENS DISCOVER BLISS IN BEAUTY 💅💯*
*Address 👇👇:*
*KU ZIYARCE MU A SHOP NO.9&10 SHEMA PLAZA,BEHIND SHEMA FILLING STATION KASUWAN BACCI KADUNA*
*TEL:08133379628.*
*MATAR MUTUM*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU MAHEER*
*FIKRA WRITERS ASSOCIATION*
*LITTAFIN KUDI NE*
*PAY 500 A ASUSUN*
*7061838488*
*OPAY DIGITAL SERVICES*
*MARYAM FAROUK*
OR
*0709290797*
*ACCESS BANK*
*SE A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*IDAN KATINE A DAUKI HOTONSA A TURA ZUWA LAMBAR SAMA VTU KUMA A TURA A 08142548705*
*Kuyi following dina a Arewabooks @Maryamfarouk01 inda zaku karanta wannan littafin tareda sauran littattafaina*
*NAGODE*
*BOOK 2*
*PAGE 6*
Duk Ahmad ya rasa me zeyi, Jafar ne last hope ɗinsa shi kuma kwana biyu yana fushi da shi, seda aka kwana uku da wancan abun kafin ya sakko ya kulashi bayan ya tabbatar masa ya sallami yarinyar da yace daga Spain taje gurinsa, wai Model ce kuma Actress sonshi takeyi kamar me zuwan tama be sani ba Abokinsa ne yayi setting komai kawai dawowa yayi daga field ya ganta a apartment ɗinsa, baya so ya wulaƙantata shiyasa ya barta tayi kwana biyu ya sallameta amma haka ba zata sake faruwa ba.
Shima Ahmad ya gaya masa maganar Fatima data Mahaifinta Jafar ɗin yace