Sashe 122
Matar Mutum Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da yamma ta suka fita karatu sai bayan Magriba suka dawo rabi da rabin hankalinta nakan Jay dayace ze kirata, dukda yace se dare amma fata take ya sake kira da yammar. Suna hanya Nurain ya kirata akan ya shigo Makarantar.
"Ina my Badar? Wayarta baya shiga?" Ya tambayeta. Ta saci kallon Badar data ƙurawa hanya ido kamar me neman wani abu kafin tace
"Gata muna tare, ka jiramu a white sit mun kusa isowa"
"Alright Bestie" ya kashe wayar.
A nan gurinsa suka lalace suna hira har gurin tara dukda hankalin Afeeya rabi da rabi ne a gurin Badar ce suke kurɓar madarar soyayya da Habibin nata ayi faɗi. Tara da rabi tace ita zata shige ciki yunwa takeji Nurain yace suje su siya abinci a Baescope.
"Wlh ba zamuje ka sake yarfamu irin na ranar nan yau ban fito da kuɗi ba" Afeeyah ta faɗa yayi dariya yace
"Haba da kenan, yanzu ko wani na gani ze yanƙwana Baby na Badar ai se inda ƙarfi na ya ƙare balle nida kaina.
Suka tafi a motarsa, a can sukaci ya siya musu Ice cream suka dawo.
"Bestie meya faru ne? Fuskarki ta nuna kamar kina cikin damuwa?" Nurain ya tambayi Afeeyah ganin duk walwalarta ta gushe. Tunda suka je gurin yake lura da yanda ta tsume abincinma tsakurarsa tayi bayan ita tace tana jin yunwa jefi jefi kuma tana duba waya tana tsaki.
"Babu komai Bestie I'm just too tired, bari na baku guri dan nasan Badar tsuntsun soyayya baze barta ta gaji ba" ta wuce Badar na zaginta.
Harta gama shiri ta hau gado badan tana jin bacci ba sedan ranta babu daɗi Jay be kira ba kamar yanda yace. Ta rufe idonta tana jin kamar ta fasa kuka, su Ummi suka tambayeta lafiya tace kanta ne yake ciwo kowa ya mata sannu suka barta.
A zabure ta miƙe jin wayarta ta fara ringing, a jikinta taji cewar shine, ta dire daga kan gado tana neman hular da zata saka takalmi ma wari da wari ta zura ta fita har suna karo da Badariyyah.
"Wai Afeeya wane salon munafunci kika samu na ba zakiyi waya a ɗaki ba?" Badar ta faɗa tana riƙe Ƙugu, Afeeyan ta harareta tace
"Yo aike ke tashen munafunci yanzu, ki gama cika baki Allah ya sawwaƙa me zaki ci da Bestie na ashe mu kika mayar shashashu kuna can kuna tsinke furen ƙauna"
"Ya ranki?" Cewar Badar tana fari da ido, Afeeya ta girgiza kai kawai ta fice. Dukda dare ga uban sauro haka ta samu wani saƙo ta lafe ta bi kiran Jay daya katse, be amsa ba ya kashe ya kirata back
"Irin Ahmad ta raya a ranta" muryarta na amsa kuwwa a kunnenta ta manta da wani batun Amadi bawan Allah ta fuskanci Jafaru.
*MATAR MUTUM*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU MAHEER*
*FIKRA WRITERS ASSOCIATION*
*LITTAFIN KUDI NE*
*PAY 500 A ASUSUN*
*7061838488*
*OPAY DIGITAL SERVICES*
*MARYAM FAROUK*
OR
*0709290797*
*ACCESS BANK*
*SE A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*IDAN KATINE A DAUKI HOTONSA A TURA ZUWA LAMBAR SAMA VTU KUMA A TURA A 08142548705*
*Kuyi following dina a Arewabooks @Maryamfarouk01 inda zaku karanta wannan littafin tareda sauran littattafaina*
*NAGODE*
*BOOK 2*
*PAGE 13*
"Assalamu alaiki" ya faɗa cikin murya me sauƙi kamar wanda yake cikin nishaɗi sosai. Ta amsa can ƙasa, yayi murmushin daya saka kunnenta fara Ƙaiƙayi kafin yace
"Na kiraki morethan ten times baki amsa ba, you are lucky ina cikin farin ciki yau amma da sena hukuntaki"
"Toh" tace masa,
"Oh toh ma zakice kawai? U are not apologing, Any way how is my sweet baby doing? Ya Juma'a?"
Ta karkace ta gyara zama kafin tace
"Komi lafiya"
"That's great" ya bata amsa se sukayi shiru na kusan minti biyu kafin ya sake cewa
"Afeeya, i hope you remeber me?"
"Nidai idan zakayi magana ka dena kiran sunana and i don't remember you i don't think we have ever met" ta faɗa da shagwabar da batasan tayi ba saboda yanda yake kiran Afeeyan gaba ɗaya wani yanayi yake sakata.
"Babe karki Kashewa Hajiya ni da wannan shagwaɓar taki" ya faɗa, yanda yaja Babe ɗin ya sakata jin wani sanyi yana ratsa mata ɓargo har seda ta haɗe jikinta tanayin kamar kanta na hayaƙin shauƙi. Allah ya sani Ahmad na iyakar yinsa gurin riritata yana faɗa mata kalaman soyayya amma batajinsu kamar na wannan mutumin.
"We met on Monday, kina sauri zaki tafi class i followed you to your department a gurin Class Rep naku na samu number ki so you are this popular ina cewa Afeeyah yace ya sanki, i hope you are known for the good not for the other way?".
Shiru tayi masa dan idan yana magana bata so ya dena, sautin muryarsa is killing her,
"Afeeyah" ya kira sunanta ta amsa da
"Uhm".
Shiru yayi kafin yaja numfashi yace
"Kafin muyi nisa Afeeya let me make this clear to you, ina da saurin fushi like the smallest thing you couldn't imagine can trigger my temper. Na tsani na yiwa mutum magana yayi shiru ko ya amsa mun da uhm ko body language, I prefer kayi mun magana ko zagina zakayi and bana son nuƙu nuƙu da boye boye na tsani ƙarya da munafunci, i love bold and straight forward person in dai kika kiyaye wannan zamu zauna lafiya, lastly I'm a lover boy, i love to be loved and be pampered, kinga idan kina riritani kina shayar dani madarar love na rantse har Ƙafarki zan ringa lasa tsabar biyayya".
Bata san sanda ta tuntsure da dariya ba saboda maganarsa ta ƙarshe wai lashe ƙafa kamar wani maye kai wannan mutum da abin dariya yake ma wlh. Tayi dariya sosai shi kuma yayi shiru yana sauraronta seda ta gama dan kanta tace
"You are so funny wlh"
"Some times" ya bata amsa kafin ya sake cewa
"I should make a proper introduction of my self now. Sunana JAFAR but the world knows me as JAY, Bahaushe ne ni haifaffen Kano amma rainon Turai, na bar Nigeria when i was 13 na tafi Manchester nayi joining Football Academy. I'm a professional footballer, shekarana 11 ina taka leda yanzu professionally, I'm currently playing with Arsenal, ina buga number 7 or 9".
I'm from a polygamous family, inada siblings da yawa sosai i think that's all that you might want to know now about me for now, may be with time zaki ƙarasa sanin komai a kaina".
A duk bayanin nasa babu abinda yayi catching attention ɗinta kamar sunansa da kuma profession dinsa, JAFAR kuma FOOTBALLER? Samun kanta tayi dace masa
"Kai kaɗaine Jafar musulmi kuma dan Nigeria da yake buga kwallo a Turai?"
"No bani kaɗai bane, akwai Jaybee a Tottenham se Jay Jay a Leinster, but they are all half Nigerians me yasa kika tambaya?" Ya maido mata seta sauke wata ƙarfaffar ajiyar zuciya yanda kasan wadda aka ritsa da bindiga ta samu ceto koda yake da tunanin da yake zuciyarta ai har gara ace bindigar ce, indai ba mantawa tayi ba Jafar ƙanin Ahmad ma ƙwallo yake yi a turai idan ya zama shine Jay da take magana dashi ai sheƙe kanta kawai zatayi ta mutu, zuciyarta ta aminta da cewar Jafar ɗin Ahmad yana cikin ɗayan biyun waɗancan daya faɗa ko Jaybee ko Jay Jay tunda bata san mamanshi ba, ta yuwu halfcast ce kamar yanda yace suɗin half Nigerians ne amma ba wannan JAY ɗin bane ba, babu yanda za'ayi ya zama JAY ma.
A yanzun haka suna da aikin da sukayi sharing da Jafar ɗin yasa kaso Arba'in na zumuɗin da takeji akansa ya disashe, zuciyarta har wani harziƙowa tayi da tunanin abokin faɗan nata, Jay da yaji shirunta yayi yawa yayi gyaran murya yace a sanyaye kamar bashi ba yace
"Afeeya lafiya kikayi shiru ko da akwai wani abu ne"
"Babu komai, kawai sunanka da profession dinka sunyi kama da na wani abokin rigimata" ta bashi amsa, muryarsa har ƙara sauti tayi kamar a fusace yake tambayarta
"Wanene shi? Meye ya haɗaki rigima da Namiji?"
"Cousin ɗina ne" ta samu kanta da yanko wannan Jibgegiyar ƙarya da seda ta faɗa sannan takaicin kanta ya kamata to saboda me zatayi masa ƙarya? Haka kawai taji bazata iya ce masa ƙanin saurayinta bane ba, daga can Jay ya sauke numfashi yana cewa
"Your cousin is a footballer too, wane club yake?"
"Nima ban sani ba, amma kamar a Arab countries ɗin nan yake" ta faɗa saboda last tima kamar daga Qatar taji Ahmad yace yazo shiyasa ta bayar kawai tacan Arab countries yake ƙwallon. Bata taɓa ganinsa a fili ko a hoto ba balle ta kwatanta masa shi, a waya suka taɓa magana sau ɗaya wadda yaci mata mutunchi se jefi jefi idan yana gari ta kan jiyoshi tareda Ahmad har ya gasa maganganu itana ta rama. Har sannan murya babu walwala Jay ya sake ce mata
"Oh i see, i hope there is nothing between you two? Bama shi ba da farko if you know you are committed to relationship wanda iyayenki suka shiga tell me?"
"Babu" ta bashi amsa a sanyaye kamar me tsoron yace ya fasa kulata.
"Amma dai Mace kamarki ba zata taɓa rasa suitors ba, ina da kishi beyond your imagination. Bana so nayi sharing abinda nake so da wani, that is why i hate someone saboda the person stole the most precious thing to me" ya faɗa cikin jin haushin Fatiman Yah Ahmad kafin yaci gaba da cewa
If you know you are in to any relationship just call it to end saboda me guri yazo kowa ya tafi kawai"
"Late comer ya kwace maka budurwa ko?" Ta tambayeshi kishi na neman kamata itama.
"Forget it, kawai kiji abinda na gaya miki. Allah i will not accept sharing you with anyone. I love you fisabilillah and i want Marry you Afeeyah. I want to settle down hopely by the end of this year kuma dake nake so nayi aure will you do me the honor and be my beloved wife?"
"Ina my Badar? Wayarta baya shiga?" Ya tambayeta. Ta saci kallon Badar data ƙurawa hanya ido kamar me neman wani abu kafin tace
"Gata muna tare, ka jiramu a white sit mun kusa isowa"
"Alright Bestie" ya kashe wayar.
A nan gurinsa suka lalace suna hira har gurin tara dukda hankalin Afeeya rabi da rabi ne a gurin Badar ce suke kurɓar madarar soyayya da Habibin nata ayi faɗi. Tara da rabi tace ita zata shige ciki yunwa takeji Nurain yace suje su siya abinci a Baescope.
"Wlh ba zamuje ka sake yarfamu irin na ranar nan yau ban fito da kuɗi ba" Afeeyah ta faɗa yayi dariya yace
"Haba da kenan, yanzu ko wani na gani ze yanƙwana Baby na Badar ai se inda ƙarfi na ya ƙare balle nida kaina.
Suka tafi a motarsa, a can sukaci ya siya musu Ice cream suka dawo.
"Bestie meya faru ne? Fuskarki ta nuna kamar kina cikin damuwa?" Nurain ya tambayi Afeeyah ganin duk walwalarta ta gushe. Tunda suka je gurin yake lura da yanda ta tsume abincinma tsakurarsa tayi bayan ita tace tana jin yunwa jefi jefi kuma tana duba waya tana tsaki.
"Babu komai Bestie I'm just too tired, bari na baku guri dan nasan Badar tsuntsun soyayya baze barta ta gaji ba" ta wuce Badar na zaginta.
Harta gama shiri ta hau gado badan tana jin bacci ba sedan ranta babu daɗi Jay be kira ba kamar yanda yace. Ta rufe idonta tana jin kamar ta fasa kuka, su Ummi suka tambayeta lafiya tace kanta ne yake ciwo kowa ya mata sannu suka barta.
A zabure ta miƙe jin wayarta ta fara ringing, a jikinta taji cewar shine, ta dire daga kan gado tana neman hular da zata saka takalmi ma wari da wari ta zura ta fita har suna karo da Badariyyah.
"Wai Afeeya wane salon munafunci kika samu na ba zakiyi waya a ɗaki ba?" Badar ta faɗa tana riƙe Ƙugu, Afeeyan ta harareta tace
"Yo aike ke tashen munafunci yanzu, ki gama cika baki Allah ya sawwaƙa me zaki ci da Bestie na ashe mu kika mayar shashashu kuna can kuna tsinke furen ƙauna"
"Ya ranki?" Cewar Badar tana fari da ido, Afeeya ta girgiza kai kawai ta fice. Dukda dare ga uban sauro haka ta samu wani saƙo ta lafe ta bi kiran Jay daya katse, be amsa ba ya kashe ya kirata back
"Irin Ahmad ta raya a ranta" muryarta na amsa kuwwa a kunnenta ta manta da wani batun Amadi bawan Allah ta fuskanci Jafaru.
*MATAR MUTUM*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU MAHEER*
*FIKRA WRITERS ASSOCIATION*
*LITTAFIN KUDI NE*
*PAY 500 A ASUSUN*
*7061838488*
*OPAY DIGITAL SERVICES*
*MARYAM FAROUK*
OR
*0709290797*
*ACCESS BANK*
*SE A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*IDAN KATINE A DAUKI HOTONSA A TURA ZUWA LAMBAR SAMA VTU KUMA A TURA A 08142548705*
*Kuyi following dina a Arewabooks @Maryamfarouk01 inda zaku karanta wannan littafin tareda sauran littattafaina*
*NAGODE*
*BOOK 2*
*PAGE 13*
"Assalamu alaiki" ya faɗa cikin murya me sauƙi kamar wanda yake cikin nishaɗi sosai. Ta amsa can ƙasa, yayi murmushin daya saka kunnenta fara Ƙaiƙayi kafin yace
"Na kiraki morethan ten times baki amsa ba, you are lucky ina cikin farin ciki yau amma da sena hukuntaki"
"Toh" tace masa,
"Oh toh ma zakice kawai? U are not apologing, Any way how is my sweet baby doing? Ya Juma'a?"
Ta karkace ta gyara zama kafin tace
"Komi lafiya"
"That's great" ya bata amsa se sukayi shiru na kusan minti biyu kafin ya sake cewa
"Afeeya, i hope you remeber me?"
"Nidai idan zakayi magana ka dena kiran sunana and i don't remember you i don't think we have ever met" ta faɗa da shagwabar da batasan tayi ba saboda yanda yake kiran Afeeyan gaba ɗaya wani yanayi yake sakata.
"Babe karki Kashewa Hajiya ni da wannan shagwaɓar taki" ya faɗa, yanda yaja Babe ɗin ya sakata jin wani sanyi yana ratsa mata ɓargo har seda ta haɗe jikinta tanayin kamar kanta na hayaƙin shauƙi. Allah ya sani Ahmad na iyakar yinsa gurin riritata yana faɗa mata kalaman soyayya amma batajinsu kamar na wannan mutumin.
"We met on Monday, kina sauri zaki tafi class i followed you to your department a gurin Class Rep naku na samu number ki so you are this popular ina cewa Afeeyah yace ya sanki, i hope you are known for the good not for the other way?".
Shiru tayi masa dan idan yana magana bata so ya dena, sautin muryarsa is killing her,
"Afeeyah" ya kira sunanta ta amsa da
"Uhm".
Shiru yayi kafin yaja numfashi yace
"Kafin muyi nisa Afeeya let me make this clear to you, ina da saurin fushi like the smallest thing you couldn't imagine can trigger my temper. Na tsani na yiwa mutum magana yayi shiru ko ya amsa mun da uhm ko body language, I prefer kayi mun magana ko zagina zakayi and bana son nuƙu nuƙu da boye boye na tsani ƙarya da munafunci, i love bold and straight forward person in dai kika kiyaye wannan zamu zauna lafiya, lastly I'm a lover boy, i love to be loved and be pampered, kinga idan kina riritani kina shayar dani madarar love na rantse har Ƙafarki zan ringa lasa tsabar biyayya".
Bata san sanda ta tuntsure da dariya ba saboda maganarsa ta ƙarshe wai lashe ƙafa kamar wani maye kai wannan mutum da abin dariya yake ma wlh. Tayi dariya sosai shi kuma yayi shiru yana sauraronta seda ta gama dan kanta tace
"You are so funny wlh"
"Some times" ya bata amsa kafin ya sake cewa
"I should make a proper introduction of my self now. Sunana JAFAR but the world knows me as JAY, Bahaushe ne ni haifaffen Kano amma rainon Turai, na bar Nigeria when i was 13 na tafi Manchester nayi joining Football Academy. I'm a professional footballer, shekarana 11 ina taka leda yanzu professionally, I'm currently playing with Arsenal, ina buga number 7 or 9".
I'm from a polygamous family, inada siblings da yawa sosai i think that's all that you might want to know now about me for now, may be with time zaki ƙarasa sanin komai a kaina".
A duk bayanin nasa babu abinda yayi catching attention ɗinta kamar sunansa da kuma profession dinsa, JAFAR kuma FOOTBALLER? Samun kanta tayi dace masa
"Kai kaɗaine Jafar musulmi kuma dan Nigeria da yake buga kwallo a Turai?"
"No bani kaɗai bane, akwai Jaybee a Tottenham se Jay Jay a Leinster, but they are all half Nigerians me yasa kika tambaya?" Ya maido mata seta sauke wata ƙarfaffar ajiyar zuciya yanda kasan wadda aka ritsa da bindiga ta samu ceto koda yake da tunanin da yake zuciyarta ai har gara ace bindigar ce, indai ba mantawa tayi ba Jafar ƙanin Ahmad ma ƙwallo yake yi a turai idan ya zama shine Jay da take magana dashi ai sheƙe kanta kawai zatayi ta mutu, zuciyarta ta aminta da cewar Jafar ɗin Ahmad yana cikin ɗayan biyun waɗancan daya faɗa ko Jaybee ko Jay Jay tunda bata san mamanshi ba, ta yuwu halfcast ce kamar yanda yace suɗin half Nigerians ne amma ba wannan JAY ɗin bane ba, babu yanda za'ayi ya zama JAY ma.
A yanzun haka suna da aikin da sukayi sharing da Jafar ɗin yasa kaso Arba'in na zumuɗin da takeji akansa ya disashe, zuciyarta har wani harziƙowa tayi da tunanin abokin faɗan nata, Jay da yaji shirunta yayi yawa yayi gyaran murya yace a sanyaye kamar bashi ba yace
"Afeeya lafiya kikayi shiru ko da akwai wani abu ne"
"Babu komai, kawai sunanka da profession dinka sunyi kama da na wani abokin rigimata" ta bashi amsa, muryarsa har ƙara sauti tayi kamar a fusace yake tambayarta
"Wanene shi? Meye ya haɗaki rigima da Namiji?"
"Cousin ɗina ne" ta samu kanta da yanko wannan Jibgegiyar ƙarya da seda ta faɗa sannan takaicin kanta ya kamata to saboda me zatayi masa ƙarya? Haka kawai taji bazata iya ce masa ƙanin saurayinta bane ba, daga can Jay ya sauke numfashi yana cewa
"Your cousin is a footballer too, wane club yake?"
"Nima ban sani ba, amma kamar a Arab countries ɗin nan yake" ta faɗa saboda last tima kamar daga Qatar taji Ahmad yace yazo shiyasa ta bayar kawai tacan Arab countries yake ƙwallon. Bata taɓa ganinsa a fili ko a hoto ba balle ta kwatanta masa shi, a waya suka taɓa magana sau ɗaya wadda yaci mata mutunchi se jefi jefi idan yana gari ta kan jiyoshi tareda Ahmad har ya gasa maganganu itana ta rama. Har sannan murya babu walwala Jay ya sake ce mata
"Oh i see, i hope there is nothing between you two? Bama shi ba da farko if you know you are committed to relationship wanda iyayenki suka shiga tell me?"
"Babu" ta bashi amsa a sanyaye kamar me tsoron yace ya fasa kulata.
"Amma dai Mace kamarki ba zata taɓa rasa suitors ba, ina da kishi beyond your imagination. Bana so nayi sharing abinda nake so da wani, that is why i hate someone saboda the person stole the most precious thing to me" ya faɗa cikin jin haushin Fatiman Yah Ahmad kafin yaci gaba da cewa
If you know you are in to any relationship just call it to end saboda me guri yazo kowa ya tafi kawai"
"Late comer ya kwace maka budurwa ko?" Ta tambayeshi kishi na neman kamata itama.
"Forget it, kawai kiji abinda na gaya miki. Allah i will not accept sharing you with anyone. I love you fisabilillah and i want Marry you Afeeyah. I want to settle down hopely by the end of this year kuma dake nake so nayi aure will you do me the honor and be my beloved wife?"