Sashe 125
Matar Mutum Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Let me be prank with you Afeeyah, ki ga wannan Jay kikace ko waye da kika samo yes babban mutum ne world class Celebrity, you can flight with him and get popularity amma zancen aure tsakaninku Afeeyah karki fara saka shi a ranki. Tabbas Allah yakan haɗa soyayya tsakanin duk mutanen da yaso matsayi ko wata nasaba ba zata zama togaciya ba amma kece kike yawan faɗin kin fi so ki auri Miji daidai ke wanda babu me miki kallon kwaɗayi ya saka kika aureshi ko kuma a ringa ganin yafi ƙarfinki, idan ban manta ba kince mun dalilin daya saka baki bawa Ahnad dama ba saboda kina ganin tazarar dake tsakanin Families ɗinku kamar idan maganar aurenku ta tashi za'a iya samun matsala shine yanzu kike so ki saka kanki a soyayyar wanda criticism na fan kaɗai ya isheki kafin aje ga nasa Familyn da baki san waɗanne iri bane ba? Think twice, Afeeyah, kiyiwa kanki Hisabi kafin ki fara abinda zakizo daga baya kina dakin sani.
Samun Ahmad da yardar Ahalinsa seya fi miki sauƙi akan wannan sabon mutumin da naga alamun kinyi nisa a cikin soyayyarsa. Kinsan Ahmad kin San duk abinda yakeyi, yana mutuwar sonki idan kika aureshi wlh kin gama dacewa dan kin samu mijin kerewa sa'a amma wannan ɗan ball da kike hasashe kinsan yaya ɗabi'unsa suke? Shin yana da hali me kyau ko kuwa? ace duk kin tabbatar da wannan kin ma kin aureshi wlh yanda kike da bala'in kishin nan iyakar matan da zasu ringa bibiyarsa kaɗai se sunsa kinyi mutuwar tsaye. Soyayyar da kike kwaɗayi ba zaki sameta ba kuma baki isa kiyi ƙorafi ba yana da damar yin duk abinda yaga dama.
Ya rage naki kiwa kanki karatun ta nutsu tunda wuri, sannan tun wuri idan kin tabbatar ba auran Ahmad zakiyi ba to ki bar mana filin mu gwada sa'armu tunda ke kanki baya kawo wuta dakyau, lissafinki a gaba a baya kikeyinsa".
Ido Afeeya ta zubawa Islam tana auna duk wata magana da take fada amma da kyakykyawan ma'auni bata bari zuciyarta ta kawo mata shirmen data saba ba dan idan haka kawai ne tsaf zata fassarata akan kawai tana so ta rabata da Jafar ne maganar ta ta ƙarshe ta saka ta zabura jin wai ta barsu su gwada sa'arsu akan Ahmad. Tayi rau rau kamar zata saka kuka tace
"Duk ku ba zaku gane ba"
"Daman ba zamu gane ba mana se ke da kika sakawa kanki abinda yafi ƙarfinki kece zaki gane ai" Islam ta faɗa. Afeeyah tayi shiru me tsayi tana saƙa da warwara. Tabbas auran Ahmad ze fi zama abu me sauƙi fiye dana sabon masoyinta. Amma Jafar take so, ta yarda zuciyarta ta mace akansa Ahmad kuwa koda ta aureshi sedai ta zauna dashi tukuicin kyautatawarsa gareta da iyayenta. Cikin rauni tacewa Islam
"Amma yana sona, shifa ya tareni kuma ya nemi number na ya kirani yace yana sona aurena zeyi"
"Shi wa?"
"Jafar"
"Afeeyah kenan, daman zece yana sonki mana, kuma zata yuwu da gaske yakeyi amma kuma ba iyakar son ba kiyi tunanin me soyayyar zata haifar miki? Amma tayaya za'ayi mutumin daga haɗuwa lessthan sati guda ki kamu da soyayyarsa har haka? Ko daman kin sanshi ne?" Islam ta tambayeta. Ta rintse ido fuskar Jafar nayi mata gizo kafin ta buɗe tace
*Assalamu alaikum*
*Ina matan suke, Manyan mata yan kwalisa da suka amsa sunansu na Mata ba muna mata ba Kawayen Binta gumama?*
*SODAH GENERAL ENTERPRISES ce tazo da kanta ba aike ba tana kuma shaida mutu da cewar zafafan kaya sun sauka, kamar yanda kuka sani tana kawo muku suturu na sakawa kama daga kan Atamfa, Laces da dangoginsu*
*Wannan karon ta sake taho muku da tsarabar Supplements ingantattu wato Original bawai copy ba. Ku sani bayan abinci jiki yana da buqatar qarin wasu sinadarai da zasu taimakawa ginuwar jikin da lafiyar kowanne bangare na jikin, SODAH ENTERPRISES tana da General Supplements ma'ana wanda suke tattare da Vitamins da dukkan jiki yake buqata sannan tana da special supplements wanda HQ wato gidan mutunchi yake buqata domin sake tsare qima.*
*Ina wadda take fama da skin nata yaqi dadin azanci? Fata ta bushe tayi dabbara dabbara ta shafa mai duk a banza se qara lalacewa tayi? To maza ki leqa gurin SODAH ENTERPRISES domin tana da sabulu me kyau da inganci me gyara fata tayi kyau ta goge tayi sulbi baya saka Fari asalin kalarki ze sake fiddo miki ya kuna goge duk wasu tabo ko rashes da suke hanaki walwala, sabulunta babu chemical ba kuma na bleaching bane yawwa karki tsammaci da zakiyi haske Aa sedai glowing kalarki ta ainihi ze fitarda.*
*A tuntubeta kai tsaye akan 08137145294*
*Ko ki danna wannan link kai tsaye domin magana da ita*
https://wa.link/wwvjr3
*Location Kano, tana Nation wide delivery*
*MATAR MUTUM*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU MAHEER*
*FIKRA WRITERS ASSOCIATION*
*LITTAFIN KUDI NE*
*PAY 500 A ASUSUN*
*7061838488*
*OPAY DIGITAL SERVICES*
*MARYAM FAROUK*
OR
*0709290797*
*ACCESS BANK*
*SE A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*IDAN KATINE A DAUKI HOTONSA A TURA ZUWA LAMBAR SAMA VTU KUMA A TURA A 08142548705*
*Kuyi following dina a Arewabooks @Maryamfarouk01 inda zaku karanta wannan littafin tareda sauran littattafaina*
*NAGODE*
*BOOK 2*
*PAGE 14*
"Ban san shi ba ban kuma taɓa ganinsa ba se ranar. Ni kaina Islam bansan ya akayi ba na kamu da sonsa har haka ba. Ta yuwu kodan yayi daidai da tsari da kuma mafarki na akan Abokin rayuwa shiyasa"
"Kiyi addu'a idan da Alkhairi a tsakaninku Allahya tabbatar amma ki cire son rai a yayin da zaki nemi zaɓi a gurin Allah kuma ki dena wannan halin na zargin wata zata kwace miki abinda kike so sannan ki lallaɓa Badar wlh Afeeyah samun mutum da ze soki tsakani da Allah kamar ita a yanzu yana da wahala"
"To ni yanzu taya zan bata haƙuri kinsan dai Badar sanda kake lallaɓata sannan zata botsare ta fara rashin mutunchi ni kuma ba zan jure ba sena tanka mata"
"Tunda kece baki da gaskiya kuwa haka zaki yi shiru ko zaginki zatayi, yanzu ki kirata tazo nan ku sasanta tun wuri ma ba se kun koma ɗaki ku sake raba hali ba a ringa yawo daku a baki" Islam ta sake faɗa ta kalleta da son jin ƙarin bayani ta yamutsa fuska tace
"Eh mana, ce miki akayi duk wanda kake dariya dashi me sonka ne tsakani da Allah? A aji ranar ina jin Ummi na hirar kuna ce mata tana yawo bayan kuma abinda kukeyi kenan ko kuwa samarin da suke kashe muku kuɗi ƙannen babanki ne da zasu ringa muku bauta ba tareda suna benefiting komai a gurinku ba"
Take ta sake hasala tace
"Ita Ummin take cewa haka?"
"Bana faɗa miki bane saboda kije kiyi tashin hankali, ke matsalarki kenan bakya cin ribar zance da an faɗi abu kamar wuta fuu zaki tashi se daga baya kizo kina regretting action naki I'm only telling you so that kusan zaman da kukeyi da kowa kuma ba komai zakuci gaba da sakin baki duk sirrinku kuyi ta faɗa a ɗaki ba, ai dai tun muna tare nake muku wannan faɗan daga ke har Badar kun fiya saurin yarda da mutane baku da sirri".
Tilas ta kira Badar dan ta yarda da gaske bata kyauta ba ta ringa bata haƙuri bayan tazo, Badar bata da ruƙo, sha yanzu magani yanzu ce dan haka take ta zazzage mata abinda yaje ranta maganar ta wuce. Ta dai gaya mata wlh koda wasa ta sake maimaita mata abinda tayi zata nuna mata bawai bata da zuciya bane ko kuma ita kaɗaice me baƙin rai, zata fita a harkarta dan bazata cigaba da zama da ita Alhalin zuciyarta bata aminta da ita ba. Gurin Islam suka wuni, Badar bata iya boye abinda yake a ranta tayiwa Afeeyah murna akan Soyayyarta da Jay amma tace
"Afee karki sakashi a ranki sosai saboda gudun abinda zeje ya dawo. Muyita addu'a idan shine Alkhairinki Allah ya tabbatar amma magana ta Allah nafi sonki da Ahmad sedai idan kuma za'abi ta suna Jay ɗin nan fa ze ɗaga mana aji, ganinmu za'a ringayi muna cafkewa da world class Celebrities, Allah kenan sega Badar zata haɗu da JAY a ɓagas, kinga su MESSI duk zasu zama Abokanmu wayyo Allah na" suka ringa dariya, Afeeyah jinsu takeyi ta tabbatar gaskiya suke faɗa mata amma kuma zuciyarta ta rigada ta afka ga koginda fitowarta se anyi da gaske.
******************
"Naziru kalleni dakyau nayi kama kama da wawiya da zaka zauna kana tsarawa wannan zancen na kama? Ni ba surutun banza da iska nake so naji ba, kuɗina zaka bani maza ka zuba munsu anan" ta warware ƙaramar Ghana Must Go dataje da ita kafin taci gaba da cewa
"Maza maza kana ɓatamun lokaci daga nan janguza zanje an yanka wasu filaye zanje na siye na ajiye abuna tunda lamarin ƙannenku babu Allah yan iskan yaya sun zama ɓarayi, yaron nan Faisal da Jafaru yaƙi bashi kuɗin shine yabi dare yayi mun sata, ni banma san nawa ya ɗauka ba dan lissafi ya kwace mun tunda naga haka nace toh ba yanzu ya saba ba, daman na daɗe ina ganin kuɗin nayin ƙasa se in ɗauka ajiya ce ta saka sikayi laushi. Kuma fa kwana suke cikin sanyi yanda kace, kaji ɗakin kuwa kamar dusar Ƙanƙara zata zubo....."
"Haba Hajiya, ki tsahirta mana karki ƙware" Naziru ya dakatar da hajiyar dake ta zuba kamar nunanniyar kanya kafin yaci gaba da cewa
"Na gaya miki Hajiya yawan shige da ficen da kuɗi sukeyi a personal account ɗina yana neman ya jawo mun matsala. Kinsan dai yanda EFCC yanzu suke saka idanu kan duk wani motsin manyan kuɗi a ƙasar nan, na gaya miki ba'a account ɗin company suke ba kuma ko a nan ne ke account ɗinki idan aka tura kuɗaɗen nan wlh suna iya rufeshi azo bincike ki saka kanki a matsala. Haƙuri zakiyi kamar yanda nace zan ringa ciresu a hankali ana juyawa se a ringa tura miki da kaɗan ko Miliyan ɗaya ce duk wata".
Samun Ahmad da yardar Ahalinsa seya fi miki sauƙi akan wannan sabon mutumin da naga alamun kinyi nisa a cikin soyayyarsa. Kinsan Ahmad kin San duk abinda yakeyi, yana mutuwar sonki idan kika aureshi wlh kin gama dacewa dan kin samu mijin kerewa sa'a amma wannan ɗan ball da kike hasashe kinsan yaya ɗabi'unsa suke? Shin yana da hali me kyau ko kuwa? ace duk kin tabbatar da wannan kin ma kin aureshi wlh yanda kike da bala'in kishin nan iyakar matan da zasu ringa bibiyarsa kaɗai se sunsa kinyi mutuwar tsaye. Soyayyar da kike kwaɗayi ba zaki sameta ba kuma baki isa kiyi ƙorafi ba yana da damar yin duk abinda yaga dama.
Ya rage naki kiwa kanki karatun ta nutsu tunda wuri, sannan tun wuri idan kin tabbatar ba auran Ahmad zakiyi ba to ki bar mana filin mu gwada sa'armu tunda ke kanki baya kawo wuta dakyau, lissafinki a gaba a baya kikeyinsa".
Ido Afeeya ta zubawa Islam tana auna duk wata magana da take fada amma da kyakykyawan ma'auni bata bari zuciyarta ta kawo mata shirmen data saba ba dan idan haka kawai ne tsaf zata fassarata akan kawai tana so ta rabata da Jafar ne maganar ta ta ƙarshe ta saka ta zabura jin wai ta barsu su gwada sa'arsu akan Ahmad. Tayi rau rau kamar zata saka kuka tace
"Duk ku ba zaku gane ba"
"Daman ba zamu gane ba mana se ke da kika sakawa kanki abinda yafi ƙarfinki kece zaki gane ai" Islam ta faɗa. Afeeyah tayi shiru me tsayi tana saƙa da warwara. Tabbas auran Ahmad ze fi zama abu me sauƙi fiye dana sabon masoyinta. Amma Jafar take so, ta yarda zuciyarta ta mace akansa Ahmad kuwa koda ta aureshi sedai ta zauna dashi tukuicin kyautatawarsa gareta da iyayenta. Cikin rauni tacewa Islam
"Amma yana sona, shifa ya tareni kuma ya nemi number na ya kirani yace yana sona aurena zeyi"
"Shi wa?"
"Jafar"
"Afeeyah kenan, daman zece yana sonki mana, kuma zata yuwu da gaske yakeyi amma kuma ba iyakar son ba kiyi tunanin me soyayyar zata haifar miki? Amma tayaya za'ayi mutumin daga haɗuwa lessthan sati guda ki kamu da soyayyarsa har haka? Ko daman kin sanshi ne?" Islam ta tambayeta. Ta rintse ido fuskar Jafar nayi mata gizo kafin ta buɗe tace
*Assalamu alaikum*
*Ina matan suke, Manyan mata yan kwalisa da suka amsa sunansu na Mata ba muna mata ba Kawayen Binta gumama?*
*SODAH GENERAL ENTERPRISES ce tazo da kanta ba aike ba tana kuma shaida mutu da cewar zafafan kaya sun sauka, kamar yanda kuka sani tana kawo muku suturu na sakawa kama daga kan Atamfa, Laces da dangoginsu*
*Wannan karon ta sake taho muku da tsarabar Supplements ingantattu wato Original bawai copy ba. Ku sani bayan abinci jiki yana da buqatar qarin wasu sinadarai da zasu taimakawa ginuwar jikin da lafiyar kowanne bangare na jikin, SODAH ENTERPRISES tana da General Supplements ma'ana wanda suke tattare da Vitamins da dukkan jiki yake buqata sannan tana da special supplements wanda HQ wato gidan mutunchi yake buqata domin sake tsare qima.*
*Ina wadda take fama da skin nata yaqi dadin azanci? Fata ta bushe tayi dabbara dabbara ta shafa mai duk a banza se qara lalacewa tayi? To maza ki leqa gurin SODAH ENTERPRISES domin tana da sabulu me kyau da inganci me gyara fata tayi kyau ta goge tayi sulbi baya saka Fari asalin kalarki ze sake fiddo miki ya kuna goge duk wasu tabo ko rashes da suke hanaki walwala, sabulunta babu chemical ba kuma na bleaching bane yawwa karki tsammaci da zakiyi haske Aa sedai glowing kalarki ta ainihi ze fitarda.*
*A tuntubeta kai tsaye akan 08137145294*
*Ko ki danna wannan link kai tsaye domin magana da ita*
https://wa.link/wwvjr3
*Location Kano, tana Nation wide delivery*
*MATAR MUTUM*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU MAHEER*
*FIKRA WRITERS ASSOCIATION*
*LITTAFIN KUDI NE*
*PAY 500 A ASUSUN*
*7061838488*
*OPAY DIGITAL SERVICES*
*MARYAM FAROUK*
OR
*0709290797*
*ACCESS BANK*
*SE A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*IDAN KATINE A DAUKI HOTONSA A TURA ZUWA LAMBAR SAMA VTU KUMA A TURA A 08142548705*
*Kuyi following dina a Arewabooks @Maryamfarouk01 inda zaku karanta wannan littafin tareda sauran littattafaina*
*NAGODE*
*BOOK 2*
*PAGE 14*
"Ban san shi ba ban kuma taɓa ganinsa ba se ranar. Ni kaina Islam bansan ya akayi ba na kamu da sonsa har haka ba. Ta yuwu kodan yayi daidai da tsari da kuma mafarki na akan Abokin rayuwa shiyasa"
"Kiyi addu'a idan da Alkhairi a tsakaninku Allahya tabbatar amma ki cire son rai a yayin da zaki nemi zaɓi a gurin Allah kuma ki dena wannan halin na zargin wata zata kwace miki abinda kike so sannan ki lallaɓa Badar wlh Afeeyah samun mutum da ze soki tsakani da Allah kamar ita a yanzu yana da wahala"
"To ni yanzu taya zan bata haƙuri kinsan dai Badar sanda kake lallaɓata sannan zata botsare ta fara rashin mutunchi ni kuma ba zan jure ba sena tanka mata"
"Tunda kece baki da gaskiya kuwa haka zaki yi shiru ko zaginki zatayi, yanzu ki kirata tazo nan ku sasanta tun wuri ma ba se kun koma ɗaki ku sake raba hali ba a ringa yawo daku a baki" Islam ta sake faɗa ta kalleta da son jin ƙarin bayani ta yamutsa fuska tace
"Eh mana, ce miki akayi duk wanda kake dariya dashi me sonka ne tsakani da Allah? A aji ranar ina jin Ummi na hirar kuna ce mata tana yawo bayan kuma abinda kukeyi kenan ko kuwa samarin da suke kashe muku kuɗi ƙannen babanki ne da zasu ringa muku bauta ba tareda suna benefiting komai a gurinku ba"
Take ta sake hasala tace
"Ita Ummin take cewa haka?"
"Bana faɗa miki bane saboda kije kiyi tashin hankali, ke matsalarki kenan bakya cin ribar zance da an faɗi abu kamar wuta fuu zaki tashi se daga baya kizo kina regretting action naki I'm only telling you so that kusan zaman da kukeyi da kowa kuma ba komai zakuci gaba da sakin baki duk sirrinku kuyi ta faɗa a ɗaki ba, ai dai tun muna tare nake muku wannan faɗan daga ke har Badar kun fiya saurin yarda da mutane baku da sirri".
Tilas ta kira Badar dan ta yarda da gaske bata kyauta ba ta ringa bata haƙuri bayan tazo, Badar bata da ruƙo, sha yanzu magani yanzu ce dan haka take ta zazzage mata abinda yaje ranta maganar ta wuce. Ta dai gaya mata wlh koda wasa ta sake maimaita mata abinda tayi zata nuna mata bawai bata da zuciya bane ko kuma ita kaɗaice me baƙin rai, zata fita a harkarta dan bazata cigaba da zama da ita Alhalin zuciyarta bata aminta da ita ba. Gurin Islam suka wuni, Badar bata iya boye abinda yake a ranta tayiwa Afeeyah murna akan Soyayyarta da Jay amma tace
"Afee karki sakashi a ranki sosai saboda gudun abinda zeje ya dawo. Muyita addu'a idan shine Alkhairinki Allah ya tabbatar amma magana ta Allah nafi sonki da Ahmad sedai idan kuma za'abi ta suna Jay ɗin nan fa ze ɗaga mana aji, ganinmu za'a ringayi muna cafkewa da world class Celebrities, Allah kenan sega Badar zata haɗu da JAY a ɓagas, kinga su MESSI duk zasu zama Abokanmu wayyo Allah na" suka ringa dariya, Afeeyah jinsu takeyi ta tabbatar gaskiya suke faɗa mata amma kuma zuciyarta ta rigada ta afka ga koginda fitowarta se anyi da gaske.
******************
"Naziru kalleni dakyau nayi kama kama da wawiya da zaka zauna kana tsarawa wannan zancen na kama? Ni ba surutun banza da iska nake so naji ba, kuɗina zaka bani maza ka zuba munsu anan" ta warware ƙaramar Ghana Must Go dataje da ita kafin taci gaba da cewa
"Maza maza kana ɓatamun lokaci daga nan janguza zanje an yanka wasu filaye zanje na siye na ajiye abuna tunda lamarin ƙannenku babu Allah yan iskan yaya sun zama ɓarayi, yaron nan Faisal da Jafaru yaƙi bashi kuɗin shine yabi dare yayi mun sata, ni banma san nawa ya ɗauka ba dan lissafi ya kwace mun tunda naga haka nace toh ba yanzu ya saba ba, daman na daɗe ina ganin kuɗin nayin ƙasa se in ɗauka ajiya ce ta saka sikayi laushi. Kuma fa kwana suke cikin sanyi yanda kace, kaji ɗakin kuwa kamar dusar Ƙanƙara zata zubo....."
"Haba Hajiya, ki tsahirta mana karki ƙware" Naziru ya dakatar da hajiyar dake ta zuba kamar nunanniyar kanya kafin yaci gaba da cewa
"Na gaya miki Hajiya yawan shige da ficen da kuɗi sukeyi a personal account ɗina yana neman ya jawo mun matsala. Kinsan dai yanda EFCC yanzu suke saka idanu kan duk wani motsin manyan kuɗi a ƙasar nan, na gaya miki ba'a account ɗin company suke ba kuma ko a nan ne ke account ɗinki idan aka tura kuɗaɗen nan wlh suna iya rufeshi azo bincike ki saka kanki a matsala. Haƙuri zakiyi kamar yanda nace zan ringa ciresu a hankali ana juyawa se a ringa tura miki da kaɗan ko Miliyan ɗaya ce duk wata".