Sashe 49
Kyautar Allah Complete Hausa Novel · about 8 min read
driving har suka isa garin katsina. Kouda suka isa Raslan be shiga gidanba se saif da matarsa sukaje suka gaida Annah, ta amsa cikin mutumci,.. "Ina abokinnaka?" Annah ta tambayi Saif. "Yna nan shigowa Annah.." saif ya bata Amsa. "Tou yy kyau,Allahde yasa shima ba bakin ciki ykeyi da Aurenba, dannaga ya dauke kafa tinda Aka tada mgnr Aurennan.." Cewar Annahh, saif yy murmushi kawai dan shima yasan hali, yace "Bkm Annh.." "Tou yy kyau.." Cewar Annah. Nan saif yabar matarsa shi kuma ya nufa hotel inda Raslan yake,,, kwance ya sameshi kn gadon hotel din, "abokina wai meke faruwane dukkabi ka wani sukurkuce...." Saif ya fadi hkn yna qoqarin krsowa gefen gadon ya zauna. Guntun tsuki raslan yy kna yace " kmrya kenan.." "Ka fini sani ai." Cewar saif "Pls dan Allah jeka room dinka daki biyu na kma mna..but bnson hyania. " Raslan yy mgnr yna dafe goshi.. Saif ya tabe baki yace "Okay, sbda knaso ka kawo wata beb kasata ta kalli slin kayita zunduma mata jela, shine Kake korata ko.." Ya krshe mgnr yna daria Wani irin uban tsuki Raslan yy kna yace "kai wannan ya dama.." "Wlhy kaima haddashi yke damunka, dade ba asan asalin Angulu bne, se tace daga misra taxo..in mgnata karyane rantse da Allah.." Cewar saif Raslan yace "Bazan rantseba tinda ba tsoronka nakejiBa .." Saif ya kara kwashewa da daria yace "Da ka rantse, Dase kyi azumin kaffara, qaramin dan iska kawai...inba rashin gindinba meye yasaka dukka gigice hk, nadesan da wani Abun Amma da kana samun gindin zaka samu sassauci.." Fillow Raslan ya wurgama saif , ya cafe yna daria..Raslan yace "Tashi ka fitarmin a daki nace bnason mgnr batsa.." Saif yace "Au nine ke mgnr batsar, dannace gindi.."se kuma ya kame baki yace , nayi shiru nasan tsoro kkeji kada sha"awarka ta tashi, gashi bb matsugunni, tinda ka haramtama kanka halaq dinka, wlhy kyima knka fada tin wuri.." "Bazanyiba kai kazo kayimin fadan mna..tashi ka fitarmin a daki, guntun dan iska.." Mikewa saif yy ya zaro wayarsa a aljihu yana fadin "Bari in kira humairana tazo inci kyana.." Raslan yace "Zade ka kira karuwarka,.." Saif yace "Ai sunfi dd Abokina..kna cin mace tna mka dirty talk bawai knacin mace bb ihuba sekace ba bura Akasa mataba...." Tasowa Raslan yy yayo kn saif a guje, da sauri saif ya fice daga dakin yna daria..komawa Raslan yy yna hakin gudun da yy,... *Ingland* Rnr friday misalin karfe takwas na dare, Shigowa tayi falonnata a matukar gigice, a kalla yarinyar bazata wuce 25yrs ba.."Farnim! Farnim!" Yarinyar nan ke kwala kiran kallo dya zakayi mata kasan a gigice take.... Wata farar yarinya gajera me kiba, ta fito da uban tulun cikinta, haihuwa ko yau ko gobe a rude ta fito tna fadin "Lafia Salma kiketa kwalomin kira hk..mtwss kin tasheni a bacci.." Ajiyar zucia Salma tayi ta zauna a kujerar 2sttr, tana ajiyar zucia.."zoki zauna qawata, Akwai matsala ..." Qarasowa tyi ta zauna a kn kujerar dake facing Salma. "Meye ne ni wlhy kin tadamin hnkli..pls kiyi gaggawan gayamin meke faruwa.." "Hmmm...fara kwantrda hnklinki se in gya miki sbda nasan kikaji menene sekin kusan hauka.."cewar Salma Gabantane ya yanke ya fadi tace "Inajinki meye pls gyamin mana.." Zuge bag dinta tayi ta Ciro wayarta kirar iPhone 11, Ta dannata ta kawo se kuma tayi jim.. "Ina tsoron gya miki qawatah.." "Mtwss kina tsoro kuma zakizo ki tyrmin da hnkli..dan Allah ni ki nunamin ko hnklina ze kwanta.." Cewar na'ima Latsa wayar tayi, kna tace "Ashe farnim Aure zey...'' Zumbur tyi ta tashi tsaye Da uban tulun ciki ta zaro ido tace "Wani farnim din.." "Naki mna wlhy Aure zeyi.." Cewar Salma.. "Aure Kuma..wani irin Aure..hba wasa kkeyi Wlhy.." Ta fada a rude. Tasowa salma tayi ta nuna maa card din bikin, ta gani da idanuwanta, tabbas shinema yy posting da hannunshi, a ynr gizo yna murna, zeyi Aure... Saboda tsabar rudu da dimauta seda ta xauna ji tyi kmr yau xata haihu, har mararta ta katsa mata,.. "Ni nan na'ima nice farnim zeyima hk..byn yymin ciki yafi A kirga, muna zubarwa, kinade gani salma, Wannan cikinma Abinda yasa bamu zubarba sbda Ance zan iya mutuwa,yace A barshi, inna haihu ze Aureni..Ya ajiyeni se cina ykeyi, ya mayar dani matarsa, shiya fara sanina A matsayina na ya mace iyayena sun turoni Krtu Amma ya hna ni krtun ya kma min gidannan, kullum seya nemeni sau biyu a rana.. Amma shine ze yaudareni.. kina ganide sbda cikinnan na gaza taka kafata zuwa nigeria, nje nga iyayena, wlhy Farhan ya cuceni...." Ta fasheda matsanancin kuka me tsuma zucia.. Salma tace "Yi hkri qawatarh is your destiny, kada ki dmu kowa ynada kaddararsa, wlhy kaddara bta taba wuce fata, Allah ya bmu ikon cin jarabawarmu...."tyi mgnr cikin tausayi da tausayawar datakewa qawarta sbda ita diyace ga mataimskin govena na kaduna, Farhan ne ya lalata mta tarbia. Share hawayenta tayi tace "Na rantse da sarkin dake busamin numfashi, inde inada rai Farhan be isa yy Aureba..Kisemin ticket zuwa nigeria,..." "Ynzu ma kuwa, bari inse mana ta online.." Tyi mgnr tna danna wayarta. "Zakijene?" Na'ima ta tambayi Salma. "Kafata kafarki qawa Ai amanar kenan..insha Allahu yadda Farhan ya lalataki, Wlhy seya Aureki, dan uwarsa.." "Ni koma be Aureniba qawa, nide in lalata masa Aurennan, kmr yadda shine na farko daya lalatamin budulcina..sannan inaso in koma gidan iyayena.."cewar na'ima datake cikeda takaicin dana miji. "Ai dolema ya Aureki, dan uwarsa, ke inbama wai danya samekiba ai be isa bma yy tunanin aureba, dande kawai ya samekine ya ajiyeki ynata ci ya mayar dake wawuya A karshe kuma yace ze Auri wata, wato Anci moriyar ganga kou..karya y akeyi billahillazi!" Wani siririn hawayene ya shiga bin kuncin Na'ima.. Salma tase musu ticket nan suka nufa aiport cikin daren suka nufa nigeria, A abuja jirgin nasu ya sauka, cikin hanzari suka samu wani play din zuwa garin kaduna zuwa lokacin safiyar saturday ne a nigeria...direct gidan iyayenta ta nufa..iyayenta sunyi kukan ganinta a hkn Amma suka Amshi kaddara, Nan alhaji suraj ya tambayeta waye farhan din ta gya masa ubansa, salma ta nuna masa card din, gabanshibe ya yanke ya fadi dayaga card din da hnzari ya nufa garin katsina, cikin dimauta, danyaga card din yy dai-dai da card din da aka bashi na bikin diyar govenan kadunan....tin kafin ya iso yasa waya ya kira Alhaji musa.. Misalin 1:21pm suka fito shida saif daga hotel din domin halartar Daurin Auren, yynda daddy keta kiran Raslan A kn yy hnzarin zuwa daurin Auren, ... Sanye sukeda danyar shadda se sheki takeyi kai dagani kasan geznerce se wani wal wal takeyi kalar shaddar ruwan kwaice, dinkin babbar riga malim-malim, And suka kafa hula qube, Me kyakyawan zane, sukasa takalmi me jahilin kyau.. sunyi kyau kmr A sacesu musamanma Raslan, Abunkada farar fata.. Car din Raslan suka shiga dreva yaja sukabar harabar hotel din.. Hk kawai yake jinshi wasai dashi idonshi na dama se rawa ykeyi, Adduarh yketayi A rnshi Allah yasa Alherine,.. Hk kawai yau ya tsinci knsa da kewarta fiyeda tunanin me tunani.. "My fineness.." Ya fadi hkn yna kai hannu kan saitin zuciarshi.. Saif dake Ankare dashi tin tini yace "kyi zunubifa...matar Auren kake kira harda wani taba kirji.." Hade rai Raslan yy yace "ubanka ta Aura.." Se yji kunci da Saif ya tunasar dashi Ashe yaune daurin Auren Fineness dinshi.. Saif yace "Ka fini Sani Ai..gobe iyanzu Anacen Ana lafta mata jela.." Haushine ya cika zuciar Raslan nan da nan saif ya nemi Annurin fuskarshi ya rasa... Rlzn yy a kn seat din motar rai a matukar bace,..ganin hkn yasa Saif be kra masa wata mgnaba yja bakinshi yy shiru . Alhaji Abdullahi da babban Abokinsa Alhaji Suleiman tini suka isa masallacin.. A bangaren gidan Ango se hidima Akeyi Harkar Arziki A sauke tukunya goma a daura ishirin, hknne ya kasance A gidan Annah, ko ina ya rikice masu Aikin Abinci nata aikinsu, sbda bakin da aketayi, na Arziki... Zuwa 10:am Annah tasa kaya kusan Kala uku, se shiga take tna fita, harkarfa ta arzikice, Hkma a bngaren sirikan na Annah suma se shiga sukeyi suna fita, ana kashe musu hotuna..Hajiya ihsan fa se harkar girma girma takeyi, ynzu sun dinke da KYAUTAR ALLAH haushin natama ta rageji har daki take zuwa ta gaidata, sbda ita ynzu gani takeyi Aita qare tinda Aure zatayi ta bar mata mijinta. A bngaren KYAUTAR ALLAH, kam yau tashi tyi sam btjin dadin jikinta, zuciarta se ciwo takeyi mata ta rasa ina zatasa knta taji dadih, kwana tyi tna Aman jini...Anty rukayyah da fahima sukayi mta mgna kn tyi wanka tasa kaya, amma fir tace bazata iyaba..ganin hkn yasa sam basu matsa mataba, Anty rukayyah tayi juyi dunia Tayi breakfast amma fir taki tace Intaci Amai zatayi.. Alhaji Farhan Ango kam wata arniyar shadda yasha kalar white fara sol a cewarsa yau farar rnrce a gareshi dan hk yayi Ankon fari sol, ya baza babbar riga ya kafa hula se wani baza kamshi ykeyi yna rawar kai..shifa dukya qagu A damra Aurennan, shida Abokanayensa mota kusan goma sukayi na frnds Dinsa direct suka nufa babban masallacin dan halartar daurin Auren nasa, Se wani yauki yakeyi yana fankama ze Auri jika ga safana family,.. Allah Allah yakeyi A daura Auren yaje yganta, harma yy promise a gaban raslan ze danneta ya mammatsa mata yan nonuwa, wai sbda ya shaqar dashi sbda shifa tin rnr ya hngo so tsakanin Raslan da KYAUTAR ALLAH amma ya basar sbda yasan ya sameta, mutuwace kawai zata hnashi ya Aureta.. Alhaji Harun Alhaji musa Alhaji umar Anko sukayi na wata danyar shadda a kalla kudinta zese gidan wani talalan, Alhamdulillahi Akwai arzikin Bawai a baki bane.. Daurin Aurene wanda ya samu halartar manya manyan mutane daga gari daba-daban, zuwa kasashe daban-daban, seda packing space din masallacin ya cika sede aka koma packing a kn titi, Ammafa An zuba mnya manya security kma daga sojoji zuwa yan sanda da SAS e.t.c. A bngaren Alhaji mu'azu mataxo kam baki har kunne,shima nashi mnyan mutanen sun hallara, Ammafa yawancin mutanen duksun zone saboda H.M.U safana family... Masallaci ya cika ya tumbatsa, hkama harabar masallacin ya cika infect ma bb masaka tsinke gabaki daya line din ya zama road close sbda dumbin masu rai... "Innalillahi