← Book details Kyautar Allah Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 110 OF 164

Sashe 110

Kyautar Allah Complete Hausa Novel · about 8 min read

"Meya faru Anty Rukayyah?" Raslan ya jefo mata tambayar da bayyanar tashin hankali a kan fuskarshi, shifa ga tunaninsa Rasuwa Akayi, dan tashin hankalin daya gani a kan fuskarta, yanada tabbacin sede ko mutuwar akayi. "Kai mutuwama Akayi.." Ya fada a ransa. Sam Anty Rukayya batama jin me Raslan din ke fada saboda tsabar firgici,zamowa tayi kasan tiles din ta dab'a duwaiwukanta a kasa, tayi zaman dirshen ina nufin zaman yan bori. yayinda nonuwanta sukayi up and down kasancewar babu bra ga jikinta, zuciyarta tayi wani irin jahilin beating, kai kace heart attack zata kamu dashi. "Nashiga uku!!!" Shine Abinda ya fito daga bakinta, cikin fitar hayyaci, ta daura hannaye duka biyu bisa kai, cikin tsananin tashim hankali da firgici, kai kace babarta dake gidace ta mace. Wayar dake gabanta tabi da ido, inda Alhaji musa keta magana, jin bejitaba. "Hello! Hello!! Rukayya, Are you with me!! Rukayyah...." Shine abinda Alhaji musa ke fada ta cikin wayar. Da hanzari ta dawo hayyacinta ta kai hannunta na Dama, yayinda zuciyarta ke up and down ta lalubo wayar ta daukota screen din wayar kam tini yayi tsawa ya fashe, daman babu screen guard a jiki. Da hanzari ta Kara wayar a kunne, tana qoqarin saita tunanin dake gudana a brain dinta, Yayinda hannunna keta rawa,kwakwalwar kanta na neman bugawa. "Hello rukayya baki jina ne.." DaddyM ya kara maimaitawa, dai-dai ta daura wayar a kunnenta na dama. rintse ido tayi Gam, kana ta Gyara muryarta, tana koqarin saita kanta, cikin kisisina da sanin Darajar kai a matsayinta na babbar mace, kuma ishashshiya, ta fara magana "inajinka yallabai,.." A bangaren DaddyM yace "Okay, kinajina kenan inata magana kikayi shiru, kn kyauta, Mike damunkinewai rukayya?" Ya karashe mgnr da jefo mata tambaya. Ta dan saki murmushi wanda yafi kuka ciwo Tace "Am sorry yallabai, wayarce ta zame A hannuna..." DaddyM Yace "Okay ki rinka kula please, bade wani tunanin kikeba kou? Dannasan hk kawai waya bazata subuce a hannunkiba..." Anty Rukayya ta saki wani guntun murmushi me cikeda dumbin tashin hankali, tace "Bana tunanin komi yallabai,..." DaddyM yace "Okay, Shikenan, ina tunanin jirgin su Annah A airport din Lagos ze sauka maybe, in kuma ya sauka a abuja tou, tin 1:pm suka taso, ina tsammanin nan da 5 hours 47 minutes zasu karaso insha Allahu... Inma lagos din suka sauka, jirgi zasubi zuwa kd, inma abuja suka sauka jirgi zasubi zuwa nan kd, insha Allahu zan fara qoqarin sanar da ita KYAUTAR ALLAH jikinta ya tashi, indama Abujar suka sauka tare zamu iso nida ita, da me aikin tan nan, wadda batama jima da zuwaba, ......" Anty Rukayya tayi kasake tana sauraronsa, yayinda hannunta na hagu ke dafe da kanta, wanda ke barazanar fad'owa kasa warwas. "Kinajina de kou?" Cewar DaddyM, jin tayi shiru ba tare datace komiba, dukda tanaji haryakai ayar magamarshi. Firgigit ta dawo daga duniyar tunanin data lula, tace "Okay Yallaibai...Allah ya kawosu lafia..." Shine Abinda ya fito daga bakinta, cikin dakiya. "Ameen..." Cewar daddyM kana ya daura dacewa "Yaya jikin Rukayyah? Da sauki de kou?" Anty Rukayya tace "eh da sauki ...baccima takeyi." Tayi maganar kai daji kasan sam babu natsuwa a mgnr tata. DaddyM yace "Alhamdulillahi, Allah yasa kaffarane..." "Ameen..." Cewar Anty Rukayya wadda dukta kagu su gama wayar. Raslan yayi kasaqe yana sauraronta, ji yy tace Allah Yasa su iso lafiya, seya fada duniyar tunanin suwaye zasu iso lafiyar... "Rukayya!'' DaddyM Ya kira sunanta very Gentle. "Na'am..." Ta amsa cikin sanyin murya, ji takeyi daman suna kusa ta fada jikinsa, ya rungumeta ko ze samar mata da nutsuwa. "Meke damunki? Ko duk ciwon Rukayyah ne ya daga miki hankali,..." Da sauri Anty Rukayya tace "eaahh yallabai..." DaddyM ya jinjina kai, zuciya fal kaunar matarsa "Kada ki damu please, ciwo ai jarabawane, Insha Allahu zata samu sauki, kawai ayi mata Addu'arh..." "Toh...." Shine Abinda Anty Rukayya tace a bayyane, but can kasan zuciyarta kam wuta aketa rurawa ta tashin hankali, a wani bangare kuma boms se tashi sukeyi, tini zufa ta fara keto mata, dukda sanyin A.c dake dakin, Amma gaf jikinta zafi takeji, dan zafin daga zuciyarta yake fitowa, zuciya kuwa ita ke sarrafa jini. Zufar daketa diga ta goshinta ta goge da hannunta na hagun, yayinda hijjab din dake kanta tini ya zame ya dawo wuya, kitson dake kanta ya bayyana. "To shikenan semun kara waya bye,..." Cewar DaddyM ba tare daya jira amsartaba ya katse wayar. Ai daman kamar tana jira yana katsewa ta kifa wayar a kan cinyarta ta rafka tagumi, kai daka ganta kasan bata hayyacinta ji takeyi daman ranar mutuwarta tagani dataga wannan rana na zuwan hajiya Annah. Raslan kam tsureta yayida ido, shima se hankakinsa ya tashi sosai, ganinta a tashin hankali. "Anty wai waya rasune? Ko kanin Annah ne dake kauye ya rasu..kullu nafseen za'ikatul maut ne Anty Rukayya, muma nan tamu muje jira Allah de yasa ya huta, Ai mutuminma ya tsufa sosai, dan yafi Annah sufa, dukda itace yayarsa,.." Raslan yayi mgnr, cikeda damuwa se Raftago addu'arh yakeyi ma mamacin.Dan tuni ya gane da DaddyM suke wayar. Anty Rukayya ta dago idanuwanta dasuka zama red ta saukesu a kansa, Murya na rawa tace "Ni daman...mutuwar....akayi dayafi..." Ta karashe mgnr tana buga hannunta a kan cinyarta, kmr zautacciya.Raslan ya kureta kur da ido, yana sauraronta, yace "Daman ba mutuwa akayiba kika shiga wannan damuwar...." Anty Rukayya ta kara kaiwa cinyarta duka, cikin tsananin tashin hankali saboda batamaso ta kara maimaita cewa Annah na hnya Amma dole ta maimaita din, tinda shiya jawo mata ruwan kwara duksu biyun ruwan ya dakesu. "Annah ce ke hanyar dawowa nigeria....'' Raslan dake tsaye ji yayi kamarma bejita sosaiba yace "Wace Annarh?" "Annah ....Annah mana...daka sani.." Anty Rukayya ta Maimaita masa kmr zata fashe da gigiyaccen kuka. Tsabar firgicene ya bayya A kan fuskarshi, Kawai seya maida idonsa ga bed din da KYAUTAR ALLAH ke kwance, karayar kafarta kawai ya kalla, yaji gabansa ya kara tsananta bugu, Kawai tausayin Anty Rukayya yaji bawai tausayin kansaba, shifa ko a hularsa,tsuliyace ya riga yaci, ba a da yadda za ayi dashi, se hakuri, hakurinma in anji baza a iyaba babu yadda za ayi dashi. "Shine kika daga hankalinki haka Anty....please ki kwantarda hankalinki, tinda de ta riga ta faru.." Ya fada irin he dont care dinnan.dagowa Anty Rukayya tayi ta zuba masa ido, watoshi ko a jikinsa itace a tashin hankali babbama kuwa. "Ta ina zan kwantarda hankalina Raslan, Annah fa na hanya na gaya maka....nashiga uku!" Ta fada tana kara kaiwa cinyoyinta duka biyu da dukkanin hannayenta biyu. Kawai se yaji kmr ya mata kuka, saboda yadda yaga ta koma lokaci kankani kamar wata zararrriya. Dawowa yayi ya jawo kujerar data sauka daga kai ta koma kasa ya zauna A kan kujerar yana facing dinta, itama shi take kallo, tana neman mafita. "Calm down please mommyR, kinga Abun nan de nariga nayi, kawai intazo ni da bakina zance ni nayi, insha Allahu, bazanma bari lefin ya shafekiba."Ya karashe mgnr yana daga mata kai alamar tabbatrwa, Anty Rukayya Tayi shiry tayima Raslan kuri da ido, yana magana ko a jikinsa. "Ka manta waye Annah kenan..." Raslan ya girgiza mata kai. "Ban manta waye Annah ba Anty, naga Ai rayuwarmu ba a hannunta yakeba, Please ki kwantarda zuciyarki, tashin hankalin dakika shiga yayi yawa MommyR, dan Allah ki kwantarda Hankalinki, tashin hankalinkifa baze canza komiba, tinda de abunnan na riga nayishi, kuma nimade naga Ai tsautsayine, ba ason rainaba nayi mata raga-raga, kemade mommyR kinsan bana hayyacinane lokacin, Aida bazanyi Aika aikan nanba koba hakaba..." Ajiyar zuciya ta sauke tana kallonsa, yanata raftago zance, iri-iri. "Me kakeso ince da Annah intazo taga kyautar Allah A wannan halin..." Ta karashe mgnr tana jinjina kai, hnkli a matukar tashe. "Kawai kiyi shiru ni zanyi magana, komi Annah zatace miki kiyi shiru ni nan nasan mi zance mata...amma please ki kwantarda hankalinki..." Cewar Raslan samfashi babu abinda yashamar kai. Anty Rukayya tayi jim, tana hango tashin hankalin dake gabanta, duk maganganun da Raslan ya gaya mata, babu wadda ta dauka, samma seta koma masa kallon mara hankali, tafi tunanin har yanzu zumar dadin tsuliyarce bata gama sakinsaba, yaci dadih ita ya barta a dumbin wahala. "Allah ka kawomin sauki!" Anty Rukayya ta fada tana daga kwayar idonta sama, duk tabi ta kod'e a lokaci k'ank'ani, kai kace tsuliyarta aka caccaka. "Ai kinma samu mafita MommyR nagade, Ai halak malak naci, bafa zina nayiba, Ynzu haka sadakinta na gurin DaddyM, ...mommyR meye na damuwa, anfa daura mana Aure, bafa cinta nayi haka kawaiba.." Sam-sam Anty Rukayya kam ta gaza dauke kwayar idonta a cikin nasa, mamakima yake bata. "Kakah abunne da kayi yayi yawa...indama bekai hakaba, muna iya cewa Faduwa tayi, ko hatsari, Amma ga Breasts ga dinkin dake kasanta, kaga dolene Annah ta gane, Again kuma kaga zata ganka,....Kasan Annah basonma Aurennan takeyiba,....sannan kaga Amana ta barmin Kyautar Allah, ina kakeso insa kaina inji dadih.." Ta karashe maganar tana daura hannaye biyu biyu a kai. Se Raslan Yaji Wani mugun tausanta ya kamashi, fiyeda ad'a, damanshi Akwai tausayin mace fiyeda tunanin me tunani. Ballan tanama wannan dashine silar shigarta wannan tashin hankalin, sam sam se yajima beji dadihba, Ammafa dukda haka beyi dana sanin cin tsuliyar da yayiba, inda ace beciba, ai yanajin da yau dole aje a shukashi, shukar da babu fitowa(mutuwa). "am sorry MommyR nasan nine silar saki a wannan halin, but Amma please dan zatin Allah, inaso kiyi hakuri, please ya riga ya Afku, kinga dolese hkri,...daman nine me lefin naji zan dauka lefin kmr yadda daman nine meshi, please ki kwantarda hankalinki MommyR in daddyM yazo ya ganki a wannan halin Ai kinga baze taba yafeminba, so please ki dauki komi da sauki, ci nede na riga naci..." Nan ya kanal nayeta da baki, ya rinka kwantar matada hankali harya samu ta dan samu sassauci a zuciyarta, se wuraren la'asar yabar asibitin ya nufa gidan, direct side dinsa ya nufa, kawai ya tsaya a bakin, bedd din da jiya ya caccaki durinta, bedsheet din kaca kaca yakeda jini, jininma dukya bushe,...haka kawai ya tsinci kansa dasonyin murmushi, kana ya cire bedsheet din da kayansu dake kasan gadon, ya nufa bathroom, ya wankesu tas, se wani murmushi yakeyi, ya shanya. Yayi wankan tsarki dana sabulu, kana ya fito daure
Chapter 110 · 0% Book details