Sashe 97
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nasrim dafa kanta tayi da hannu daya hannu ɗaya kuma take nuna su cikin rawar murya tace " A A Agr
Agrif Agrif tayi ta mai maitawa wani irin duhu take gani baya tayi zata fadi da sauri N
*TO MASOYA MU HADU A PG 37 WANDA INSHA ALLAH SHINE NA ƘARSHE*
*BJATTKO*
[4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
*_________________________________*
*labarin FURUCINA NE gaba ɗaya jigon labarin akan illan furucine wanda annabi ma yace mu tsare harshen mu sai hassada wanda babban cutane abinde da muka baɗa dai_dai Allah kasa mu samu dacewa a kai kuskuren kuma ka yafe mana ina godiya ga masoya wanda sukayi jimirin bina har zuwa harshen labarin nan wanda na ɓayawa dan Allah su yafemin*
37
Nasir da sauri ya tarota ta faɗa jikin sa riƙeta yayi gem sosai yana kallon Agrif cikin tsoro da firgici shima har suka ƙaraso kujeran da yake facing din su suka zau Agrif idon sa cikin na Nasir cikin da kewa Nasir ya buɗe baki
yace "Daddy meyake faruwa wannan Haruna ne ?".
yayi maganan tare da wurga idonsa akan kowa still de yana sake manna Nasrim a ƙirjin sa dan daƙer take jan numfashi
Hajja tace "Eh Nasuru ɗan uwanka Haruna wanda kuka dauka ya mutu tsawon shekara biyu da rabi bai mutu ba shine kake gani a gaban ka".
Daddy yadaura da cewa
" bayan mun kai Baban gida da Fayyat da Khaldum asbiti kwajin farko yanuna Baban gida bai mutu ba amma su Fayyat sun rigamu gidan gaskiya to dagani sai Abun ku sai kawunku yaya Suleman mukasan haka atake nayi dogon nazari nace kada agayawa mutane koda na gidan nan ne cewa Baban gida bai mutu ba dan bamu daman bincike akan waye yayi kisan dan awannan lokacin mu kowa a gidan nan abin zargine kanmu ya gama ƙulkewa kowa zargin sa muke musamman ku yaran mu
anan doctor ya basa tenakon gaggawa tareda alluran bacci mai ƙarfi wanda zai jima bai farka ba har aka masa wanka muka sallaceshi aka kaishi maƙabarta duk da likita yace za a iya binne shi bayan awani a tonoshi amma zuciyar mu bai gamsu mu binne shi ba dole dr ya dauko motan asbiti bayan maƙabartan bayan mun fara binne su Khaldum mukace jama'a sunyi yawa a ragu ta katangan bakabartar aka fita da Baban gida bayan dr da Habubarka ɗan wajen suleman suka fita da Baban dida zuwa egyp mukuma muka zauna zaman karban gaisuwa ba adau tsawon lokaci ba Baban gida yawarke tun kafin agano wanda yayi ƙisan shi ya tabbatar mana da Aisha ce tayi kisan dan yagane ta".
"Daddy kunsan da haka kuka auramin Halima Daddy me na muku menayi kukeson azaftar da zuciyata a yanzu ina yiwa Halima son da bazan iya hakuri da ita ba adama daurewa kawai nayi amma na azzaftar da zuciyata yanzu meye matsayin aurena Daddy dan Allah kar kuce zaku rabani da rayuwata ban muku komai ba".
ya ƙarashe maganan yana sake ƙen ƙeme Nasrim ajikin sa kamar za a kwace
dariya Abu yayi yace "lalle dole ace rigiman duniya akan mata da dukiya akeyin mata da dukiya fitina ne wato kai bakayi farin ciki da zuwan ɗan uwar wanda bashida burin komai aduniya sai son farin cikin ka kai tsoron ka kar a ƙwace matar ka abasa ko".?
cikin rikiceccen murya yace "Abu bazai mayuwu ba bazan bar Halima ba".
murmushi Abu yayi yace to da waye yace "zai ƙwace Halima taka ce kai daya".
Daddy yayi gyaran murya yace "Nasuru Agrif yasaki Halima tun ranan ta haifi Lil Agrif aranan yazauna yake gaya mana irin son da kakeyiwa Halima amma bai gaya mana cewa su Fayya yaran ka bane har saida Kamal ya tona asiri muka tambaye shi anan ya ke gaya mana komai kuma shine ya nace sai an aura maka Halima yakuma dage akan bazai zoba har sai kun gama sasanta kanku kaida ita kaji abinda yafaru duk tsawon lokacin nan saboda kai ya boye kansa".
Agrif meƙewa yayi ya ƙarasa inda Nasir yake yazuba gwiwowun sa ahankali ya kamo hannun Nasir
yana kallon tsakiyar idon sa cikin sanyi murya yace "Muhammed kayi hakuri da taurin kaina nayi son kai nagane kana son Nasrim amma Allah yagani lefina ne da tun kafin na aure ta ban fito na nunawa iyayen mu sun baka ita ba nima alokacin rudin sonta da ƙuruciya ne ya rudeni dakuma ƙaddaran abinda tunfil azal rubuceceya ce sai wannan hargitsin ya faru shi yahana na maka adalcin da yaka mata na maka duk dama lefin banawa bane ni ɗaya harda kai tunda da farko saida na bar maka Halima nace zan auri Izzatu amma ka ƙi bada koyon baya daga ƙarshe ma kanuna min isgilanci so kaga lefi nawa ne da naka Nasir tun ranan da aka daura auren mu da Halima wannan abin yafaru a tsakanin ku nayi nadaman auren ta saboda nasan kai mutumne nagari mai gujewa tsabon Allah amma ka kasa daurewa har yakai ka ga zina abin kafi tsana muma kake mana faɗa da nasiha akan ka aikata
anan na tabbar da sone yaci galaba akan ka saboda nafi kowa sanin ka kai ka ke hanamu ai kata zina nida AKIYU da AYMAN kasha yin fushi damu akan shangiya da zina amma sharrin so yajefaka cikin wllh
tun ranan da Aliyu ya ƙirani yana kuka ya gayamin ka fara shan giya akan son Halima nake neman ganyar rabuwa da Halima nake neman yanda zanyi na mallaka maka ita cikin sauƙi har tsawon shekaru shidda sai da wannan abun yafaru na samu dama ɗan uwa ina mana ta'aziyar rasuwan yaran mu Khaldum da Fayyat sannan ina mana jajen abin yasamu ɗan uwan mu jinin mu Kamal wllh umarnin uwa yabi amma mugunta ba halin Kamal bane".
ya ƙarashe maganan yana kifa kansa akan hannun kujera yaso ya jishi ajikin ɗan uwansa amma Nasrim tana cinyar
a hankali Nasir ya janye Nasrim din da zuwa yanzu numfashin ta ya dai-daita amma de kanta a ƙasa da alaman mugun kunyar Agrif takeji ko da ya janyeta ya meƙe tsaye ma kifa kanta tayi a hannun kujera ta saki wani marayan kuka
Nasir saukowa ƙasa yayi ya zube still de idon sa yana kan Agrif cikin rawan murya yace "Haruna meyasa kake sona fiye da yanda kake son kan ka meyasa kayi min halacin da ni nakasa ban cancanci abin alkairi daga gare kaba amma kayi hakuri sharrin sone".
hakade sukayi ta koke koken su duk na farin ciki ne
Nasir ya karbi yaran Agrif kyawawa daya sunan Kawu Suleman ne daya kuma Aiban
Suleman ana kiransa da Suhal shikuma Aiban Aiban dinsa yaran kyawawa ne kuma kaman su sak wanda baza ka iya ban banta su ba farin Izza suka dauko saide akwai yanayin dogon fuskan Agrif a tare dasu
sosai suka kafa fira Khaflan ya maƙalewa yaran Izza yace shifa sune ƙannesa dan dama yace akan me Ammi ta haifi macce bayan yara mata biyar ne agidan su kuma maza su ukku ne daga shi sai lil Agrif sai Abdul meyasa baza ta haifi namiji ba aiko yana ganin yaran yafara murnan suma sun zama su biyar cif kuma Ummi ma namiji zata haifa zai sunfi su Musatat yawa
Musanat ta kalli Humairah
tace "Ummi ai kince macce zaki haifa ko".?
Humairah tace "sosai ma".
cikin daure fuska Khaflan yace "to sai me kiyi ta haifar su Aunty Sadiya ke kuma ki haifo mana 3 brother musake nikasu ko ".
dariya duk sukayi Sadiya tayi saurin sun kuyar da kanta Abbaty yace "Ameen my son nikuma insha Allah ko ɗa ɗaya ne sunan ka zansa balle idan ukku ne kaga Fayyat da Khaldum sun dawo kenan tsalle yafara yana ihun murna yaude three brother kamar basu taba fuskan tan matsala ba Abu da Daddy baki yaƙi rufuwa yanzu jikojin su suncika goma dai dai hakan ma ga Sadiya da Humaira da ciki
Hajja tace "to Aisha kece mai tsoron haifuwa kinga yanzu agidan mutane kike baza su muki hakurin da muka miki ba da kika haifi Abdulsamat saida kika shekara bakwai baki ƙara ba har mijin ya shiga kurkuku ga Halima sai da tayi raya shidda duk dade na farko yan ukku ne kinga daga baya ta ƙara ukku a falle_falle ga Zahra ma yara ukku tayi ga
Izzatu ma kinga saida tayi ukku kafin Aiban yarasu yanzu ma gashi anyi auren ku lokaci guda duk sun haifu sun barki da wani cikin ki ɗan firit dagani ba biyu bane".
dariya akayi wanda hatta Nasir sai da ya murmusa
wani kallo Humaira ta zubawa Hajja
tace "lalle ma matar nan ke yanzu har kina da bakin wani gorin haifuwa keda daga haifuwan fari yan ukku baki ƙara ba fa".
"ke gafara can ukku dana haifa ba basu Albarka bane kuma rashin haifuwa ai ajikin kakan naku Haruna yake shima su biyu ne agun iyayen sa nide kowa yasani zuru'ar haifuwa ce ".
haka de aka denga fira har masu aiki suka hada dining
Nasrim kam da sauri ta dashi zata shige ɗaki ita bazata iya hada ido da Agrif ba dawane ido ma zata kalleshi
Nasir ya bita da kallo yasaki murmushi
bayan an gama cin abinci Agrif yayi gyaran murya yace" yawwa Daddy abinda na manta ban fada ma ayi agaban ku nasan halin kishin Nasara zai iya cewa zai yanke min zumunci da sister dita to anan ne zayyi kuskure gwara kusani zumunci da Halima ba fashi".
Daddy yace" to kai Nasir kaji".
Nasir yace "to Daddy ni akuyane da bazanyi kishin matata ba saide ni bazanyi kishin Agrif ba saboda nasan amanan sa zan dimga masa kallon tamkar Kamal ne awajen Nana".
da dare Zahra Ayman yazo suka tafi bayan sunsha fira da Agrif duk da su dama shida Aliyu sunsan yana raye Zarrat ma yazo ya dauki Humaira suka tafi bayan sun raka Izza Part din ta
Nasir da Agrif
samun waje sukayi suka sake baje hajar fira har kusan shabiyun dare
Agrif Agrif tayi ta mai maitawa wani irin duhu take gani baya tayi zata fadi da sauri N
*TO MASOYA MU HADU A PG 37 WANDA INSHA ALLAH SHINE NA ƘARSHE*
*BJATTKO*
[4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
*_________________________________*
*labarin FURUCINA NE gaba ɗaya jigon labarin akan illan furucine wanda annabi ma yace mu tsare harshen mu sai hassada wanda babban cutane abinde da muka baɗa dai_dai Allah kasa mu samu dacewa a kai kuskuren kuma ka yafe mana ina godiya ga masoya wanda sukayi jimirin bina har zuwa harshen labarin nan wanda na ɓayawa dan Allah su yafemin*
37
Nasir da sauri ya tarota ta faɗa jikin sa riƙeta yayi gem sosai yana kallon Agrif cikin tsoro da firgici shima har suka ƙaraso kujeran da yake facing din su suka zau Agrif idon sa cikin na Nasir cikin da kewa Nasir ya buɗe baki
yace "Daddy meyake faruwa wannan Haruna ne ?".
yayi maganan tare da wurga idonsa akan kowa still de yana sake manna Nasrim a ƙirjin sa dan daƙer take jan numfashi
Hajja tace "Eh Nasuru ɗan uwanka Haruna wanda kuka dauka ya mutu tsawon shekara biyu da rabi bai mutu ba shine kake gani a gaban ka".
Daddy yadaura da cewa
" bayan mun kai Baban gida da Fayyat da Khaldum asbiti kwajin farko yanuna Baban gida bai mutu ba amma su Fayyat sun rigamu gidan gaskiya to dagani sai Abun ku sai kawunku yaya Suleman mukasan haka atake nayi dogon nazari nace kada agayawa mutane koda na gidan nan ne cewa Baban gida bai mutu ba dan bamu daman bincike akan waye yayi kisan dan awannan lokacin mu kowa a gidan nan abin zargine kanmu ya gama ƙulkewa kowa zargin sa muke musamman ku yaran mu
anan doctor ya basa tenakon gaggawa tareda alluran bacci mai ƙarfi wanda zai jima bai farka ba har aka masa wanka muka sallaceshi aka kaishi maƙabarta duk da likita yace za a iya binne shi bayan awani a tonoshi amma zuciyar mu bai gamsu mu binne shi ba dole dr ya dauko motan asbiti bayan maƙabartan bayan mun fara binne su Khaldum mukace jama'a sunyi yawa a ragu ta katangan bakabartar aka fita da Baban gida bayan dr da Habubarka ɗan wajen suleman suka fita da Baban dida zuwa egyp mukuma muka zauna zaman karban gaisuwa ba adau tsawon lokaci ba Baban gida yawarke tun kafin agano wanda yayi ƙisan shi ya tabbatar mana da Aisha ce tayi kisan dan yagane ta".
"Daddy kunsan da haka kuka auramin Halima Daddy me na muku menayi kukeson azaftar da zuciyata a yanzu ina yiwa Halima son da bazan iya hakuri da ita ba adama daurewa kawai nayi amma na azzaftar da zuciyata yanzu meye matsayin aurena Daddy dan Allah kar kuce zaku rabani da rayuwata ban muku komai ba".
ya ƙarashe maganan yana sake ƙen ƙeme Nasrim ajikin sa kamar za a kwace
dariya Abu yayi yace "lalle dole ace rigiman duniya akan mata da dukiya akeyin mata da dukiya fitina ne wato kai bakayi farin ciki da zuwan ɗan uwar wanda bashida burin komai aduniya sai son farin cikin ka kai tsoron ka kar a ƙwace matar ka abasa ko".?
cikin rikiceccen murya yace "Abu bazai mayuwu ba bazan bar Halima ba".
murmushi Abu yayi yace to da waye yace "zai ƙwace Halima taka ce kai daya".
Daddy yayi gyaran murya yace "Nasuru Agrif yasaki Halima tun ranan ta haifi Lil Agrif aranan yazauna yake gaya mana irin son da kakeyiwa Halima amma bai gaya mana cewa su Fayya yaran ka bane har saida Kamal ya tona asiri muka tambaye shi anan ya ke gaya mana komai kuma shine ya nace sai an aura maka Halima yakuma dage akan bazai zoba har sai kun gama sasanta kanku kaida ita kaji abinda yafaru duk tsawon lokacin nan saboda kai ya boye kansa".
Agrif meƙewa yayi ya ƙarasa inda Nasir yake yazuba gwiwowun sa ahankali ya kamo hannun Nasir
yana kallon tsakiyar idon sa cikin sanyi murya yace "Muhammed kayi hakuri da taurin kaina nayi son kai nagane kana son Nasrim amma Allah yagani lefina ne da tun kafin na aure ta ban fito na nunawa iyayen mu sun baka ita ba nima alokacin rudin sonta da ƙuruciya ne ya rudeni dakuma ƙaddaran abinda tunfil azal rubuceceya ce sai wannan hargitsin ya faru shi yahana na maka adalcin da yaka mata na maka duk dama lefin banawa bane ni ɗaya harda kai tunda da farko saida na bar maka Halima nace zan auri Izzatu amma ka ƙi bada koyon baya daga ƙarshe ma kanuna min isgilanci so kaga lefi nawa ne da naka Nasir tun ranan da aka daura auren mu da Halima wannan abin yafaru a tsakanin ku nayi nadaman auren ta saboda nasan kai mutumne nagari mai gujewa tsabon Allah amma ka kasa daurewa har yakai ka ga zina abin kafi tsana muma kake mana faɗa da nasiha akan ka aikata
anan na tabbar da sone yaci galaba akan ka saboda nafi kowa sanin ka kai ka ke hanamu ai kata zina nida AKIYU da AYMAN kasha yin fushi damu akan shangiya da zina amma sharrin so yajefaka cikin wllh
tun ranan da Aliyu ya ƙirani yana kuka ya gayamin ka fara shan giya akan son Halima nake neman ganyar rabuwa da Halima nake neman yanda zanyi na mallaka maka ita cikin sauƙi har tsawon shekaru shidda sai da wannan abun yafaru na samu dama ɗan uwa ina mana ta'aziyar rasuwan yaran mu Khaldum da Fayyat sannan ina mana jajen abin yasamu ɗan uwan mu jinin mu Kamal wllh umarnin uwa yabi amma mugunta ba halin Kamal bane".
ya ƙarashe maganan yana kifa kansa akan hannun kujera yaso ya jishi ajikin ɗan uwansa amma Nasrim tana cinyar
a hankali Nasir ya janye Nasrim din da zuwa yanzu numfashin ta ya dai-daita amma de kanta a ƙasa da alaman mugun kunyar Agrif takeji ko da ya janyeta ya meƙe tsaye ma kifa kanta tayi a hannun kujera ta saki wani marayan kuka
Nasir saukowa ƙasa yayi ya zube still de idon sa yana kan Agrif cikin rawan murya yace "Haruna meyasa kake sona fiye da yanda kake son kan ka meyasa kayi min halacin da ni nakasa ban cancanci abin alkairi daga gare kaba amma kayi hakuri sharrin sone".
hakade sukayi ta koke koken su duk na farin ciki ne
Nasir ya karbi yaran Agrif kyawawa daya sunan Kawu Suleman ne daya kuma Aiban
Suleman ana kiransa da Suhal shikuma Aiban Aiban dinsa yaran kyawawa ne kuma kaman su sak wanda baza ka iya ban banta su ba farin Izza suka dauko saide akwai yanayin dogon fuskan Agrif a tare dasu
sosai suka kafa fira Khaflan ya maƙalewa yaran Izza yace shifa sune ƙannesa dan dama yace akan me Ammi ta haifi macce bayan yara mata biyar ne agidan su kuma maza su ukku ne daga shi sai lil Agrif sai Abdul meyasa baza ta haifi namiji ba aiko yana ganin yaran yafara murnan suma sun zama su biyar cif kuma Ummi ma namiji zata haifa zai sunfi su Musatat yawa
Musanat ta kalli Humairah
tace "Ummi ai kince macce zaki haifa ko".?
Humairah tace "sosai ma".
cikin daure fuska Khaflan yace "to sai me kiyi ta haifar su Aunty Sadiya ke kuma ki haifo mana 3 brother musake nikasu ko ".
dariya duk sukayi Sadiya tayi saurin sun kuyar da kanta Abbaty yace "Ameen my son nikuma insha Allah ko ɗa ɗaya ne sunan ka zansa balle idan ukku ne kaga Fayyat da Khaldum sun dawo kenan tsalle yafara yana ihun murna yaude three brother kamar basu taba fuskan tan matsala ba Abu da Daddy baki yaƙi rufuwa yanzu jikojin su suncika goma dai dai hakan ma ga Sadiya da Humaira da ciki
Hajja tace "to Aisha kece mai tsoron haifuwa kinga yanzu agidan mutane kike baza su muki hakurin da muka miki ba da kika haifi Abdulsamat saida kika shekara bakwai baki ƙara ba har mijin ya shiga kurkuku ga Halima sai da tayi raya shidda duk dade na farko yan ukku ne kinga daga baya ta ƙara ukku a falle_falle ga Zahra ma yara ukku tayi ga
Izzatu ma kinga saida tayi ukku kafin Aiban yarasu yanzu ma gashi anyi auren ku lokaci guda duk sun haifu sun barki da wani cikin ki ɗan firit dagani ba biyu bane".
dariya akayi wanda hatta Nasir sai da ya murmusa
wani kallo Humaira ta zubawa Hajja
tace "lalle ma matar nan ke yanzu har kina da bakin wani gorin haifuwa keda daga haifuwan fari yan ukku baki ƙara ba fa".
"ke gafara can ukku dana haifa ba basu Albarka bane kuma rashin haifuwa ai ajikin kakan naku Haruna yake shima su biyu ne agun iyayen sa nide kowa yasani zuru'ar haifuwa ce ".
haka de aka denga fira har masu aiki suka hada dining
Nasrim kam da sauri ta dashi zata shige ɗaki ita bazata iya hada ido da Agrif ba dawane ido ma zata kalleshi
Nasir ya bita da kallo yasaki murmushi
bayan an gama cin abinci Agrif yayi gyaran murya yace" yawwa Daddy abinda na manta ban fada ma ayi agaban ku nasan halin kishin Nasara zai iya cewa zai yanke min zumunci da sister dita to anan ne zayyi kuskure gwara kusani zumunci da Halima ba fashi".
Daddy yace" to kai Nasir kaji".
Nasir yace "to Daddy ni akuyane da bazanyi kishin matata ba saide ni bazanyi kishin Agrif ba saboda nasan amanan sa zan dimga masa kallon tamkar Kamal ne awajen Nana".
da dare Zahra Ayman yazo suka tafi bayan sunsha fira da Agrif duk da su dama shida Aliyu sunsan yana raye Zarrat ma yazo ya dauki Humaira suka tafi bayan sun raka Izza Part din ta
Nasir da Agrif
samun waje sukayi suka sake baje hajar fira har kusan shabiyun dare