Sashe 80
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ayau su Malam Ladan zasu koma Nigeria an gama ginin su
Malam Ladan yayiwa Nasir nasiha sosai akan familyn sa da kuma ya daure yafitar da matar aure a yawan shekarun sa a yanzu kamata yayi ace yacikan ta sunna murmushi yayi a lokacin yana kallon Sadiya saurin sun kuyar da kanta tayi
sai kuma ya ɗago ya kalli Malam yace" Baba nakusa fa auren gida nake so ko awai wanda kaga zata dace dani ka hadani da ita".
Malam yace "masha Allah amma Sadiya zata fi dacewa dakai da sauri Sadiya ta ɗago kai tana kallon Baban nata shima Nasir kallon Malam yayi ya kallin Mama da Umma ya sun kuyar da kai ƙasa Malan yace "auren ku da Sadiya shine rufin asirin Khaflan idan ya girma ya kan ku atare koda yasan shi waye abin bazai masa ciwo kamar bakwa tare ba koda baka koma gida ba ni zan iya wuce maka gaba na nemo maka auren Halima a Three brother".
cikin sauyin fuska yace "wai dama Haliman wancan gidan kake nufi?
girgiza kai yayi yace no Baba dade Halima
ta wajen kace de da sauki amma ba Nasirma ba".
dariya Malam dasu Hamza sukayi har Umma Mama da Sadiya suka sun kuyar da kai
Malam yace" ai ni tawa Haliman takace kai ne zaka bada auren ta ga wanda kaga ya dace amma ba kan kaba".
da sauri cikin firgice Nasir ya kalli Malam yace "me yasa ban can canta ba ne Baba ".
"Nasir har kafi amma ni sonake kazama waliyin yarana ba na burin kazama tsirikina".
matsowa yayi kaban Malam din yace " ni kuma irin wannan dattakon naka yasa nake son haɗa jini dakai dawani ne a matsayin ka nace ina son ƴarsa da sauri zai bani amma kai mutum ne marar zulama mai nuna so tsakani da ALLAH bazan iya barin daman nan ta wuceni ba daman mallakan zuri'ar ka ba Sadiya ba ko Zurfa'u ka bani zanyi renan ta tazama matata wataran".
dariya Malam yayi yace " to ga Zurfa'u din amma Sadiya da ka bada dama kunsa santa da three brother da ina ga ka bada ita ga jinin ka Adamu Abdulrahaman sun zu tambaya nace kai ne mai bada ita amma yaron ya matsa dayawa sosai".
cikin sarƙewar murya Nasir yace "Abbaty kuna son kuci *RIBA BIYU* a kaina kenan mai na muku ne idon ku baya sauƙa a ko ina sai akan zabina,
girgiza kan sa yayi yace" awannan karan ba wanda zai ci riba a kaina bazan rasa DAMATA a karo na biyu ba".
ya girgiza kai
tareda juyawa ya shiga mota Scurity din sa suka rufa masa baya Direbobin suka jasu
Umma ta kalli Malam tace haba Malam ka tausayawa yaron nan tunda ya nuna yana son Sadiyan kabasa".
"ni bazan basa Sadiya ba mun gama magana da ahalin sa suna da wani buri nasu akan sa idan nayi AMFANI DA DAMAR da nake dashi a wajen Nasir na dage na bashi ƴata nayi son kai kuma na musu shi shigi kuma zuciyar Nasir ba Sadiya ta yake so ba ayan da suka min bayani na gamsu nima ina son haɗa zuri'a da NASIR amma ina da dalilin na na saurin kaɓan tayin
da sukamin na Adamu".
Nasir bayan ya koma gida da sauri ya cire sut din jikin sa yayi jifa dashi yasake cire Fece glass din sa yayi cilli dashi ya jefa kansa kan kujewa ya rumshe ido yace " me yasa me yasa basa son na samu farin ciki sun san tsawon shekaru nawa ina neman yarinyar da zan mata koda rabi rabin son da nakeyiwa N&N Agrif yarabani da NaNa kai zaka rabani da wanda nake gani zan iya maneji da ita a wannan karan zan cire rauyin baki na ja ra ayin Sadiya Ladan Abbaty zaka tamka kuskure"
tunowa yayi da maganan Malam Ladan na cemasa ya auri Nasrim
murmushi yayi yace ni nagama da ita tun adaren da nasan Agrif ya kusan ceta bazan iya auran bazawara ba ni nasani da soyayyar NASRIM zan mutu dashi zan koma ga ALLAH amma bazan iya sex da wanda nasan wani yayi ba ai ma wannan ƙazan tane bazanyi tarayya da wani ba no yace yana murmushi ya sake cewa amma de zanyi garkuwa da ita zan aure ta badan nayi tarayya da ita ba Nasrim kinyi gan gancin bawa wani kan ki bayan nayi wanning naki
bayan sauƙan su malam ya ƙira malam yana nuna masa serious shi ba maganan wasa yabashi Sadiya amma malam ya kafe akan ya gama nagana dasu Alhaji Abdulmajid
jin zuciya ya hassaloshi zai iya ciwa malam mutumci yasa yayi saurin kashe wayan yana hura hanci amma yayi wa kansa Alƙawarin bazai bari wannan ta wuce shiba tunawa yayi da ZUHURAN Maiduguri wanda ashe ƴar uwar sa cema arashi sani girgiza kansa yayi yace no bata da abubuwan da zan iya rayuwa da ita zan auri Nasirm da Sadiya zan maida Nasrim hoto zanyi ta kallon ta idan ta tadamin sha'awana sai na sauke akan Sadiya Nasirm zanyi amfani dake ne kawai saboda ba maccen da nake tunawa sha'awata ta motsa idan bakeba idan kika motsamin sha'awa ta ina da Sadiya wanda wani bai ganta ba murmushi yayi yana ayyana yanda zai dinga yiwa Nasrim tsirara ta motsa shi ya sauƙe akan Sadiya dariya yayi yace *RIBA BIYU* ya sake yiwa kansa murmushi ya kaɗa hannunsa biyu ya meƙe ido a lumshe yana dafa setin zuciyar ya shige bedroom
**********************
Nasir ma yau yayi shiren kaiwa Ta soro ziyara a gidan Alhaji Isiya dake nan America dan tafi wata a ƙasan tazo ta kanas saboda shi amma yana busy yasha kira da ƙwarafin ta yaude ya daure zai leka dan yahana tazo gidan sa
Nasir yana saka kansa cikin falon Alhaji Isiya cak ya meƙye alaman girmamawa haka Ma'ruf da ƙanin sa Shui'bu ma cak suka meƙe Alhaji zai zube a gaban Nasir ya dafa kafaɗan sa
yace "haba Sir".
suka zauna still de cikin girmamawan Alhaji ya gaidashe suka zauna M'aruf da Shu'ibu zubewa sukayi suna masa sannu da zuwa Alhaji ya kalli ƙaramin yaron da yake zaune yace kai Mujashid jeka ka kira Hajja ga Maddibon tanan yazo".
Mujashid da sauri ya haura sama dakin da Hajjan take tana zaune a kan sallaya yace " sai kifito kiyi welcome din sa gashi yazo".
yajuya zai fita
tace "kai Amodu magana kayi ban hanaka hadamin magana da kalman da bazan gane ba kaje kayiwa Baban gida ko Fatime".
cikin daure fuska bai juyo ba yace baƙon da kika damu mutane a kan sane yazo yana mains parlour na ƙasa......
ai tun kafi Muja ya ƙarasa Hajja ta meƙe tafito tana cawa Maddibo na kamar ta kifa take taka steps din tana cewa "dama sai da nacewa Isiya bana son sama amma ya nace wai yafi rashin hayaniya yo ni a gayan hayaniya nayi zaman soron fada ma
gashi yamin asaran fara ganin Moddibo dani zan fara ganin ka kai ɗin ɗan baiwa mai cin RIBA BIYU ne".
~sunan wani littafin JATTKO~ *RIBA BIYA*
Nasir ɗaga kai yayi yana murmushi yace "Hajiyar mu sauƙo a hankali yau ina gidan nan har sai kin ce kin gaji".
"ni Amina Ta soro zan gaji da ganin Ɗan baiwa ɗan da uwar sa ta haifeshi da Bismillah kai ba bismilla ba harda li'ilafi tayi ta haifoka".
ta karashe maganan tana zama aƙasan kilishin da aka shinfiɗa dominta sauƙowa shima yayi yana cigaba da murmushi yace "barka da yamma Hajiyar mu ya zaman jirana"?.
"haba Moddibo kabani wahala sosai fa yau satina biyar kenan anan ƙasan nake ta zaman jiranka wllh wai ganin kama wahala ne dashi kai kuma shikenan dagayin kudi sai ka gujemu duk dama ashe kai din ɗane ga dr fanna tiri buroda amma kaje kake mana gadi ranan da aka gano kayi gadi a gidana har da ƴan sanda akaje meman ka ku kuma kun taho nan kaji tambayoyi sai kace nice nace su koraka duniya ko jiya sun zo wai idan kazo na ƙirasu kai Mahadi du bomin number din Hajiya Mariyama tiri boroda".
ta karashe maganan tana meƙawa wanda taƙira da Mahadi wayan
Nasir yayi saurin cewa "Ah Ah Hajiya kibari shiyasa fa naƙi zuwa miki tun farko kina da yawan magana ni kuma bana son mutum mai yawan magana dan Allah basai kin gaya musu nazo ba".
Hajja Ta soro galala tayi tana kallon Nasir tace "kana nufin bakason su san kana nan shikenan na fari bawan da zan gayawa amma dan Allah Maddibo kana yawan zuwa ko idan ni naje kana cewa folisawan ka su na barina ina ganin ka dan Allah kar ka gujeni saboda kayi kudi".
ta ƙarashe maganan kamar zata saki kuka tana kamo hannun Nasir tana hadawa da nata ta danƙe
Nasir ya sauke numfashi yace" Hajja bazan gujeki ba kawai bana son ne ki fadawa family dina inda nake amma ni bana daga cikin mutanen da suke daukan akwai bam bamci tsakanin mai kudi da talaka ni kawai idan zanyi mu'amullah da mutum ina duba halayen sa ne idan naga ya can canci nayi mu'amullah dashi zanyi ko mai kudi ko talaka asali ma ni duk duniya bayan Mommy na da Agrif da Ayman da Aliyu ba wanda muka shaƙu dashi kamar Baba Yakubu mai gadin gidan mune ina son sa sosai ina zama cikin ma aikatan gidan mu Hajja ni tun kafin na ganki da Baba Jafaru ya bani labarin ki naji ina sonki halayan ki irin daya dana Hajja kakata abin sona a she zaki zame min matakin Nasara a rayuwa ta Hajiya bazan taba mantawa dake ba kin shiga jerin mutanen da bazan taba mantawa dasu ba a rayuwa".
Malam Ladan yayiwa Nasir nasiha sosai akan familyn sa da kuma ya daure yafitar da matar aure a yawan shekarun sa a yanzu kamata yayi ace yacikan ta sunna murmushi yayi a lokacin yana kallon Sadiya saurin sun kuyar da kanta tayi
sai kuma ya ɗago ya kalli Malam yace" Baba nakusa fa auren gida nake so ko awai wanda kaga zata dace dani ka hadani da ita".
Malam yace "masha Allah amma Sadiya zata fi dacewa dakai da sauri Sadiya ta ɗago kai tana kallon Baban nata shima Nasir kallon Malam yayi ya kallin Mama da Umma ya sun kuyar da kai ƙasa Malan yace "auren ku da Sadiya shine rufin asirin Khaflan idan ya girma ya kan ku atare koda yasan shi waye abin bazai masa ciwo kamar bakwa tare ba koda baka koma gida ba ni zan iya wuce maka gaba na nemo maka auren Halima a Three brother".
cikin sauyin fuska yace "wai dama Haliman wancan gidan kake nufi?
girgiza kai yayi yace no Baba dade Halima
ta wajen kace de da sauki amma ba Nasirma ba".
dariya Malam dasu Hamza sukayi har Umma Mama da Sadiya suka sun kuyar da kai
Malam yace" ai ni tawa Haliman takace kai ne zaka bada auren ta ga wanda kaga ya dace amma ba kan kaba".
da sauri cikin firgice Nasir ya kalli Malam yace "me yasa ban can canta ba ne Baba ".
"Nasir har kafi amma ni sonake kazama waliyin yarana ba na burin kazama tsirikina".
matsowa yayi kaban Malam din yace " ni kuma irin wannan dattakon naka yasa nake son haɗa jini dakai dawani ne a matsayin ka nace ina son ƴarsa da sauri zai bani amma kai mutum ne marar zulama mai nuna so tsakani da ALLAH bazan iya barin daman nan ta wuceni ba daman mallakan zuri'ar ka ba Sadiya ba ko Zurfa'u ka bani zanyi renan ta tazama matata wataran".
dariya Malam yayi yace " to ga Zurfa'u din amma Sadiya da ka bada dama kunsa santa da three brother da ina ga ka bada ita ga jinin ka Adamu Abdulrahaman sun zu tambaya nace kai ne mai bada ita amma yaron ya matsa dayawa sosai".
cikin sarƙewar murya Nasir yace "Abbaty kuna son kuci *RIBA BIYU* a kaina kenan mai na muku ne idon ku baya sauƙa a ko ina sai akan zabina,
girgiza kan sa yayi yace" awannan karan ba wanda zai ci riba a kaina bazan rasa DAMATA a karo na biyu ba".
ya girgiza kai
tareda juyawa ya shiga mota Scurity din sa suka rufa masa baya Direbobin suka jasu
Umma ta kalli Malam tace haba Malam ka tausayawa yaron nan tunda ya nuna yana son Sadiyan kabasa".
"ni bazan basa Sadiya ba mun gama magana da ahalin sa suna da wani buri nasu akan sa idan nayi AMFANI DA DAMAR da nake dashi a wajen Nasir na dage na bashi ƴata nayi son kai kuma na musu shi shigi kuma zuciyar Nasir ba Sadiya ta yake so ba ayan da suka min bayani na gamsu nima ina son haɗa zuri'a da NASIR amma ina da dalilin na na saurin kaɓan tayin
da sukamin na Adamu".
Nasir bayan ya koma gida da sauri ya cire sut din jikin sa yayi jifa dashi yasake cire Fece glass din sa yayi cilli dashi ya jefa kansa kan kujewa ya rumshe ido yace " me yasa me yasa basa son na samu farin ciki sun san tsawon shekaru nawa ina neman yarinyar da zan mata koda rabi rabin son da nakeyiwa N&N Agrif yarabani da NaNa kai zaka rabani da wanda nake gani zan iya maneji da ita a wannan karan zan cire rauyin baki na ja ra ayin Sadiya Ladan Abbaty zaka tamka kuskure"
tunowa yayi da maganan Malam Ladan na cemasa ya auri Nasrim
murmushi yayi yace ni nagama da ita tun adaren da nasan Agrif ya kusan ceta bazan iya auran bazawara ba ni nasani da soyayyar NASRIM zan mutu dashi zan koma ga ALLAH amma bazan iya sex da wanda nasan wani yayi ba ai ma wannan ƙazan tane bazanyi tarayya da wani ba no yace yana murmushi ya sake cewa amma de zanyi garkuwa da ita zan aure ta badan nayi tarayya da ita ba Nasrim kinyi gan gancin bawa wani kan ki bayan nayi wanning naki
bayan sauƙan su malam ya ƙira malam yana nuna masa serious shi ba maganan wasa yabashi Sadiya amma malam ya kafe akan ya gama nagana dasu Alhaji Abdulmajid
jin zuciya ya hassaloshi zai iya ciwa malam mutumci yasa yayi saurin kashe wayan yana hura hanci amma yayi wa kansa Alƙawarin bazai bari wannan ta wuce shiba tunawa yayi da ZUHURAN Maiduguri wanda ashe ƴar uwar sa cema arashi sani girgiza kansa yayi yace no bata da abubuwan da zan iya rayuwa da ita zan auri Nasirm da Sadiya zan maida Nasrim hoto zanyi ta kallon ta idan ta tadamin sha'awana sai na sauke akan Sadiya Nasirm zanyi amfani dake ne kawai saboda ba maccen da nake tunawa sha'awata ta motsa idan bakeba idan kika motsamin sha'awa ta ina da Sadiya wanda wani bai ganta ba murmushi yayi yana ayyana yanda zai dinga yiwa Nasrim tsirara ta motsa shi ya sauƙe akan Sadiya dariya yayi yace *RIBA BIYU* ya sake yiwa kansa murmushi ya kaɗa hannunsa biyu ya meƙe ido a lumshe yana dafa setin zuciyar ya shige bedroom
**********************
Nasir ma yau yayi shiren kaiwa Ta soro ziyara a gidan Alhaji Isiya dake nan America dan tafi wata a ƙasan tazo ta kanas saboda shi amma yana busy yasha kira da ƙwarafin ta yaude ya daure zai leka dan yahana tazo gidan sa
Nasir yana saka kansa cikin falon Alhaji Isiya cak ya meƙye alaman girmamawa haka Ma'ruf da ƙanin sa Shui'bu ma cak suka meƙe Alhaji zai zube a gaban Nasir ya dafa kafaɗan sa
yace "haba Sir".
suka zauna still de cikin girmamawan Alhaji ya gaidashe suka zauna M'aruf da Shu'ibu zubewa sukayi suna masa sannu da zuwa Alhaji ya kalli ƙaramin yaron da yake zaune yace kai Mujashid jeka ka kira Hajja ga Maddibon tanan yazo".
Mujashid da sauri ya haura sama dakin da Hajjan take tana zaune a kan sallaya yace " sai kifito kiyi welcome din sa gashi yazo".
yajuya zai fita
tace "kai Amodu magana kayi ban hanaka hadamin magana da kalman da bazan gane ba kaje kayiwa Baban gida ko Fatime".
cikin daure fuska bai juyo ba yace baƙon da kika damu mutane a kan sane yazo yana mains parlour na ƙasa......
ai tun kafi Muja ya ƙarasa Hajja ta meƙe tafito tana cawa Maddibo na kamar ta kifa take taka steps din tana cewa "dama sai da nacewa Isiya bana son sama amma ya nace wai yafi rashin hayaniya yo ni a gayan hayaniya nayi zaman soron fada ma
gashi yamin asaran fara ganin Moddibo dani zan fara ganin ka kai ɗin ɗan baiwa mai cin RIBA BIYU ne".
~sunan wani littafin JATTKO~ *RIBA BIYA*
Nasir ɗaga kai yayi yana murmushi yace "Hajiyar mu sauƙo a hankali yau ina gidan nan har sai kin ce kin gaji".
"ni Amina Ta soro zan gaji da ganin Ɗan baiwa ɗan da uwar sa ta haifeshi da Bismillah kai ba bismilla ba harda li'ilafi tayi ta haifoka".
ta karashe maganan tana zama aƙasan kilishin da aka shinfiɗa dominta sauƙowa shima yayi yana cigaba da murmushi yace "barka da yamma Hajiyar mu ya zaman jirana"?.
"haba Moddibo kabani wahala sosai fa yau satina biyar kenan anan ƙasan nake ta zaman jiranka wllh wai ganin kama wahala ne dashi kai kuma shikenan dagayin kudi sai ka gujemu duk dama ashe kai din ɗane ga dr fanna tiri buroda amma kaje kake mana gadi ranan da aka gano kayi gadi a gidana har da ƴan sanda akaje meman ka ku kuma kun taho nan kaji tambayoyi sai kace nice nace su koraka duniya ko jiya sun zo wai idan kazo na ƙirasu kai Mahadi du bomin number din Hajiya Mariyama tiri boroda".
ta karashe maganan tana meƙawa wanda taƙira da Mahadi wayan
Nasir yayi saurin cewa "Ah Ah Hajiya kibari shiyasa fa naƙi zuwa miki tun farko kina da yawan magana ni kuma bana son mutum mai yawan magana dan Allah basai kin gaya musu nazo ba".
Hajja Ta soro galala tayi tana kallon Nasir tace "kana nufin bakason su san kana nan shikenan na fari bawan da zan gayawa amma dan Allah Maddibo kana yawan zuwa ko idan ni naje kana cewa folisawan ka su na barina ina ganin ka dan Allah kar ka gujeni saboda kayi kudi".
ta ƙarashe maganan kamar zata saki kuka tana kamo hannun Nasir tana hadawa da nata ta danƙe
Nasir ya sauke numfashi yace" Hajja bazan gujeki ba kawai bana son ne ki fadawa family dina inda nake amma ni bana daga cikin mutanen da suke daukan akwai bam bamci tsakanin mai kudi da talaka ni kawai idan zanyi mu'amullah da mutum ina duba halayen sa ne idan naga ya can canci nayi mu'amullah dashi zanyi ko mai kudi ko talaka asali ma ni duk duniya bayan Mommy na da Agrif da Ayman da Aliyu ba wanda muka shaƙu dashi kamar Baba Yakubu mai gadin gidan mune ina son sa sosai ina zama cikin ma aikatan gidan mu Hajja ni tun kafin na ganki da Baba Jafaru ya bani labarin ki naji ina sonki halayan ki irin daya dana Hajja kakata abin sona a she zaki zame min matakin Nasara a rayuwa ta Hajiya bazan taba mantawa dake ba kin shiga jerin mutanen da bazan taba mantawa dasu ba a rayuwa".