Sashe 68
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"ok bana buƙatar ki sake koda kallon inda nake ki gargadi idon ki sosai idan kika ƙaramin kallon da ya zarce 3 to ki kuka da kanki last woorning ".
ya ƙarashe maganan yana meƙewa ya shige bedroom murmushi Hanifa tayi
ta tashi dagudu tana ƙwallawa Momyn ta ƙira har ta haye tstep banko ƙofar tayi ba sallama balle knoking momy da dad din nata zaune abakin bed momy tana gyarawa dad sakin hulan sa ta faɗa tsakiyar su tana rungumesu ɗaya bayan ɗaya
"wayo dad yamin magana wllh yamin magana dad kaji voice dinsa wllh kamar anyi editing wllh dad guy din yayi very very".
dariya dad din nata yayi
yace " yawwa my daughter ai sannu sannu fata hana zu ai kina da kyau da duk abin da za asoki".
"Dad zan tsaya masa mota waya zan masa hoping masu tsada dad zan nunawa su ZEE ni nawa daban ne yafita daban dad ko a novels ban taba hasaso irin saba wllh dad marubuciya bata isa kwatantashi ba dolen ta tabar wani abun idan ko tace zata kwatan shi gabadaya saide taci pages 100 akan sa dad yahadu ya hadu dad dimple
fa akumatun sa duka biyun suke lumewa daga ya motsa bakin sa kamar irin na *RAJBIR* na wani shiri *jamai rajah* ".
DADDY yace " kinga dama three brother sun fara aiki akwai sabbin motoci ba kalan da babu sai ki zaɓa masa wanda kikaga zai masa".
wani irin tsalle tayi ta rungume dad din nata tana cigaba da murna
"amma Dad kai zaka kirashi kagaya masa zamuje shorping
"ok
" ok daughter bari ayi breakfast sai mu zauna".
"Ok daddy bari naje na sake showers na sake masa sabon makeup ".
taƙarashe maganan ta ficewa da sauri
kamar yanda ta fada kam tasha makeup ba ƙarya HANI ƙyakƙyawa ce ajin farko kuma yar gata
tasamu iyayen nata zaune a parlour har sun gama breakfast Nasir zaune a kujera ya gama damƙe fuska
Dad yayi gyaran murya yace " to ranka yadade Ahamed kaga ƴar shagwaban taka tafito kuwuce ko".
Nasir wani irin ɗagowa yayi ya wurga musu kallon ku shiga tai tayin ku daga uban har ƴar
sannan ya tsayar da idon sa ƙem akan UBAN yace "ni nace maka ina buƙatar fita".
yana yin yanda yayi magan kadai idan kaji kasan ishe she ne
Dad din Hanifa
yace " A malam Ahame ai fitan nakane kai zata sayawa mota da kayan gayu ai wanda kakeso zaka zaɓa ahine shikiman fita da kai din".
cikin isa yace
" bana bukatar su" .
cikin mamaki Alhaji yace ". ikon Allah kai ɗin waye a ƙasan nan ɗan waye kai wanda ni ALHAJI MUDANSIR GUGA zanyi magana kaja dani kasan ni kowaye".
cikin mamaki Nasir ya maimaita MUDDANSIRI GUGA acikin ransa cikin mamaki ya daga yana kallon sa tabbas shine shine me *WANKI* da *GUGA* a gidan su kafin rasuwan Abban sa to ya akayi yayi wannan kuɗin duk da yasan tsofin ma ai 'katan gidan su duk masu kuɗi ne cikin ahekaru kaɗan duk wani ma aikaci a Three brother yakeyin kuɗi amma wannan ai nashi yayi over tun dadewa Mommy take cewa Muddansir Guga yana son ya kanshi amma Allah bayyi zai ganshin ba tasha kiran sa tace ga Guga a Dubai zaije su gaisa sai kuma wani uzzurin ya shigo masa Mommy tasha cewa yana yawan tambayar sa dama shine Guga mai company *roba*
Alhaji ne ya katsar masa da tunanin da cewa "nace kai ɗin waye ne da kaƙe mayarda hannun ƙyauta baya ni kaina da kake gani ƴauta ne ɗalilin arzikina
ni sunana Mudansir ni bafulatanin Gombe ne almajiran ta neya kawoni nan kano sai nasamu wata uwar ɗaki ma aikaciyar asbiti ina mata wanki da guga dr Fanna bata da kowa sai ƙawar ta dr Hafsa saboda yanda na iya wanki da guga har dr tasamu miji mai kuɗi miji na nunawa a duniya
da tayi auren dani da tare gidan ta lokacin bazan guce shekara 14 ba naci gaba dayi mata wanki har uwar masu gidan HAJJA ta yarda da nagartan aikina daganan na samu cigaba sosai dan duk wanda Hajja take so to zai zana ɗan gatan Alhaji ABDULSAMAD bayan shakaru bakwai da tarewar mu gidan wata rana Alhaji zaiyi tafiya yamana wani irin ƙyau wanda shine tsilan wannan arzikin nawa
amma babban abin baƙin cikin kuma a ranan da yamana wannan ƙyau tan aranan yarasu ɗan sa daya Mahammed Nasir yarasu yabar uwar ɗakina da ciki amma Allah bai sa abinda ta haifa sun rayu ba wannan hospital da ka kwanda *GUGA ClLNIC* dan Alhaji Abdulsamad nayi saddakatul jarin
sannan uwar ɗaki na Hajiya fanna tamkar uwa take aguna kaga matata ma ita tazaɓa min kanwar ƙawar ta dr Hafsa shakaran mu asirin da aure Hanifa itace babba kuma sunan HAJIYA FANNA ne da ita sai ƙannen ta 5 duk maza ne suna US suna karatu a wajen ƙanina wanda yake kulamin da harkoki na nacan
so temako ya kaini duk matakin da nake yanzu
nima na temaki mutane dayawa amma meya sa kaida Hanifa tace tanaso zakaƙi karɓan tayin ta bayan zan iya mallaka maka rabin abinda nake dashi".
Nasir ajiyar zuciya ya sauƙe ya dan gago ya kalli momyn Hanifa tabbar suna yanayi da MAMY HAFSA kuma sai yanzu ya sake ganeta ta zauna a gidan su kuma itama Hanifa sai yau ya tsaya ya kalleta sosai suke kama da Amiran dr hafsat
lalle rashin daukan hoto da bayayi rahamane a wajen sa da yanzu ko da ƙarfin an baida shi Three brother
asanyaye ya meƙe tsaye yace "Alhaji nagode da temakon da kayi min nima ina yuwa Uban gidan ka Alhaji Abdulsamad addua amma ni dama nazo na maka sallama ne zan wuce".
cikin sauri Alhaji ya meƴe yace "ban gane sallama ba kai da kace bakada family?".
"bani da family yana nufin ba inda nake rayuwa kenan".
ya ƙarashe magana yana matsawa kusa da hanifa yace am so soory my Fatima".
ya kama ɗaya hannu ta ya hada danashi idon sa cikin nata yasake cewa sorry sis".
ahankali yasaki hannu yajuya zai fita
da sauri tabi bayan sa tace " zaka *aure ni*?
bai juyo ba ya girgiza mata hannu alaman no
ya fita cikin takun isa
wani irin ƙara Hanifa tasaka ta fadi awajen sumammiya
da sauri dad da mom dinta sukayi kanta dad yaleƙa yace SAidu kada kabar wannan gaye ya fita wllh idan na rasa ƴata kai ma sai karasa ranka Sa'idu tsaremin shi
Sa'idu yayi kan Nasir gadan kadan amma nasir yana watsa masa wani irin kallo ya tsaya cak yana ganin sa yafice
Nasir sai da yafita a get din gidan ya tsaya yayi murmushi afili
yace " duniya kenan ni Nasir wata kucaka zata gani a araha ta shige min lalle Fatima kinci darajan sunan Mommy
hmmm wai yarinya harda taba min jikina me daraja
ALLAH sarki Alhaji baka can canci namaka haka ba amma nayiwa kaina al’ƙawarin bazan sake rayuwa a inuwar Three brother ba da gumina zan rayu dukiyar gado masifa ne.....
juyawa yayi yafara takawa cikin sauri dan jun an fara kiciniyar bude get
*Three brother house*
Daddy ya kalli Nasrim yace " daughter kina kaiwa dan uwan naki ziyara kuwa?".
gaba daya yanayin Nasrim ya canza cikin damuwa ta girgiza masa kai
gyara zama Daddy yayi yace Halima ko baki yafewa ɗan uwan naki bane yajima yana cewa yana son ganinki kije mana ya ganki akwai abinda yake son gaya miki".
cikin kuka Nasrim tace "daddy bazan iya ba bazan iya zuwa naga Ya Kamal a prison ba lefin sa bai kai wanda za ayanke masa wannan hukuncin ba Mama ce mai lefi kuma an kasheta Dadd dama inason gaya maka ina shirin shigar da ƘARA akan a sassauta masa".
girgiza kai Daddy yayi yace" impossible Nasrim hakan zai iya ragemin daraja a idon duniya bayan kowa yana yabon da sha'awar abin da nayi na yankewa ƴar cikina hukunci da kaina kuma anyankewa ɗana hukunci ina da ikon fitar dashi amma na bari saboda iya adalcin kena sannan anyakewa matata hukunci banja ba har aka kasheta wannan abin ya ɗaga darajata a idon duniya hakan yaja an bani wakilancin alƙalan ƙasan nan baki ɗaya yanzu nine hugabansu idan kika sake tada wannan zaki sa aga rashin girmana".
"Daddy saboda mutane zaka bar ɗan ka kada kasa baki ni zan fitar da ya Kamal bazai shikara a gidan prison ba".
taƙarashe maganan tana ficewa
hajja da mommy
"Hajja dan Allah kiyiwa Baba magana wai shi ya nace bazamu je maiduguri da lagos ba sai anga Nasir Hajja yanzu tsawon wata 5 ba nasir ba alaman sa gaskiya ni inason ganin uwata".
murmushi Hajja tayi tana kallon momy
tace "Fatima Zahra damo sarkin hakuri ki ƙara haƙuri Insha Allah Nasir zaizo na yarda da uzurin Babanki na cewa yafi son idan Nasir ya bayyana sai ya dauke ku yakaiwa danginsa yace halima ta rasu amma ga ɗanta gakuma ke Fatima kinga yabada uzurin lefi yayiwa ƴan uwan sa ya gudu amma idan suka ganku gaba daya zasu yafe masa suce rabon kune ya fitar dashi kin manta yace yana da mata da yara acan maidugurin dan haka ki ƙwantar da hankalinki kinga ke yar dangice ma".
Mommy tace " shikenan Hajja".
Hajja tace "yanzu Fanna abinda nake so dake ya kamata a tara family meeting a sanar wa Nasrim gaskiyar lamari kin ga yanzu taware tafara harka da jama'a kinsan abin duniya baya buya zataji a gefe
da taji awani waje kwara taji awajen mu".
Mommy tace
"dan Allah Hajja abari idan shi Nasir din yazo sai sabar da ita amma har yanzu Nasrim bata gama gomawa normal ba".
Nasrim akan gado ta zube tana kuka sosai taji wayan ta yana ta ƙara share hawayen ta tayi taga baƙon numbar ne amma a tunanin ta wata mata da cese dinta yake hannunta ce dan batayi saving no din nata ba
cikin tsarƙewar murya na alaman ta gaji da kuka ta dauka tayi sallama
daga daya bangare aka amsa sallaman matar tace "Halima 3AFULL ko ".
ya ƙarashe maganan yana meƙewa ya shige bedroom murmushi Hanifa tayi
ta tashi dagudu tana ƙwallawa Momyn ta ƙira har ta haye tstep banko ƙofar tayi ba sallama balle knoking momy da dad din nata zaune abakin bed momy tana gyarawa dad sakin hulan sa ta faɗa tsakiyar su tana rungumesu ɗaya bayan ɗaya
"wayo dad yamin magana wllh yamin magana dad kaji voice dinsa wllh kamar anyi editing wllh dad guy din yayi very very".
dariya dad din nata yayi
yace " yawwa my daughter ai sannu sannu fata hana zu ai kina da kyau da duk abin da za asoki".
"Dad zan tsaya masa mota waya zan masa hoping masu tsada dad zan nunawa su ZEE ni nawa daban ne yafita daban dad ko a novels ban taba hasaso irin saba wllh dad marubuciya bata isa kwatantashi ba dolen ta tabar wani abun idan ko tace zata kwatan shi gabadaya saide taci pages 100 akan sa dad yahadu ya hadu dad dimple
fa akumatun sa duka biyun suke lumewa daga ya motsa bakin sa kamar irin na *RAJBIR* na wani shiri *jamai rajah* ".
DADDY yace " kinga dama three brother sun fara aiki akwai sabbin motoci ba kalan da babu sai ki zaɓa masa wanda kikaga zai masa".
wani irin tsalle tayi ta rungume dad din nata tana cigaba da murna
"amma Dad kai zaka kirashi kagaya masa zamuje shorping
"ok
" ok daughter bari ayi breakfast sai mu zauna".
"Ok daddy bari naje na sake showers na sake masa sabon makeup ".
taƙarashe maganan ta ficewa da sauri
kamar yanda ta fada kam tasha makeup ba ƙarya HANI ƙyakƙyawa ce ajin farko kuma yar gata
tasamu iyayen nata zaune a parlour har sun gama breakfast Nasir zaune a kujera ya gama damƙe fuska
Dad yayi gyaran murya yace " to ranka yadade Ahamed kaga ƴar shagwaban taka tafito kuwuce ko".
Nasir wani irin ɗagowa yayi ya wurga musu kallon ku shiga tai tayin ku daga uban har ƴar
sannan ya tsayar da idon sa ƙem akan UBAN yace "ni nace maka ina buƙatar fita".
yana yin yanda yayi magan kadai idan kaji kasan ishe she ne
Dad din Hanifa
yace " A malam Ahame ai fitan nakane kai zata sayawa mota da kayan gayu ai wanda kakeso zaka zaɓa ahine shikiman fita da kai din".
cikin isa yace
" bana bukatar su" .
cikin mamaki Alhaji yace ". ikon Allah kai ɗin waye a ƙasan nan ɗan waye kai wanda ni ALHAJI MUDANSIR GUGA zanyi magana kaja dani kasan ni kowaye".
cikin mamaki Nasir ya maimaita MUDDANSIRI GUGA acikin ransa cikin mamaki ya daga yana kallon sa tabbas shine shine me *WANKI* da *GUGA* a gidan su kafin rasuwan Abban sa to ya akayi yayi wannan kuɗin duk da yasan tsofin ma ai 'katan gidan su duk masu kuɗi ne cikin ahekaru kaɗan duk wani ma aikaci a Three brother yakeyin kuɗi amma wannan ai nashi yayi over tun dadewa Mommy take cewa Muddansir Guga yana son ya kanshi amma Allah bayyi zai ganshin ba tasha kiran sa tace ga Guga a Dubai zaije su gaisa sai kuma wani uzzurin ya shigo masa Mommy tasha cewa yana yawan tambayar sa dama shine Guga mai company *roba*
Alhaji ne ya katsar masa da tunanin da cewa "nace kai ɗin waye ne da kaƙe mayarda hannun ƙyauta baya ni kaina da kake gani ƴauta ne ɗalilin arzikina
ni sunana Mudansir ni bafulatanin Gombe ne almajiran ta neya kawoni nan kano sai nasamu wata uwar ɗaki ma aikaciyar asbiti ina mata wanki da guga dr Fanna bata da kowa sai ƙawar ta dr Hafsa saboda yanda na iya wanki da guga har dr tasamu miji mai kuɗi miji na nunawa a duniya
da tayi auren dani da tare gidan ta lokacin bazan guce shekara 14 ba naci gaba dayi mata wanki har uwar masu gidan HAJJA ta yarda da nagartan aikina daganan na samu cigaba sosai dan duk wanda Hajja take so to zai zana ɗan gatan Alhaji ABDULSAMAD bayan shakaru bakwai da tarewar mu gidan wata rana Alhaji zaiyi tafiya yamana wani irin ƙyau wanda shine tsilan wannan arzikin nawa
amma babban abin baƙin cikin kuma a ranan da yamana wannan ƙyau tan aranan yarasu ɗan sa daya Mahammed Nasir yarasu yabar uwar ɗakina da ciki amma Allah bai sa abinda ta haifa sun rayu ba wannan hospital da ka kwanda *GUGA ClLNIC* dan Alhaji Abdulsamad nayi saddakatul jarin
sannan uwar ɗaki na Hajiya fanna tamkar uwa take aguna kaga matata ma ita tazaɓa min kanwar ƙawar ta dr Hafsa shakaran mu asirin da aure Hanifa itace babba kuma sunan HAJIYA FANNA ne da ita sai ƙannen ta 5 duk maza ne suna US suna karatu a wajen ƙanina wanda yake kulamin da harkoki na nacan
so temako ya kaini duk matakin da nake yanzu
nima na temaki mutane dayawa amma meya sa kaida Hanifa tace tanaso zakaƙi karɓan tayin ta bayan zan iya mallaka maka rabin abinda nake dashi".
Nasir ajiyar zuciya ya sauƙe ya dan gago ya kalli momyn Hanifa tabbar suna yanayi da MAMY HAFSA kuma sai yanzu ya sake ganeta ta zauna a gidan su kuma itama Hanifa sai yau ya tsaya ya kalleta sosai suke kama da Amiran dr hafsat
lalle rashin daukan hoto da bayayi rahamane a wajen sa da yanzu ko da ƙarfin an baida shi Three brother
asanyaye ya meƙe tsaye yace "Alhaji nagode da temakon da kayi min nima ina yuwa Uban gidan ka Alhaji Abdulsamad addua amma ni dama nazo na maka sallama ne zan wuce".
cikin sauri Alhaji ya meƴe yace "ban gane sallama ba kai da kace bakada family?".
"bani da family yana nufin ba inda nake rayuwa kenan".
ya ƙarashe magana yana matsawa kusa da hanifa yace am so soory my Fatima".
ya kama ɗaya hannu ta ya hada danashi idon sa cikin nata yasake cewa sorry sis".
ahankali yasaki hannu yajuya zai fita
da sauri tabi bayan sa tace " zaka *aure ni*?
bai juyo ba ya girgiza mata hannu alaman no
ya fita cikin takun isa
wani irin ƙara Hanifa tasaka ta fadi awajen sumammiya
da sauri dad da mom dinta sukayi kanta dad yaleƙa yace SAidu kada kabar wannan gaye ya fita wllh idan na rasa ƴata kai ma sai karasa ranka Sa'idu tsaremin shi
Sa'idu yayi kan Nasir gadan kadan amma nasir yana watsa masa wani irin kallo ya tsaya cak yana ganin sa yafice
Nasir sai da yafita a get din gidan ya tsaya yayi murmushi afili
yace " duniya kenan ni Nasir wata kucaka zata gani a araha ta shige min lalle Fatima kinci darajan sunan Mommy
hmmm wai yarinya harda taba min jikina me daraja
ALLAH sarki Alhaji baka can canci namaka haka ba amma nayiwa kaina al’ƙawarin bazan sake rayuwa a inuwar Three brother ba da gumina zan rayu dukiyar gado masifa ne.....
juyawa yayi yafara takawa cikin sauri dan jun an fara kiciniyar bude get
*Three brother house*
Daddy ya kalli Nasrim yace " daughter kina kaiwa dan uwan naki ziyara kuwa?".
gaba daya yanayin Nasrim ya canza cikin damuwa ta girgiza masa kai
gyara zama Daddy yayi yace Halima ko baki yafewa ɗan uwan naki bane yajima yana cewa yana son ganinki kije mana ya ganki akwai abinda yake son gaya miki".
cikin kuka Nasrim tace "daddy bazan iya ba bazan iya zuwa naga Ya Kamal a prison ba lefin sa bai kai wanda za ayanke masa wannan hukuncin ba Mama ce mai lefi kuma an kasheta Dadd dama inason gaya maka ina shirin shigar da ƘARA akan a sassauta masa".
girgiza kai Daddy yayi yace" impossible Nasrim hakan zai iya ragemin daraja a idon duniya bayan kowa yana yabon da sha'awar abin da nayi na yankewa ƴar cikina hukunci da kaina kuma anyankewa ɗana hukunci ina da ikon fitar dashi amma na bari saboda iya adalcin kena sannan anyakewa matata hukunci banja ba har aka kasheta wannan abin ya ɗaga darajata a idon duniya hakan yaja an bani wakilancin alƙalan ƙasan nan baki ɗaya yanzu nine hugabansu idan kika sake tada wannan zaki sa aga rashin girmana".
"Daddy saboda mutane zaka bar ɗan ka kada kasa baki ni zan fitar da ya Kamal bazai shikara a gidan prison ba".
taƙarashe maganan tana ficewa
hajja da mommy
"Hajja dan Allah kiyiwa Baba magana wai shi ya nace bazamu je maiduguri da lagos ba sai anga Nasir Hajja yanzu tsawon wata 5 ba nasir ba alaman sa gaskiya ni inason ganin uwata".
murmushi Hajja tayi tana kallon momy
tace "Fatima Zahra damo sarkin hakuri ki ƙara haƙuri Insha Allah Nasir zaizo na yarda da uzurin Babanki na cewa yafi son idan Nasir ya bayyana sai ya dauke ku yakaiwa danginsa yace halima ta rasu amma ga ɗanta gakuma ke Fatima kinga yabada uzurin lefi yayiwa ƴan uwan sa ya gudu amma idan suka ganku gaba daya zasu yafe masa suce rabon kune ya fitar dashi kin manta yace yana da mata da yara acan maidugurin dan haka ki ƙwantar da hankalinki kinga ke yar dangice ma".
Mommy tace " shikenan Hajja".
Hajja tace "yanzu Fanna abinda nake so dake ya kamata a tara family meeting a sanar wa Nasrim gaskiyar lamari kin ga yanzu taware tafara harka da jama'a kinsan abin duniya baya buya zataji a gefe
da taji awani waje kwara taji awajen mu".
Mommy tace
"dan Allah Hajja abari idan shi Nasir din yazo sai sabar da ita amma har yanzu Nasrim bata gama gomawa normal ba".
Nasrim akan gado ta zube tana kuka sosai taji wayan ta yana ta ƙara share hawayen ta tayi taga baƙon numbar ne amma a tunanin ta wata mata da cese dinta yake hannunta ce dan batayi saving no din nata ba
cikin tsarƙewar murya na alaman ta gaji da kuka ta dauka tayi sallama
daga daya bangare aka amsa sallaman matar tace "Halima 3AFULL ko ".