Sashe 66
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mama zubewa tayi agaban su cikin kuka
tace'' Abdulmajid gobe za a ratayeni gobe zan mutu yafiyar ka nake buk'ata duk da ban can canci hakan ba nacuce ka nacuci rayuwar y'arka nacuci rayuwar duk family ku badan komai ba sai son zuciya da hassada da nagina zuciya ta dashi a tunani na zanci riba haka na Gina zuciyar tilon d'ana dashi sai yanzu nagane duk wani mai bin boka da malaman tsubu to burin sa baya taba cika duk inda ka toshe wani b'angare to wani zai balle
lalle Gina zuciya da tsoron Allah yafi komai riba yanzu kam na yarda babu meyi sai Allah shi yake yaye matsala kamar yanda Nasrim taji tsoron Allah gashi Allah ya fitar da ita
Abdulmajid farkon hassada dana akan d'an uwan kane Abdulsamad tun kuna zuwa zance wajenan na gano dukiyar gidan duk nasane daga nan najuya nace shi nake so babu juyin da bokana bayyi ba yace Sam ba aure atsakanin mu shine na hakura na aure ka Koda nazo gidan naga yanda Halima tafi kowa iko Hajja tafi sonta shima na gayawa K'aura yace zai min maganin ta zata mutu a haifuwar fari alokacin kaura gidan yake zuwa da sunan driven gidan Yaya mairo ne aiko sa take wajena ashe Halima taji duk wannan maganan da mukayi da K'aura amma k'aura ya mata barazana da idan ta fad'a zai kasheta kuma ya kashe mahaukacin uban ta wannan shine dalilin da yasa Halima tabawa Fanna d'anta shine dalilin da yasa tasan zata mutu a haifuwa
Sai gashi nida nayi dalilin tafiyar ta lahira amma nima a haihuwa farin aka ciremin mahaifa duk inda nayi mugunta to sai nima naga ba dai-dai ba nayi abu dan Nasir yazama dan iska mashayi Wanda bazai amfani kansa da wani ba ta wani gun nayi nasara tawani gun banyi ba
ya shafi d'an shegen yazama mashayin amma nima
sai gashi nawa yazama hakan yanzu Kamal ma Yana da y'ar shege
nayi nayi Nasrim tazama y'ar isa karuwa ta yanda mutumin kirki bazai aure taba abin ya gagara sai ranan auren ta K'aura yabani babban dama Kamal yasakawa Nasir maganin karfin sha'awa ya kus......
dasaure Mommy tace'' dakata Aisha ya isa".
ta kalli Abbaty tace'' Abbaty kafita da Nasrim ka kaita gida kadawo".
Nasrim tana kuka tana cewa Mama ki k'arasa
amma Abbaty yajata suka fita bayan sun fita
Hajja tace'' ai da bari kikayi taji komai da bazata zargi Nasir ba har yaushe zamu cigaba da boye mata wannan babban al'amarin da dole sai taji komin dadewa kwara taji tun yanzu ta hada ciwon dukka ta ciye su".
Mama tacigaba
" Kamal nasa yasaka masa maganin k'arfin sha'awa dan dama mungano ba maccen da Nasir yake so fiye da Nasir muna saka maganin karfin sha'awa kuma sai mukayi sa'a shed'an ya k'awata masa Nasrim abin ya sauk'a kanta dan duk yanda mukayi da Nasir asiri baya kamashi har ita Nasrim har Fanna K'aura yace suna da k'arfin jini da addua basa sake da addua asiri ko yakamasu baya tasiri akan su nayi asiri dan kar Nasrim tayi haifuwa dayawa sai gashi Humairah matar d'ana ta tsaya a d'an daya duk wani aikin boka k'arya ne tasirin sa kad'an ne sai jiya da yau nayi dogon tunani
sannan mai bin boka kullum cikin zargi da rud'ani yake sannan Allah yana dauke masa kwarjini ta yanda mutane bazasu na ganin kamalan saba so dayawa Nasrim tana min nasiha da cewa
_Mama ki diga yawaita salatin Annabi yana k'arawa mutum kwarjini_
to Mai bin bokaye kuma k'warjinin sa yana disha shewa duk sai dana makara na gano hakan inama
Inada daman k'ara rayuwa dana gyara kuskure na nacuci kaina nacuci rayuwar d'ana kullum Ina burin nawani ya lalace duk yaran gidan ba Wanda banyiwa asiri ba amma yanzu gashi ni nawa d'an zayyi zaman gidan prison na shekara 25 rabin rayuwar sa zai cinyeta a gidan yari
dan Allah ku yafemin Dr Fanna keda mijina sai Hajiya Amina da mijin ta sunfi kowa daukan ciwo d'an suna fari nakashe musu Hajiya Amina bani da bak'in neman yafiyar ki
ku yakamata ku fara yafemin wllh rabin rabin abin da nayi a gidan ba fada ba wanima idan kukaji tsinemin zakuyi dan Allah ku yafemin".
Hajja tace'' Allah ya yafemiki muma muna neman yafiyar Allah duk sukace sun yafe mata dalilin kukan data keyi sosai kamar zata cire ranta haka suka tafi suka barta.
*washe gari*
haka aka rataye Mama kuka de yan uwanta dasu Hajja sun shata dan Koda za arataye ta ba abinda take ambato sai kalman shahada tanayi tana k'iran sunayin mutane three brother daya bayan daya tana cewa kuyafemin
Allah sarki Zahra tasha kuka dan ita Mama tasani a uwa Nasrim Mommy hana ta fitowa wajen zaman makoki tayi dan tana tsoron kar Nasrim taji gaskiyar lamarin akan su Khafulan daga k'arshe de Dr Hafsa ta dauketa zuwa gidan ta bata dawo ba sai bayan sati 2
aranan kuma su daddy suka zo Allah sarki Abu dama ance jinya lokaci daya yake shigar mutum sauk'i sai ahankali amma yana magana sannan idan ya dan dafa kafadan mutum yana dan iya daga da k'afar sa abin ka da Naira har injin din gasa jikin da doctor aka hadasu dashi Wanda zai dinga masa gashin k'ashin
Bayan sati Hajja ta tarasu dukka harda baba Nasuru Banda Nasrim data auri d'aki kullum kuka ita tunda tazo jitake kamar za ace mata ga Agrif nan yazo takeji
gyaran murya tayi
tace'' Ina fatan de kowa yana cigaba da adduar Allah ya bayyana Nasir ko?
Duk suka amsa ta Eh
"to yayi kyau Allah ya bayyana shi
da farko de Abdulmajid kai nake son ka karbowa Humairah takardan sakinta dan Babana yace nan duniya bazai saki matar sa ba nima zuwana firzin yayi ukku amma yaki yabani".
Daddy yace'' insha Allah zai bada".
Hajja tace''
sai abu na ukku abude company afara aiki kamar yanda aka saba".
Daddy yace'' ai Hajja nikam ba wani abin da nasani game da business ga Abbaty nan shi zaici gaba kafin Allah ya bayyana Nasir".
Hajja ta kalli Abbaty tace'' Adamu meyasa ba abude company ba".?
ajiyar zuciya ya sauk'e yace
"Hajja yazanyi ta Ina zan fara aikin Aiban da Kamal da Agrif da Nasir ma Yana musu yawa balle ni daya yanzu shikenan yan uwa dakka hudu ba sanan Hajja ta Ina zan fara dawane k'asa zan fara"?
Hajja tace'' Aliyu yana Dubai zai nemi ma'aikatan da suka dace Ayman Yana America shima zai nemi ma'aikata kaga kai Chaina yaka mata ka fuskanta tunda nan de akwai Muhusin zai kula shima ya nemi ma'aikata sannan itama Fanna zata koma bakin aikin ta Izza da Humairah da Nasrim duk zasu temaka mata duk da suna aikin su na lawyer hakan bazai hanasu aikin gida ba ni badan sun nace sai sunyiwa k'asar su aiki bama banga abin wahalar da kai ba".
cikin karayar murya Abbaty yace shikenan Hajja amma Muhusin zan tura Chaina ni anan Nigeria zanyi aiki na tun gida ba yaro babba".
Hajja tace''to Allah yayi albarka sai batu na gaba wai mutanen gidan matar da zaka aura sun ce tunda ka fasa aure aje adauki kaya hakane".?
"Eh Hajja nasamu wata Wanda tamin ne fiyeda wancan amma ai kaya nace na bar musu".
Hajja tace''wacece kasamu har ka canza Nabilan taka daka kwallafawa rai".?
murmushi yayi yana sosa k'eya yace "zaki santa ai y'ar gida cema".
Hajja tace'' gidan three brother nan"?.
Abbaty gyad'a mata kai yayi
salati Hajja tashiga yi
tace "idan Izza ko Nasrim kake nufi ma to kwalelen ka su matan manyane".
Abbaty sai da yatashi yaje tsakiyar parlourn yajuyo yace'' Hajiya ni kuma azanin goyo nake ko yayi maganan yana fita da gudu kamar wani yaro
Hajja tace'' ashe rikici bai k'areba ni Maryama Abdulrahaman kuyi min maganin matsala nan kunji ni da yaro da shegen ka ranbani".
*NASIR*
Doctor ya kalli Nasir yace " Muhammad zamu dauki hoton ka mu watsa a Media saboda asamu kudin da za a maka aikin nan idan wannan k'afar taka ta sake kwanaki ukku Wllh saide a yanketa ai kanajin yanda yake wari ko
hannun kade normal ya dauru Amma kafa akwai matsala kuma kudi ake buk'ata yanzu kaga kudin asbiti ma ba abiya ba balle na aikin ka".
cikin dauriya da hade fuska Nasir yace'' doctor nace a yankemin zanfi son haka amma kada ayadani a media".
shima doctor cikin b'acin rain da k'osawa da taurin kai irin na Nasir yace "saboda kai din mai lefine baka son ayada ka duniya ta ganka to nagaji zan saka afitar dakai a watsar a titi mungaji da wannan warin da kake magana anan".
yakarashe maganan yana kiran ma'aikatan da suzo su fita dashi".
*Prison*
Cikin kuka Kamal yace'' Daddy idan sakin Humairah zai saka farin ciki shikenan na saketa amma daddy wllh da son Humairah zan mutu cikin k'ank'ani lokaci wani wahalallen son ta yashigeni".
daddy ya kalle shi cikin wani irin tausayi irin na d'a da mahaifi yace''
"Kamaluddeen na yafe maka Ina fadan Allah yabaka shekarun da zaka Kai fita awannan gida kasamu mata Wanda tafi Humairah kuma ka gyara zaman ta k'ewar ka".
"cikin kuka tace'' Amin Daddy nagode amma daddy ko kasan *Agrif* bai *mutu* ba".?
daddy yace'' ta yaya kasan Bai mutu ba".
Daddy ya aikomin da wasika Daddy tambbas wasikan rubutun Agrif ne ko Ina cikin baccin Daddy aka tasheni zan shada writing din sa Daddy wllh yana nan araye wllh bai mutu ba kaga wasikan".
ya k'arashe maganan yana mek'awa daddy wasikar
Daddy karba yayi yafara karan tawa har yagama yamek'a masa yace'' to yanzu Kai yarda kayi da wannan wasikan kenan".
tace'' Abdulmajid gobe za a ratayeni gobe zan mutu yafiyar ka nake buk'ata duk da ban can canci hakan ba nacuce ka nacuci rayuwar y'arka nacuci rayuwar duk family ku badan komai ba sai son zuciya da hassada da nagina zuciya ta dashi a tunani na zanci riba haka na Gina zuciyar tilon d'ana dashi sai yanzu nagane duk wani mai bin boka da malaman tsubu to burin sa baya taba cika duk inda ka toshe wani b'angare to wani zai balle
lalle Gina zuciya da tsoron Allah yafi komai riba yanzu kam na yarda babu meyi sai Allah shi yake yaye matsala kamar yanda Nasrim taji tsoron Allah gashi Allah ya fitar da ita
Abdulmajid farkon hassada dana akan d'an uwan kane Abdulsamad tun kuna zuwa zance wajenan na gano dukiyar gidan duk nasane daga nan najuya nace shi nake so babu juyin da bokana bayyi ba yace Sam ba aure atsakanin mu shine na hakura na aure ka Koda nazo gidan naga yanda Halima tafi kowa iko Hajja tafi sonta shima na gayawa K'aura yace zai min maganin ta zata mutu a haifuwar fari alokacin kaura gidan yake zuwa da sunan driven gidan Yaya mairo ne aiko sa take wajena ashe Halima taji duk wannan maganan da mukayi da K'aura amma k'aura ya mata barazana da idan ta fad'a zai kasheta kuma ya kashe mahaukacin uban ta wannan shine dalilin da yasa Halima tabawa Fanna d'anta shine dalilin da yasa tasan zata mutu a haifuwa
Sai gashi nida nayi dalilin tafiyar ta lahira amma nima a haihuwa farin aka ciremin mahaifa duk inda nayi mugunta to sai nima naga ba dai-dai ba nayi abu dan Nasir yazama dan iska mashayi Wanda bazai amfani kansa da wani ba ta wani gun nayi nasara tawani gun banyi ba
ya shafi d'an shegen yazama mashayin amma nima
sai gashi nawa yazama hakan yanzu Kamal ma Yana da y'ar shege
nayi nayi Nasrim tazama y'ar isa karuwa ta yanda mutumin kirki bazai aure taba abin ya gagara sai ranan auren ta K'aura yabani babban dama Kamal yasakawa Nasir maganin karfin sha'awa ya kus......
dasaure Mommy tace'' dakata Aisha ya isa".
ta kalli Abbaty tace'' Abbaty kafita da Nasrim ka kaita gida kadawo".
Nasrim tana kuka tana cewa Mama ki k'arasa
amma Abbaty yajata suka fita bayan sun fita
Hajja tace'' ai da bari kikayi taji komai da bazata zargi Nasir ba har yaushe zamu cigaba da boye mata wannan babban al'amarin da dole sai taji komin dadewa kwara taji tun yanzu ta hada ciwon dukka ta ciye su".
Mama tacigaba
" Kamal nasa yasaka masa maganin k'arfin sha'awa dan dama mungano ba maccen da Nasir yake so fiye da Nasir muna saka maganin karfin sha'awa kuma sai mukayi sa'a shed'an ya k'awata masa Nasrim abin ya sauk'a kanta dan duk yanda mukayi da Nasir asiri baya kamashi har ita Nasrim har Fanna K'aura yace suna da k'arfin jini da addua basa sake da addua asiri ko yakamasu baya tasiri akan su nayi asiri dan kar Nasrim tayi haifuwa dayawa sai gashi Humairah matar d'ana ta tsaya a d'an daya duk wani aikin boka k'arya ne tasirin sa kad'an ne sai jiya da yau nayi dogon tunani
sannan mai bin boka kullum cikin zargi da rud'ani yake sannan Allah yana dauke masa kwarjini ta yanda mutane bazasu na ganin kamalan saba so dayawa Nasrim tana min nasiha da cewa
_Mama ki diga yawaita salatin Annabi yana k'arawa mutum kwarjini_
to Mai bin bokaye kuma k'warjinin sa yana disha shewa duk sai dana makara na gano hakan inama
Inada daman k'ara rayuwa dana gyara kuskure na nacuci kaina nacuci rayuwar d'ana kullum Ina burin nawani ya lalace duk yaran gidan ba Wanda banyiwa asiri ba amma yanzu gashi ni nawa d'an zayyi zaman gidan prison na shekara 25 rabin rayuwar sa zai cinyeta a gidan yari
dan Allah ku yafemin Dr Fanna keda mijina sai Hajiya Amina da mijin ta sunfi kowa daukan ciwo d'an suna fari nakashe musu Hajiya Amina bani da bak'in neman yafiyar ki
ku yakamata ku fara yafemin wllh rabin rabin abin da nayi a gidan ba fada ba wanima idan kukaji tsinemin zakuyi dan Allah ku yafemin".
Hajja tace'' Allah ya yafemiki muma muna neman yafiyar Allah duk sukace sun yafe mata dalilin kukan data keyi sosai kamar zata cire ranta haka suka tafi suka barta.
*washe gari*
haka aka rataye Mama kuka de yan uwanta dasu Hajja sun shata dan Koda za arataye ta ba abinda take ambato sai kalman shahada tanayi tana k'iran sunayin mutane three brother daya bayan daya tana cewa kuyafemin
Allah sarki Zahra tasha kuka dan ita Mama tasani a uwa Nasrim Mommy hana ta fitowa wajen zaman makoki tayi dan tana tsoron kar Nasrim taji gaskiyar lamarin akan su Khafulan daga k'arshe de Dr Hafsa ta dauketa zuwa gidan ta bata dawo ba sai bayan sati 2
aranan kuma su daddy suka zo Allah sarki Abu dama ance jinya lokaci daya yake shigar mutum sauk'i sai ahankali amma yana magana sannan idan ya dan dafa kafadan mutum yana dan iya daga da k'afar sa abin ka da Naira har injin din gasa jikin da doctor aka hadasu dashi Wanda zai dinga masa gashin k'ashin
Bayan sati Hajja ta tarasu dukka harda baba Nasuru Banda Nasrim data auri d'aki kullum kuka ita tunda tazo jitake kamar za ace mata ga Agrif nan yazo takeji
gyaran murya tayi
tace'' Ina fatan de kowa yana cigaba da adduar Allah ya bayyana Nasir ko?
Duk suka amsa ta Eh
"to yayi kyau Allah ya bayyana shi
da farko de Abdulmajid kai nake son ka karbowa Humairah takardan sakinta dan Babana yace nan duniya bazai saki matar sa ba nima zuwana firzin yayi ukku amma yaki yabani".
Daddy yace'' insha Allah zai bada".
Hajja tace''
sai abu na ukku abude company afara aiki kamar yanda aka saba".
Daddy yace'' ai Hajja nikam ba wani abin da nasani game da business ga Abbaty nan shi zaici gaba kafin Allah ya bayyana Nasir".
Hajja ta kalli Abbaty tace'' Adamu meyasa ba abude company ba".?
ajiyar zuciya ya sauk'e yace
"Hajja yazanyi ta Ina zan fara aikin Aiban da Kamal da Agrif da Nasir ma Yana musu yawa balle ni daya yanzu shikenan yan uwa dakka hudu ba sanan Hajja ta Ina zan fara dawane k'asa zan fara"?
Hajja tace'' Aliyu yana Dubai zai nemi ma'aikatan da suka dace Ayman Yana America shima zai nemi ma'aikata kaga kai Chaina yaka mata ka fuskanta tunda nan de akwai Muhusin zai kula shima ya nemi ma'aikata sannan itama Fanna zata koma bakin aikin ta Izza da Humairah da Nasrim duk zasu temaka mata duk da suna aikin su na lawyer hakan bazai hanasu aikin gida ba ni badan sun nace sai sunyiwa k'asar su aiki bama banga abin wahalar da kai ba".
cikin karayar murya Abbaty yace shikenan Hajja amma Muhusin zan tura Chaina ni anan Nigeria zanyi aiki na tun gida ba yaro babba".
Hajja tace''to Allah yayi albarka sai batu na gaba wai mutanen gidan matar da zaka aura sun ce tunda ka fasa aure aje adauki kaya hakane".?
"Eh Hajja nasamu wata Wanda tamin ne fiyeda wancan amma ai kaya nace na bar musu".
Hajja tace''wacece kasamu har ka canza Nabilan taka daka kwallafawa rai".?
murmushi yayi yana sosa k'eya yace "zaki santa ai y'ar gida cema".
Hajja tace'' gidan three brother nan"?.
Abbaty gyad'a mata kai yayi
salati Hajja tashiga yi
tace "idan Izza ko Nasrim kake nufi ma to kwalelen ka su matan manyane".
Abbaty sai da yatashi yaje tsakiyar parlourn yajuyo yace'' Hajiya ni kuma azanin goyo nake ko yayi maganan yana fita da gudu kamar wani yaro
Hajja tace'' ashe rikici bai k'areba ni Maryama Abdulrahaman kuyi min maganin matsala nan kunji ni da yaro da shegen ka ranbani".
*NASIR*
Doctor ya kalli Nasir yace " Muhammad zamu dauki hoton ka mu watsa a Media saboda asamu kudin da za a maka aikin nan idan wannan k'afar taka ta sake kwanaki ukku Wllh saide a yanketa ai kanajin yanda yake wari ko
hannun kade normal ya dauru Amma kafa akwai matsala kuma kudi ake buk'ata yanzu kaga kudin asbiti ma ba abiya ba balle na aikin ka".
cikin dauriya da hade fuska Nasir yace'' doctor nace a yankemin zanfi son haka amma kada ayadani a media".
shima doctor cikin b'acin rain da k'osawa da taurin kai irin na Nasir yace "saboda kai din mai lefine baka son ayada ka duniya ta ganka to nagaji zan saka afitar dakai a watsar a titi mungaji da wannan warin da kake magana anan".
yakarashe maganan yana kiran ma'aikatan da suzo su fita dashi".
*Prison*
Cikin kuka Kamal yace'' Daddy idan sakin Humairah zai saka farin ciki shikenan na saketa amma daddy wllh da son Humairah zan mutu cikin k'ank'ani lokaci wani wahalallen son ta yashigeni".
daddy ya kalle shi cikin wani irin tausayi irin na d'a da mahaifi yace''
"Kamaluddeen na yafe maka Ina fadan Allah yabaka shekarun da zaka Kai fita awannan gida kasamu mata Wanda tafi Humairah kuma ka gyara zaman ta k'ewar ka".
"cikin kuka tace'' Amin Daddy nagode amma daddy ko kasan *Agrif* bai *mutu* ba".?
daddy yace'' ta yaya kasan Bai mutu ba".
Daddy ya aikomin da wasika Daddy tambbas wasikan rubutun Agrif ne ko Ina cikin baccin Daddy aka tasheni zan shada writing din sa Daddy wllh yana nan araye wllh bai mutu ba kaga wasikan".
ya k'arashe maganan yana mek'awa daddy wasikar
Daddy karba yayi yafara karan tawa har yagama yamek'a masa yace'' to yanzu Kai yarda kayi da wannan wasikan kenan".