Sashe 84
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
da yamman ko sai gasu fir Nasir ya hanasu tafiya har dare kuma shi bawani fira yake da ita ba ana gama cin abincin dare ta kalli Mommy da Ummu cikin kunya tace "zamu tafi ".
sukace to madalla ku gaida gida Mommy tace "gashi Abbaty bai zoba yatafi Abuja yana ma hanya amma nasan kuna waya ko".?
ta ƙarashe maganan tana kallon gefin da Nasir yake wanda hankalinsa baya ma inda suke
Sadiya ta durkusa a gefin sa tace
" bro we're leavings now Zamu tafi . "
Nasir yace "wait a little while please My sister ".
taɓe baki Nasrim tayi ganin yanda yake baza idon sa akan ƴar mutane
***********************
*bayan sati biyar*
yaune yakama daurin auren su Nasrim amma ita da Izza basu san wa za'a aura musu ba abinda yake bawa Nasrim mamaki yanda Mommy ta zage tana ta yiwa Humaira da Izza gyaran jiki amma ita tace banda ita har tafara jin daɗi a tunanin ta ko banda ita za adaura auren sai kawai yanzu Garba wani mai aikin su yake gaya mata harda su har an daura
tayi tayi yafaɗa mata da wanda aka daura yace ah ah
dariya Humaira tayi tace "to ke meye damuwar ki nasan de su Daddy bazasu cuceku su baku mazajen da bazaku soba kuma nasan ba sadakan ku zukayi ba kai koda sadakan ne duk wanda aka kaiwa ku ai an masa gata musamman ke da kike da kayan aiki nide fatana Allah yasa ba kishiya dan wllh idan aka kawomin irin ki a matsayin kishiya duk son da nake mishi zan hakura na nemi daidai ni tun kafin zuciyata ta buga tunda de shi ba dangin waliyai bane balle yace zai iya kwatanta adalci".
taɓe baki Nasrim tayi tace "idan kuma tafini komai da kike gani ina dashi fa?".
Humaira tace "da wuya idan za a samu komai da komai ɗari bisa dari ummmm kede wllh ko wacece ina tausaya mata".
********************
da dare Abu da daddy suke ƙirasu bayan sun masu nasiha Daddy yace kuyi biyyaya da mazajen ku kamar yanda kukayi ada ƙaddara ta rabaku yanzu ma haka musamman ke Humaira babban gida zakije ki zauna lafiya da cowa."
sosai aka musu nasiha tare da basu sadakin su sukayi godiya suka ƙarɓa
Nasrim ganin har za atashi ba agaya mata waye mijin ba yasa ta cire kunya tace "Abu nida Izza wa aka aura bana".
Hajja tace "ungo naki rasa kunya ɓeran tan-tan Izzatu batayi magana ba sai ke".
Abu yace ku shirya gobe za akai ku keda Izza da yake ba a ƙasan nan mazajen ku suke ba ita Aisha yau za a kaita idan kunje can zakuga zabin da muka muku duk da ku kuke da ikon zabawa kanku mazaje a matsayin ku na bazawarai amma bamuyi kurkure ba dan mun nemo muku mafita kuma idan kukayi biyayya ba kuyi kuskure ba kuyi hakuri sosai watarana zaku ci riban abin musamman ke NASRIM sai kinyi hakuri saboda mijinji yana da bauɗeɗen hali amma mutumin kirrine ki masa biyayya bisa umarnin mu............
*TO MASOYA DAN JIN WA AKA AURAWA NASRIM DA IZZA KU TARENI A PG 32 NGD SOSAI DA COMMENT DINKU* 👍👍
BJ
[4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
*32*
Nasrim sai juyi take tanajin hayaniyar ƴan daukan Amarya ba abinda yake mata yawa cikin brain nata sai Furucin Abu na cewa mussamman ke Nasrim sai kinyi haƙuri dan mijin ki mai bauɗeɗɗen haline to mehakan ke nufi waye mijin tsaki tayi mitss akaro na ba adadi tace nide koma waye bai isa ya boɗa ni ba wllh".
Izza de duk gabanta yana faɗuwa duk da ran ta ba daɗi amma idan tayi duba da harda Nasrim da take ƴarsu akayi wa dulen ba da sai tace dan sunga ita marainiya ce aka mata haka haka de taci gaba da shiga cikin jama'a duk da Hajja ta hana taro amma dangin mijin Humaira sun shiyar ƙayatattcen diner da zasuyi idan an tashi kuma gidan ta za awuce da ita Humairah tasha kuka wanda ko auren ta na fari batayi ba tunda na fari agida ne tamkar ba aure ba taji yanzu gashi zata rabu da gidan su gidan daɗi bayan duk an tafi wajen dinner din Mommy ta shigo ta sameta zama mommy tayi akan bed seat din tare da janye blanket din
tace "haba daughter wai meyasa taurin kanki yayi yawa ne izza da yake ba asalin ƴar gida ba ma tayi haƙuri tayi biyayya sai ke duk kinbi kin tsangomi kanki ai sarai kin san halin Abun ku zai ɓata miki rai kuma koda kinje banason wani lefi yafito ta ɓangaren ki ki zauna lafiya da mijin ki".
"Mommy ki naji fa Abu yace wai nawa mijin sai nayi hakuri dashi yana da ɓauɗeɗen hali taya zan iya rayuwa da mai ɓaudedden hali nida nayi rayuwa da miji mai saukin kai mai saurin yafiya mai kwantar da kai ko nice da lefi idan mun samu tsaɓani shi zai zo yayita bani hakuri Mommy kinsan ni bani da hakuri ina da saurin fushi da zafi taya zanyi rayuwa da shi ni wllh tun ban san saba danaji ance mai ɓauɗeɗɗen haline na tsane shi saboda tun ina yarinya nakejin Hajja tana ƙiran wanda nafi kowa tsanan sa da mai ƁAUƊEƊƊEN hali ko tace BAYAHUDE shiyasa ana amma ba tan hakan naji na ~NATSANE SHI AN DASA MIN TSANAN SA TUN KAFIN NA SAN SA~".
murmushi Mommy tayi tace "idan kuma akace shi bayahuden nefa ya zakiyi?".
da dauri
Nasrim ta zaro ido tace" Mommy dena faɗin haka bazai ma yuwu ba hakan bama zasu fara ba wllh har kinsa na sake tsanan mijin dan Allah ki bari".
Murmushi mommy ta sakeyi tace "shi kenan na bari amma abin da nake son gaya miki shi kansa mijin bai san ke matar sa bace dan haka inason idan kinje kar ki nuna ke matar sace har sai yafurta miki yana son ki ta yanda zakiyi daraja a idon sa naso ace ni na rakaki amma ance ni Izza zan raka ke kuma Umman ku zata rakaki amma na nemi alfarmar awajen su Daddyn ku na kar agayawa shi mijin naki ke matar sace zaki wanashi yanda kikeso kuma yana mutuwar sonki sonda ko Agrif baya miki rabi rabin sa amma ya kasa nunawa saboda girman kai shiyasa duk gyaran jikin da akayiwa su Izza ke ba a miki ba idan kuka dai daita kar ki yarda ki bashi kanki sai kinzo an miki gyaran jiki kinji Allah ya miki Albarka yasa kwanciyar hankali jikin rayiwar ki".
gaba daya kan Nasrim kullewa yayi
awajen dinner kama dangin miji sunyi kara sosai suka nuna suna farin ciki z
da shigowar Aisha familyn su sun shiryawa bikin sosai Humaira da ɗan mutanen ta irin su Amiran dr Hafsa Zahra da Izza basu fi goma ba sai suka renawa kan su sosai ɗangin ZARRAT suka nuna shi ɗan gatane ko ina waƙokin ango Amarya ne yake tashi daga manyan mawaƙa wani wanda ALI JITA yayi yafi tafiya da hankalin mutane mai tajen
_MUYI RAWA MU CASHIR EMMA TA GA ZARRAT ANGON ƳAR TA HABA AISHA INDON MATA MUYI RAWA MU CASHE_
ƴan mata ne masu kyau da aji suke juyi aciki dama familyn UMARU ƊAN ƘWALLI ba de kyau ba kwata kwata three brother basu zaji ɗan ƙwalli zasuyi wannan gagarumin bikin ba saboda shekara daya tak da rasuwar Matar Zarrat din da tarasu a haifuwar fari Zarrat tun Humaira tana budurwa yasota kamar ya mutu da bai sametama yace bazayyi aure ba ya tsallake ya tafi karatu har yazama professor da yadawo dole aka tursasa masa auren wata cousin sister din sa Asmau amma a haifuwar fari ta rasu
Alhaji Ɗan kwalli Babban mutum ne da yarike muƙamai da dama a nigeria ambassador a ƙasar saudia minister mai anan ƙasar gomnar a garin kano dade muƙamai mai da dama wanda har yanzu ana damawa dashi kuma yana cikin dattawan da ake ganin ƙimarsu a fannin son cigaman ƙasa
Zarrat shine ɗana biyu a wajen Ɗan ƙwalli sai ƙannen su mata ukku wanda du suyi aure biyu ma ba a ƙasan suke ba matar auren sa daya Hajiya Zainab faɗin murnan da wannan ahali sukayi na haɗa zuri'a da THREE A FULL ɓata lokacine
Event kam yayi dan center din da suka kama ma shine ƙololon mafi tsada kuma Humairah tayi kyau ba ƙarya ba me ganinta yace ita ta haifi Abdul ko da yake nawa suke ma dan de an musu auren wuri ne suna ƴan 18 zowa 19 akayi auren su sai yanzu zasu cika shekara 28 dan haka har yanzu akwai wasu ƙawayen su ƴan mata wasu dayawa yanzu ake auren su gashi daga Izza har Nasirm da Humairan Allah yabasu kyan jiki
Ummmmm wani kallon yana gidan Humairah da yake a Badawa lay out fadin haduwar gidan ɓata lokacine saide muce Allah yasa gidan tane yakuma kaɗe fitina
sukace to madalla ku gaida gida Mommy tace "gashi Abbaty bai zoba yatafi Abuja yana ma hanya amma nasan kuna waya ko".?
ta ƙarashe maganan tana kallon gefin da Nasir yake wanda hankalinsa baya ma inda suke
Sadiya ta durkusa a gefin sa tace
" bro we're leavings now Zamu tafi . "
Nasir yace "wait a little while please My sister ".
taɓe baki Nasrim tayi ganin yanda yake baza idon sa akan ƴar mutane
***********************
*bayan sati biyar*
yaune yakama daurin auren su Nasrim amma ita da Izza basu san wa za'a aura musu ba abinda yake bawa Nasrim mamaki yanda Mommy ta zage tana ta yiwa Humaira da Izza gyaran jiki amma ita tace banda ita har tafara jin daɗi a tunanin ta ko banda ita za adaura auren sai kawai yanzu Garba wani mai aikin su yake gaya mata harda su har an daura
tayi tayi yafaɗa mata da wanda aka daura yace ah ah
dariya Humaira tayi tace "to ke meye damuwar ki nasan de su Daddy bazasu cuceku su baku mazajen da bazaku soba kuma nasan ba sadakan ku zukayi ba kai koda sadakan ne duk wanda aka kaiwa ku ai an masa gata musamman ke da kike da kayan aiki nide fatana Allah yasa ba kishiya dan wllh idan aka kawomin irin ki a matsayin kishiya duk son da nake mishi zan hakura na nemi daidai ni tun kafin zuciyata ta buga tunda de shi ba dangin waliyai bane balle yace zai iya kwatanta adalci".
taɓe baki Nasrim tayi tace "idan kuma tafini komai da kike gani ina dashi fa?".
Humaira tace "da wuya idan za a samu komai da komai ɗari bisa dari ummmm kede wllh ko wacece ina tausaya mata".
********************
da dare Abu da daddy suke ƙirasu bayan sun masu nasiha Daddy yace kuyi biyyaya da mazajen ku kamar yanda kukayi ada ƙaddara ta rabaku yanzu ma haka musamman ke Humaira babban gida zakije ki zauna lafiya da cowa."
sosai aka musu nasiha tare da basu sadakin su sukayi godiya suka ƙarɓa
Nasrim ganin har za atashi ba agaya mata waye mijin ba yasa ta cire kunya tace "Abu nida Izza wa aka aura bana".
Hajja tace "ungo naki rasa kunya ɓeran tan-tan Izzatu batayi magana ba sai ke".
Abu yace ku shirya gobe za akai ku keda Izza da yake ba a ƙasan nan mazajen ku suke ba ita Aisha yau za a kaita idan kunje can zakuga zabin da muka muku duk da ku kuke da ikon zabawa kanku mazaje a matsayin ku na bazawarai amma bamuyi kurkure ba dan mun nemo muku mafita kuma idan kukayi biyayya ba kuyi kuskure ba kuyi hakuri sosai watarana zaku ci riban abin musamman ke NASRIM sai kinyi hakuri saboda mijinji yana da bauɗeɗen hali amma mutumin kirrine ki masa biyayya bisa umarnin mu............
*TO MASOYA DAN JIN WA AKA AURAWA NASRIM DA IZZA KU TARENI A PG 32 NGD SOSAI DA COMMENT DINKU* 👍👍
BJ
[4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
*32*
Nasrim sai juyi take tanajin hayaniyar ƴan daukan Amarya ba abinda yake mata yawa cikin brain nata sai Furucin Abu na cewa mussamman ke Nasrim sai kinyi haƙuri dan mijin ki mai bauɗeɗɗen haline to mehakan ke nufi waye mijin tsaki tayi mitss akaro na ba adadi tace nide koma waye bai isa ya boɗa ni ba wllh".
Izza de duk gabanta yana faɗuwa duk da ran ta ba daɗi amma idan tayi duba da harda Nasrim da take ƴarsu akayi wa dulen ba da sai tace dan sunga ita marainiya ce aka mata haka haka de taci gaba da shiga cikin jama'a duk da Hajja ta hana taro amma dangin mijin Humaira sun shiyar ƙayatattcen diner da zasuyi idan an tashi kuma gidan ta za awuce da ita Humairah tasha kuka wanda ko auren ta na fari batayi ba tunda na fari agida ne tamkar ba aure ba taji yanzu gashi zata rabu da gidan su gidan daɗi bayan duk an tafi wajen dinner din Mommy ta shigo ta sameta zama mommy tayi akan bed seat din tare da janye blanket din
tace "haba daughter wai meyasa taurin kanki yayi yawa ne izza da yake ba asalin ƴar gida ba ma tayi haƙuri tayi biyayya sai ke duk kinbi kin tsangomi kanki ai sarai kin san halin Abun ku zai ɓata miki rai kuma koda kinje banason wani lefi yafito ta ɓangaren ki ki zauna lafiya da mijin ki".
"Mommy ki naji fa Abu yace wai nawa mijin sai nayi hakuri dashi yana da ɓauɗeɗen hali taya zan iya rayuwa da mai ɓaudedden hali nida nayi rayuwa da miji mai saukin kai mai saurin yafiya mai kwantar da kai ko nice da lefi idan mun samu tsaɓani shi zai zo yayita bani hakuri Mommy kinsan ni bani da hakuri ina da saurin fushi da zafi taya zanyi rayuwa da shi ni wllh tun ban san saba danaji ance mai ɓauɗeɗɗen haline na tsane shi saboda tun ina yarinya nakejin Hajja tana ƙiran wanda nafi kowa tsanan sa da mai ƁAUƊEƊƊEN hali ko tace BAYAHUDE shiyasa ana amma ba tan hakan naji na ~NATSANE SHI AN DASA MIN TSANAN SA TUN KAFIN NA SAN SA~".
murmushi Mommy tayi tace "idan kuma akace shi bayahuden nefa ya zakiyi?".
da dauri
Nasrim ta zaro ido tace" Mommy dena faɗin haka bazai ma yuwu ba hakan bama zasu fara ba wllh har kinsa na sake tsanan mijin dan Allah ki bari".
Murmushi mommy ta sakeyi tace "shi kenan na bari amma abin da nake son gaya miki shi kansa mijin bai san ke matar sa bace dan haka inason idan kinje kar ki nuna ke matar sace har sai yafurta miki yana son ki ta yanda zakiyi daraja a idon sa naso ace ni na rakaki amma ance ni Izza zan raka ke kuma Umman ku zata rakaki amma na nemi alfarmar awajen su Daddyn ku na kar agayawa shi mijin naki ke matar sace zaki wanashi yanda kikeso kuma yana mutuwar sonki sonda ko Agrif baya miki rabi rabin sa amma ya kasa nunawa saboda girman kai shiyasa duk gyaran jikin da akayiwa su Izza ke ba a miki ba idan kuka dai daita kar ki yarda ki bashi kanki sai kinzo an miki gyaran jiki kinji Allah ya miki Albarka yasa kwanciyar hankali jikin rayiwar ki".
gaba daya kan Nasrim kullewa yayi
awajen dinner kama dangin miji sunyi kara sosai suka nuna suna farin ciki z
da shigowar Aisha familyn su sun shiryawa bikin sosai Humaira da ɗan mutanen ta irin su Amiran dr Hafsa Zahra da Izza basu fi goma ba sai suka renawa kan su sosai ɗangin ZARRAT suka nuna shi ɗan gatane ko ina waƙokin ango Amarya ne yake tashi daga manyan mawaƙa wani wanda ALI JITA yayi yafi tafiya da hankalin mutane mai tajen
_MUYI RAWA MU CASHIR EMMA TA GA ZARRAT ANGON ƳAR TA HABA AISHA INDON MATA MUYI RAWA MU CASHE_
ƴan mata ne masu kyau da aji suke juyi aciki dama familyn UMARU ƊAN ƘWALLI ba de kyau ba kwata kwata three brother basu zaji ɗan ƙwalli zasuyi wannan gagarumin bikin ba saboda shekara daya tak da rasuwar Matar Zarrat din da tarasu a haifuwar fari Zarrat tun Humaira tana budurwa yasota kamar ya mutu da bai sametama yace bazayyi aure ba ya tsallake ya tafi karatu har yazama professor da yadawo dole aka tursasa masa auren wata cousin sister din sa Asmau amma a haifuwar fari ta rasu
Alhaji Ɗan kwalli Babban mutum ne da yarike muƙamai da dama a nigeria ambassador a ƙasar saudia minister mai anan ƙasar gomnar a garin kano dade muƙamai mai da dama wanda har yanzu ana damawa dashi kuma yana cikin dattawan da ake ganin ƙimarsu a fannin son cigaman ƙasa
Zarrat shine ɗana biyu a wajen Ɗan ƙwalli sai ƙannen su mata ukku wanda du suyi aure biyu ma ba a ƙasan suke ba matar auren sa daya Hajiya Zainab faɗin murnan da wannan ahali sukayi na haɗa zuri'a da THREE A FULL ɓata lokacine
Event kam yayi dan center din da suka kama ma shine ƙololon mafi tsada kuma Humairah tayi kyau ba ƙarya ba me ganinta yace ita ta haifi Abdul ko da yake nawa suke ma dan de an musu auren wuri ne suna ƴan 18 zowa 19 akayi auren su sai yanzu zasu cika shekara 28 dan haka har yanzu akwai wasu ƙawayen su ƴan mata wasu dayawa yanzu ake auren su gashi daga Izza har Nasirm da Humairan Allah yabasu kyan jiki
Ummmmm wani kallon yana gidan Humairah da yake a Badawa lay out fadin haduwar gidan ɓata lokacine saide muce Allah yasa gidan tane yakuma kaɗe fitina